Sashe 17
Ig Ajeemal Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
allah yagani ina matukar kunyar ido dakai, because baza karasa sani jerin masu butulciba,
cikin shashshekar kuka tareda sake kasa dakanta hadeda mika masa back din tana fadin,"
ga jakar kudinka daka bani domin ayiwa mahaifanta aiki allah bai nufaba ya karbi rayuwarta
ba samu damar amfani dashiba nagode,
shiru yayi hade da kallonta cikin tausayawa,shima yasan ba haka banza take gudunsaba, tawani ban gare kuma yayi farinciki kasan cewarsu tare gata gashi, hakan yamasa dadi kuma yaddai dasanin wannan ranar zatazo,
hanu yasa tareda amsar jakar hadeda jan wani goron numfashi, baki yabude da nufin magana ga mamakinsa tajin ya amsa jakar tabude kofar ta kwasa da gudu tafice,
wani cool smile yasake tareda sake rufe door din dakyau batareda yasa key ba because dama bacika sa key a door dinsaba,
komawa yayi yazauna kan sofa dake parlourn tareda daura back din saman table yana sake murmushi,
mikewa yayi kan sofan kamar wani mai Shirin yin bacci , murmushi yadingayi kamar wani zararre because allah yaga zuciyar shi, yana matukar feeling din soyayyar Nisha da kaunarta acikin heart
duk dacewa yasan batama san yanayiba, gefe kuwa inyatuna da bikinsa da nabeela yakusa seyaji duk ransa yabaci dukda yasan aikin gama yariga yagama manya sunshiga cikin lamarin,
wani bangaran kuma tunani yake namiji mijin mace hudune to amma yasan azababben kishi irin na nabilah, but komade mainene yasan yana kaunar Nisha kuma zai sanar da ita ,
Ahaka yaita juyi yana tunani, har bacci barawo yayi awun gaba dashi nan saman sofa,
Aban garan Nisha tunda ta watsa aguje tafita, tana zuwa parlourn cikin sanda tashige bedroom dinsu because kowa yadadai da bacci, ahankali tasamu tanemigu ta kwanta,
Washe gari da suba kamal nakwance kan sofa yana minshari, AJEEMAL ne yashigo domin tashin kamal sutafi masallaci kamar yanda suka saba,
yana sanye cikin jallabiya biya kamar wani balarabe yayi kyau dashi, ganin kamal kwance kan sofa ba bedroom saman bed dinsaba , han yasa yamatsu yashiga tashinsa,
ahankali kamal yafude ido domin ganin waye yakatse masa wannan kyakykyawar markin dayake tareda gimbiyarsa Nisha, dan zunburo baki yayi kamar wani baby, ganin yayansane yazo tashinsa sallahn asuba, hakan yasashi tashi ya mike hade da yin mika, yanufi bedroom domin yin alwala , ganin yashiga bedroom hakan yabawa AJEEMAL daman kokarin juyawa yafita, karba idonsa yasauka kan jakar dake daure saman table,
sosai yakebin jakar da kallo domin harsashinsa na tabbatar masa da wannan jakar da yabawa Nishane jiya, to me jakar takeyi anan kuma AJMAL ya tambayi kansa, hakan nanufin kamal ne yabata koyaya ko kuma ajiya takawo masa yashiga tambayar kansa , abun yayi matukar bawa AJMAL mamaki,
to ko sunsan junane dama,? dan babu abunda zai kawo back din nan wajan kanisa sede dama shi yabata, to komade mainene akwai time din da zai bukaci sanin hakan yafada cikin zuciyarsa,
juyawa yyi yafita abunsa yakoma inda Daddy ke tsaye yana jiransu domin tafiya masallaci, " ina kamal din Daddy ke tambayan AJMAL bekaiga bashi amsaba, kamal yafito hakan yabasu daman wucewa duka,
su Daddy na dawowa duk suka nufi sashin Hajiya domin duba goggo rabi sugaisa because yau Daddy da kamal da wuri zasu wuce office , shikuwa AJEEMAL tuni yawuce part dinsa domin yasanar dasu kansa na ciyo da safe zaizo sugaisa,
aban garansu fadeela kuwa bayan ammi ta tashesu, wanka sukayi tareda alwala suka fito sukayi sallah, suka shiga shirin makaranta kamar yanda suka saba, banda Nisha daketa sharan baccinta because tana up,
