Sashe 6
Ig Ajeemal Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
" yade Hajiya fty shekewa da dariya mami tayi tana fadin,
" gsky aikin boka na kyaufa",
"aidama nafada miki boka baya wasa, meyafaru najiki cikin farin cikine,"
" ke yanzu Nisha tazu tana neman mahaifinta wai ummanta ba lapia," cikin shekewa da dariyan mugunta tace
"yanxu haka tana cikin tsakanin rayuwa da mutuwa ," dariya kawar ta fashe dashi tana fadin,
"haka akeso ae suta mutuwa suna bamu waje, to yanzu ba tsayawa zakiyiba, buriki bai gama cigaba, kinsanfa Alh Hashim ya mallaka miki gdnsu dasuke zaune, dan haka kiyi gaggawan karban gdnki, kafin su saida kayan ciki suyi kudin magani",
"kumafa hakane kawata kin kawo shawara mami tafada tana jimami, shiyasa nakeyinki bakya wasa,"
" ato tsaya kallon ruwa kwado yamiki kafa, to yanzu ina Nishan take, "cikin yamutsa fiska mami tace,
" gatacan wai tana jiran abbanta yadawo,"
" aiko bazata ganshiba kibarta kawai inta gaji zata tafi dan kanta, dan bazata taba hada ido dashi ba, har abada, kuma kema karki sake da haka kinsan abunda boka yafada," cikin jan numfashi mami tace
"hakanefa ai bazan taba barin hakan tafaruba, to yanzu kibari inta tafi kibi bayanta kiyi hayan kartan maza kuje dasu ku kwashe kayansu tas ku cillasu titi, susan inda dare yamusu, "
"kai haka za aiyi kawata nagode sosae," da haka sukayi sallama farin ciki fal Hajiya fty,
**Nisha
tun safe haryanzu yamma lis amma sam babu alamar zaidawo, ga tunanin umma wani hali take ciki, gawani hadari da ya lullube garin har ansuma yayyafi, dan haka ta tashi tafita, daga window mami tabi bayan Nisha da kallo tana dariya, mtswww yan wahala zaku gaji kubari, to atakaice dai wannan ciyo da yamatsan tawa umma da rashin ganin mijinta shiya kaita ga kwanciya asibiti har Allah yakarbi rayuwarta, wannan kenan
Cigaban labarin, seda tayi kukan ya isheta sannan ta mike ta wanko fiskarta, fitowa parlourn tayi itama nanma ba kowa parlourn kallon parlourn take gwanin shaawa, jin motsi cikin parlourn yasa tajuya inda taji motsin, wata matace dagani tadan manyanta tafito daga kitchen hanunta dauke da filet din abinci tana jeresu a dining table ganin Nisha yasa matan tasaki murmushi tareda karisowa inda Nisha ke tsaye, tana fadin," yade yata akwai abunda kikesone,? cikin tsoro Nisha tace," am ., banga kowa a parlourn bane, ko su fadeela kike nema,? cikin hanzari Nisha tace,"eh , suna part din Hajiya muje innuna miki inda suke, har bangaran Hajiyar ta rakata tabude mata kofar sannan tajuya, shiga Nisha tayi hade da sallama, fadeela ne ta taso tana fadin," lah mundauka bacci zakiyi da kikayi wankan shiyasa muka fito muka baki guri kihuta, cikin wani irin murmushi nisha tace," nakwanta baccinne baizoba, murmushi Hajiya tayi tana adin," matsunan kizauna kusa dani yaranne se ahankali suntafi sunbarki kikade
murmushi nisha tayi tareda da matsawa inda Hajiya tamata nuni, hira suka cigaba da yayi suna janta da tadi amma sam bata wani sake sosae ba, hjy duk tana kula da yanayinta ba karamin tausayin yarinyar takeba, yarinyar irin wannan da rashin uwa bawani makusanci kusa da ita, itadae Nisha gaba daya hankalinta ya tattara ga aheel dake kwance yana bacci, kyakykyawa kamar bababsa haka kawai takejin yaron cikin ranta, kiran sallan magarib ne ya dakatar dasu daga firan dasuke, duk suka mike toilet din hajja mama kowannesu ya nufa yayi alwala, itama tashi tayi tanufi toilet din tayi alwalan koda tafito bataga su fareedan ba, da alamu sun nufi part dinsu sallah, .