yau seda suka tsaya sukayi breakfast mai dan sauki Barka tamusu sukaci , daga bisani suka tattara izuwa part din Hajiya domin rage time because yau akwai sauran time nan suka tarar dasu Daddy da kamal tareda ammi an kacame da hira da raha da wasa nanfa suma suka shiga aka cigaba da damawa dasu,
se wajan 8 sukayiwa su ammi sallma suka wuce, haka su Daddy da kamal basu dadeba suka tashi kowa yanufi bedroom dinsa dan shiryawa, nan ammi tanufa musu baya tanufi kitchen domin shiryawa Daddy nashi breakfast din, bayan ta kammala komai nan ta haura upstairs tanufi bedroom dinsu, ba adadeba suka fito tareda Daddy suka nufo downstairs , dining suka nufa Daddy ya zauna nan ammi tashiga zuba masa abunda yakeso tamika masa tareda hada masa coffee, nan yasuma ci, kamal yashigo shima cikin shirinsa maikyau gwanin shaawa, yazauna yashiga karyawa shimade ammince ta zuba masa abinci ta tura masa gabansa yadauki spoon yasunaci,
suna kammala wa, suka mike kamal yakarbi jakar hanun Daddy suka nufi hayar fita ammi na musu asauka lapia, nan ammi tashiga domin sanar da barka cewa adaura wani girkin, nan tabata umurnin abunda za adaura daga bisani tafito wajansu goggo rabi suka cigaba da hiransu, se guraren karfe 9:30 suka tattara izuwa babban parlourn domin karyawa,
kamar yanda ammi tashedawa barka haka tayi takammala komai tajere inda yadace, suna suwa suka zauna a dining din, nan kuwa yashiga diban abunda yakesu yaci,
seda suka kammala, ammi tamike tanufi bedroom dinsu Nisha domin dubata , koda tashiga sesamu tayi ta tashi daga bacci saka makon dazu datazo tasamu tana bacci,
Nisha kokarin mikewa tayi ganin ammi datayi tana shigowa yasa takuma tazauna daga bakin gadon tana kallon shigowar ammi,
Murmushi ammi tashiga yiwa nisha yayinda takariso tazauna kusa da ita, nisha Nisha tayi saurin dagawa ammi gaisuwa tana fadin,"
ammi brk da safiya antashi lapia, lapia kalau Nisha yajikin nake I hope everything is fine, gyada kai nisha tayi hadeda sunkuyar da kai kasa tana wasa da yan yatsun ta,
ammi ce tasake magana dacewa," to yanzu kitashi ki kimtsa seki fito parlour kiyi breakfast ammi tafadi yayinda tamike tsaye tana sake fadin," ki hanzarta nima bari nashirya nazo nawuce office karna makara, tana fadin haka tajuya tafita,
nan Nisha tayi hanzarin fadawa toilet tayi wanka tafito jikinta daure da towel tazauna kan stool din dake wajan dress mirror tazauna tashiga shafa mai tamulke ko ina ajikinta, yar Hoda tanema tadan shafawa fiskarta tareda lipstick , baby face din nan takara kyau, mikewa tayi tanufi hanyar ma ajiyanda kayansu yake, tanemi wani riga da wando pakistan red color wandon white color mayafinsa ma haka, tasaka tareda daura mayafin ahakanta tafito mekyau da ita kamar wata ba india,
parlour tanufo bakowa a parlourn, jin mutsin ammi nakokarin sakko daga downstairs cikin shirinta nazuwa office hakan yabawa Nisha daman tsayawa tana jiran sakkowan ta,
ammi ganin Nisha datayi tasaki wani kayaceccen murmushi takariso tana fadin, wow my daughter kinyi kyau sosai, sankuyar dakai Nisha tayi tana dan murmushi batareda tace komaiba, muryan ammi taji tana fadin," yanzu se kikarisa dining breakfast najiranki, nibari nawuce se nadawo, Allah yakiyaye hanya nisha tafadi, ameen thanks my dear ammi tafadi tareda sakai tafice,
nisha karisawa tayi tazauna bisa table din dinning tashiga farayin breakfast, seda ta kammala tamike domin nufa part Hajiya because wunin jiya kaf batazo anyi fira da itaba,
tana isuwa kofar parlourn takejin muryoyinsu ana kyakyatawa hada wata bakowar muryan da bata san da itaba, da sallama abakinta tareda tura door din tashiga, zaune suke goggo rabi nagefen Hajiya,
.
ganin Nisha dasukayi yanda dakatar da daga hiran dasuke suka tsura mata ido suna jiran karisowarta, ahankali takariso hade da dukawa kasa tashiga gaidasu,
amsawa sukayi cike da fara'a da sakin fiska, musamman goggo rabi ganin yarinyar datayi taji ta kwanta mata a rai tashiga zuciyar ta itama, ga mamakin Nisha seji tayi goggo takamu hanunta tareda zaunar da ita akujera tana fadin," ko bancanki daidai nasan wannan beautiful girl din kuke bani labarin ta, tafada tana kallon Hajiya, itacede kincanki daidai Hajiya tafi tana murmushi, kai irin wannan kyakykyawar flower gaskiya nayiwa muhaiseen dina kamu goggo rabi tafadi tana dariya hade da sake kallon Nisha, to seki fada masa yashirya dakyau ban tsan manin zai sami nisha abagas dan haka kema se kitayashi shiryawa, Hajiya tafadi tana yar dariyan itama,
Nisha ma dariyan take kasa kasa hade da sake kasa dakanta tana wasa da yan yatsunta, duban Nisha goggo rabi tayi na fadin," baki sanniba koh, gyada kai nisha tayi alamar eh, ni goggonsu fadeela ne , kanwar Daddy, but as from now kuma nazamo cikin jerin sirikar gdn nan domin nayiwa dana kamu kafin ace wani yarigamu goggo rabi tafadi cikin zolaya, dariya sukayi yi dukansu, lokaci AJMAL ya kunno kai cikin parlourn hadeda sallma,
Karisuwa yayi yazauna ganinshi da goggo rabi tayi tashiga suma masa tsiya tana fadin,"
yanzu MODIBBO yau kwana daya a gdn nan amma ko lekoni bakayiba konayi laifine ansakani cikin magarkama baza azu inda nakeba, halama bakasan da zuwanaba, tafadi cike da zolaya,
dan murmusawa yayi wanda hakan yakara kawata fiskarta shi kyansa yakara baiyana, yana fadin," nasani but bana jin dadine kaina kedan ciyo tunjiyan shiyasa ban lekoba, ayya sorry yajikin rabi tafadi, alhmdllh yafada atakaice, nan yashiga gaishesu, seda suka gaisa sosae daga bisani yamike yana kokarin fita,
murya Nisha yatsinkaya tana gaishesa wacce dama jiratake sugama gaisawa dasu goggo rabi seta daga masa nata gaisuwan, amsa mata kasa kasa yayi daga bisani yasa kai yafice,
Nisha tabe baki tayi dama tunshigowarsa bawai tayi niyar daga nasa gaisuwa bane sa a kawai yaci because abunda yafaru jiya da magan ganu dasharri da kokarin maidata shasha da yasuyi, yanzu tsoransa datakeji ya ragu sema dan hashi daya fara bata because taga kamar bakin hali gareshi ba kamar kamal ba shiyada dan sakin fiska da magana mai Dadi,
"Oh ni rabi haryanzu MODIBBO yana nan da wannan miskilanci nasa goggo rabi tafadi tana kallon Hajiya tareda kama haba,
"ke kinsan mutumin naki tun yarintarsa haka yake yanzukam ma se abunda ya karo Hajiya tafadi tana yar dariya,
aini nadauka yanxu miskilancin yaragu because yanzu ga mata ga da ashe abun sake girmama yayi, kodayake itama matar tasa miskilarce but itakam ma ya hadu mata da bakin hali da rashin kunyar tsiya Kai Allah de yakyauta goggo rabi tafadi tana tabe baki, ameen Hajiya tafadi,
Nisha kam shiru tayi batace komai ba tana sauraron su ,
sunyi hira sosae awannan ranar Nisha tasake da goggo rabi kai kace dama can suntaba sanin juna, kasan cewa goggo rabi macece mai wasa da kuma barkwanci dason mutane dakuma sakewa dasu, musamman Nisha data kwanta mata arai,
cikin shashshekar kuka tareda sake kasa dakanta hadeda mika masa back din tana fadin,"
ga jakar kudinka daka bani domin ayiwa mahaifanta aiki allah bai nufaba ya karbi rayuwarta
ba samu damar amfani dashiba nagode,
shiru yayi hade da kallonta cikin tausayawa,shima yasan ba haka banza take gudunsaba, tawani ban gare kuma yayi farinciki kasan cewarsu tare gata gashi, hakan yamasa dadi kuma yaddai dasanin wannan ranar zatazo,
hanu yasa tareda amsar jakar hadeda jan wani goron numfashi, baki yabude da nufin magana ga mamakinsa tajin ya amsa jakar tabude kofar ta kwasa da gudu tafice,
wani cool smile yasake tareda sake rufe door din dakyau batareda yasa key ba because dama bacika sa key a door dinsaba,
komawa yayi yazauna kan sofa dake parlourn tareda daura back din saman table yana sake murmushi,
mikewa yayi kan sofan kamar wani mai Shirin yin bacci , murmushi yadingayi kamar wani zararre because allah yaga zuciyar shi, yana matukar feeling din soyayyar Nisha da kaunarta acikin heart
duk dacewa yasan batama san yanayiba, gefe kuwa inyatuna da bikinsa da nabeela yakusa seyaji duk ransa yabaci dukda yasan aikin gama yariga yagama manya sunshiga cikin lamarin,
wani bangaran kuma tunani yake namiji mijin mace hudune to amma yasan azababben kishi irin na nabilah, but komade mainene yasan yana kaunar Nisha kuma zai sanar da ita ,
Ahaka yaita juyi yana tunani, har bacci barawo yayi awun gaba dashi nan saman sofa,
Aban garan Nisha tunda ta watsa aguje tafita, tana zuwa parlourn cikin sanda tashige bedroom dinsu because kowa yadadai da bacci, ahankali tasamu tanemigu ta kwanta,
Washe gari da suba kamal nakwance kan sofa yana minshari, AJEEMAL ne yashigo domin tashin kamal sutafi masallaci kamar yanda suka saba,
yana sanye cikin jallabiya biya kamar wani balarabe yayi kyau dashi, ganin kamal kwance kan sofa ba bedroom saman bed dinsaba , han yasa yamatsu yashiga tashinsa,
ahankali kamal yafude ido domin ganin waye yakatse masa wannan kyakykyawar markin dayake tareda gimbiyarsa Nisha, dan zunburo baki yayi kamar wani baby, ganin yayansane yazo tashinsa sallahn asuba, hakan yasashi tashi ya mike hade da yin mika, yanufi bedroom domin yin alwala , ganin yashiga bedroom hakan yabawa AJEEMAL daman kokarin juyawa yafita, karba idonsa yasauka kan jakar dake daure saman table,
sosai yakebin jakar da kallo domin harsashinsa na tabbatar masa da wannan jakar da yabawa Nishane jiya, to me jakar takeyi anan kuma AJMAL ya tambayi kansa, hakan nanufin kamal ne yabata koyaya ko kuma ajiya takawo masa yashiga tambayar kansa , abun yayi matukar bawa AJMAL mamaki,
to ko sunsan junane dama,? dan babu abunda zai kawo back din nan wajan kanisa sede dama shi yabata, to komade mainene akwai time din da zai bukaci sanin hakan yafada cikin zuciyarsa,
juyawa yyi yafita abunsa yakoma inda Daddy ke tsaye yana jiransu domin tafiya masallaci, " ina kamal din Daddy ke tambayan AJMAL bekaiga bashi amsaba, kamal yafito hakan yabasu daman wucewa duka,
su Daddy na dawowa duk suka nufi sashin Hajiya domin duba goggo rabi sugaisa because yau Daddy da kamal da wuri zasu wuce office , shikuwa AJEEMAL tuni yawuce part dinsa domin yasanar dasu kansa na ciyo da safe zaizo sugaisa,
aban garansu fadeela kuwa bayan ammi ta tashesu, wanka sukayi tareda alwala suka fito sukayi sallah, suka shiga shirin makaranta kamar yanda suka saba, banda Nisha daketa sharan baccinta because tana up,
yau seda suka tsaya sukayi breakfast mai dan sauki Barka tamusu sukaci , daga bisani suka tattara izuwa part din Hajiya domin rage time because yau akwai sauran time nan suka tarar dasu Daddy da kamal tareda ammi an kacame da hira da raha da wasa nanfa suma suka shiga aka cigaba da damawa dasu,
se wajan 8 sukayiwa su ammi sallma suka wuce, haka su Daddy da kamal basu dadeba suka tashi kowa yanufi bedroom dinsa dan shiryawa, nan ammi tanufa musu baya tanufi kitchen domin shiryawa Daddy nashi breakfast din, bayan ta kammala komai nan ta haura upstairs tanufi bedroom dinsu, ba adadeba suka fito tareda Daddy suka nufo downstairs , dining suka nufa Daddy ya zauna nan ammi tashiga zuba masa abunda yakeso tamika masa tareda hada masa coffee, nan yasuma ci, kamal yashigo shima cikin shirinsa maikyau gwanin shaawa, yazauna yashiga karyawa shimade ammince ta zuba masa abinci ta tura masa gabansa yadauki spoon yasunaci,
suna kammala wa, suka mike kamal yakarbi jakar hanun Daddy suka nufi hayar fita ammi na musu asauka lapia, nan ammi tashiga domin sanar da barka cewa adaura wani girkin, nan tabata umurnin abunda za adaura daga bisani tafito wajansu goggo rabi suka cigaba da hiransu, se guraren karfe 9:30 suka tattara izuwa babban parlourn domin karyawa,
kamar yanda ammi tashedawa barka haka tayi takammala komai tajere inda yadace, suna suwa suka zauna a dining din, nan kuwa yashiga diban abunda yakesu yaci,
seda suka kammala, ammi tamike tanufi bedroom dinsu Nisha domin dubata , koda tashiga sesamu tayi ta tashi daga bacci saka makon dazu datazo tasamu tana bacci,
Nisha kokarin mikewa tayi ganin ammi datayi tana shigowa yasa takuma tazauna daga bakin gadon tana kallon shigowar ammi,
Murmushi ammi tashiga yiwa nisha yayinda takariso tazauna kusa da ita, nisha Nisha tayi saurin dagawa ammi gaisuwa tana fadin,"
ammi brk da safiya antashi lapia, lapia kalau Nisha yajikin nake I hope everything is fine, gyada kai nisha tayi hadeda sunkuyar da kai kasa tana wasa da yan yatsun ta,
ammi ce tasake magana dacewa," to yanzu kitashi ki kimtsa seki fito parlour kiyi breakfast ammi tafadi yayinda tamike tsaye tana sake fadin," ki hanzarta nima bari nashirya nazo nawuce office karna makara, tana fadin haka tajuya tafita,
nan Nisha tayi hanzarin fadawa toilet tayi wanka tafito jikinta daure da towel tazauna kan stool din dake wajan dress mirror tazauna tashiga shafa mai tamulke ko ina ajikinta, yar Hoda tanema tadan shafawa fiskarta tareda lipstick , baby face din nan takara kyau, mikewa tayi tanufi hanyar ma ajiyanda kayansu yake, tanemi wani riga da wando pakistan red color wandon white color mayafinsa ma haka, tasaka tareda daura mayafin ahakanta tafito mekyau da ita kamar wata ba india,
parlour tanufo bakowa a parlourn, jin mutsin ammi nakokarin sakko daga downstairs cikin shirinta nazuwa office hakan yabawa Nisha daman tsayawa tana jiran sakkowan ta,
ammi ganin Nisha datayi tasaki wani kayaceccen murmushi takariso tana fadin, wow my daughter kinyi kyau sosai, sankuyar dakai Nisha tayi tana dan murmushi batareda tace komaiba, muryan ammi taji tana fadin," yanzu se kikarisa dining breakfast najiranki, nibari nawuce se nadawo, Allah yakiyaye hanya nisha tafadi, ameen thanks my dear ammi tafadi tareda sakai tafice,
nisha karisawa tayi tazauna bisa table din dinning tashiga farayin breakfast, seda ta kammala tamike domin nufa part Hajiya because wunin jiya kaf batazo anyi fira da itaba,
tana isuwa kofar parlourn takejin muryoyinsu ana kyakyatawa hada wata bakowar muryan da bata san da itaba, da sallama abakinta tareda tura door din tashiga, zaune suke goggo rabi nagefen Hajiya,
.
ganin Nisha dasukayi yanda dakatar da daga hiran dasuke suka tsura mata ido suna jiran karisowarta, ahankali takariso hade da dukawa kasa tashiga gaidasu,
amsawa sukayi cike da fara'a da sakin fiska, musamman goggo rabi ganin yarinyar datayi taji ta kwanta mata a rai tashiga zuciyar ta itama, ga mamakin Nisha seji tayi goggo takamu hanunta tareda zaunar da ita akujera tana fadin," ko bancanki daidai nasan wannan beautiful girl din kuke bani labarin ta, tafada tana kallon Hajiya, itacede kincanki daidai Hajiya tafi tana murmushi, kai irin wannan kyakykyawar flower gaskiya nayiwa muhaiseen dina kamu goggo rabi tafadi tana dariya hade da sake kallon Nisha, to seki fada masa yashirya dakyau ban tsan manin zai sami nisha abagas dan haka kema se kitayashi shiryawa, Hajiya tafadi tana yar dariyan itama,
Nisha ma dariyan take kasa kasa hade da sake kasa dakanta tana wasa da yan yatsunta, duban Nisha goggo rabi tayi na fadin," baki sanniba koh, gyada kai nisha tayi alamar eh, ni goggonsu fadeela ne , kanwar Daddy, but as from now kuma nazamo cikin jerin sirikar gdn nan domin nayiwa dana kamu kafin ace wani yarigamu goggo rabi tafadi cikin zolaya, dariya sukayi yi dukansu, lokaci AJMAL ya kunno kai cikin parlourn hadeda sallma,
Karisuwa yayi yazauna ganinshi da goggo rabi tayi tashiga suma masa tsiya tana fadin,"
yanzu MODIBBO yau kwana daya a gdn nan amma ko lekoni bakayiba konayi laifine ansakani cikin magarkama baza azu inda nakeba, halama bakasan da zuwanaba, tafadi cike da zolaya,
dan murmusawa yayi wanda hakan yakara kawata fiskarta shi kyansa yakara baiyana, yana fadin," nasani but bana jin dadine kaina kedan ciyo tunjiyan shiyasa ban lekoba, ayya sorry yajikin rabi tafadi, alhmdllh yafada atakaice, nan yashiga gaishesu, seda suka gaisa sosae daga bisani yamike yana kokarin fita,
murya Nisha yatsinkaya tana gaishesa wacce dama jiratake sugama gaisawa dasu goggo rabi seta daga masa nata gaisuwan, amsa mata kasa kasa yayi daga bisani yasa kai yafice,
Nisha tabe baki tayi dama tunshigowarsa bawai tayi niyar daga nasa gaisuwa bane sa a kawai yaci because abunda yafaru jiya da magan ganu dasharri da kokarin maidata shasha da yasuyi, yanzu tsoransa datakeji ya ragu sema dan hashi daya fara bata because taga kamar bakin hali gareshi ba kamar kamal ba shiyada dan sakin fiska da magana mai Dadi,
"Oh ni rabi haryanzu MODIBBO yana nan da wannan miskilanci nasa goggo rabi tafadi tana kallon Hajiya tareda kama haba,
"ke kinsan mutumin naki tun yarintarsa haka yake yanzukam ma se abunda ya karo Hajiya tafadi tana yar dariya,
aini nadauka yanxu miskilancin yaragu because yanzu ga mata ga da ashe abun sake girmama yayi, kodayake itama matar tasa miskilarce but itakam ma ya hadu mata da bakin hali da rashin kunyar tsiya Kai Allah de yakyauta goggo rabi tafadi tana tabe baki, ameen Hajiya tafadi,
Nisha kam shiru tayi batace komai ba tana sauraron su ,
sunyi hira sosae awannan ranar Nisha tasake da goggo rabi kai kace dama can suntaba sanin juna, kasan cewa goggo rabi macece mai wasa da kuma barkwanci dason mutane dakuma sakewa dasu, musamman Nisha data kwanta mata arai,