hajja mama ce daga gefe kan sallaya tana gabatar da sallah hakan yabawa Nisha daman matsawa inda taga an ajiye mata lufaya da sallaya, gefe da hajja mama nisha ta shimfida sallayan tashiga gabatar da nata sallan, bayan kammalawar hajja mama tashiga lazimi tana jan jarbi, yayinda idonta kekan Nisha dake gabatar da sallah cikeda nitsuwa murmushi Hajiya tayi yayinda tamai hankalinta ga abunda takeyi, bayan idarwa nisha tajima tanayiwa umma addu'a da ftn alkhari da samun rahama ga ubangijinta, tareda mahaifin nata dan shima ako ina yake yana bukatar addu'an ta gareshi, tana kammalawa tamike tareda ninke sallayan , mike hajja mma tayi daga zaman da take tana fadin,
" bari naje na dubo baba Barka ko ta kammala dinner dan yuwa nakeji sosae gyada mata kai kawai Nisha tayi hakan yabawa hajja mma Daman ficewa, aheel dake kwance saman capet anmasa matashi da pillow Nisha takurawa ido tana kallonsa, sam bata gajiya da kallonsa, yaro so beautiful wani dan larabawa, gsky family din Allah yabasu kyau masha Allah, murza idonshi yashigayi alamar farkawa daga bisani yabude idon gaba 2 , ya saukeshi akan Nisha da ta kura masa ido kamar zata hadiyeshi, kallon rashin sani yafara mata, cikin wara ido da tsoro yake fadin,' who.., who are you yafada cikin muryan bacci, Nisha kasa mayarmasa da amsa tayi dan ita kanta ba san mezata ce masa ba, maryan shi tasakeji yana fadin
"Zansha ruwa "
zamuwa tayi daga kujeran da take tasa hanu ta dauki ruwan dake gefensa tareda cup din tashiga tsiyaya masa ruwan ta mika masa , ganin ya miko mata hanun hagu because dayan hanunsa da matsala hakan yasa ta tallafo shi tashiga bashi da hanunta , karba yayi yasuma sha seda ta tabbatar ya koshi ta zame cup din daga bakinsa tareda sakar masa marshi, shima washe mata baki yayi yana fadin,
" thanks you" baki Nisha tabude da nufin magana jin shigowar fadeela ya tahadiye talk dinta, ganin su zaune saman capet sunyi zuru suna kallota hakan yabata daman karisuwa inda suke, murmushi tasakar musu tareda mayar da kallonta,
" my little baby katashine " gyada mata kai yayi yana fadin',
" aunty I'm feeling hungry ,
"okay don't worry zan turo baba Barka tazo tayi feeding dinka kajiko to kawai yace nan tamaida kallonta ga Nisha tareda jan hanunta tana fadin,
" muje muci abinci dama ke nazo kira , sunkuyar dakai nisha tayi tareda cewa,
" bana jin yunwa, cikin hanzari fadeela tace,
" Allah baki isaba taya zakice bakya jin yunwa, dagaske kwata kwata babu yunwa atare dani, kodae bakyason cin abincin damune, mudakefa munriga munzama daya fadeela tafada tareda jan hanun Nisha harsun kai kofa Nisha taja ta tsaya takalli dayayi abun tausayi yana binsu da kallo sekuma takalli fadeela tace,
" please to kikawomin nan semu zauna tareda shi kar abarshi shikadai,
" nafahimci kifi bukatan Zama nan , alright bari na turo muku Barka, " tafada tareda juyawa tafita, murmushi tabi bayan fadeela dashi, gefe kuma tamaida kallonta ga aheel, kumawa tayi tamatsa kusa dashi tazauna, tana maibinsa da murmushi jin yaron take sosae ajikinta, sekace wanda suka fito ciki daya, Nisha uwar yaya tana mutukar son yara dan koda suke gd faruk kanin salma tare suke wuni tana manne dashi darene kawai ke maidashi gdnsu, ita kade Allah yabawa mahaifanta batada yaya ko kani, shiyasa Allah yadaura mata jaraban son yaya, shima aheel din murmushi yaketa zuba mata kamar gonar auduga, yaron akwai fara' a sosae shiyasa yakeda shiga rai,
ba adadeba Barka tashigo hanunta dauke da tiredin abinci zubawa Nisha tayi afilet tamika mata, tuwone miyan egusi yaji kifi da nama kaca kaca , aheel kuwa irish da akwai aka suya mishi nan baba Barka tazana tana kokarin feeding din shi, lah da kimbarshi zan tayaki bashi kije ki huta kema, nisha tafada yayinda take kokarin dakatarda ita, aa yata karki damu bawani hutawan da zanyi aheel mutuminane gwara na sallameshi, daker Nisha ta lallabeta ta tashi tafita, filet din abincinta ta ture gefe ta kamo na aheel tasuma bashi, seda ta tabbatar da yaci sosae ya koshi sannan ta kyaleshi ta tsaya tana kallonshi ko abinci takasa ci, kwata kwata abinci baya ranta, muryan aheel taji yana fadin,
" aunty ke bakici abincin nakiba, am. banajin yunwane, to aunty kici kokadan because baba Barka ta iya abinci kema nasan zai miki Dadi, gyada masa kai tayi yayinda taja filet din abinci gabanta, nan tafara tsikaran abinci tanaci ba dan tana jin dadinsaba, sam bata ma gane dadinsaba, nan tunanin umma yafado mata nanfa hawaye yashiga wanke mata fiska jitake kamar ta fashe da ihu, sunnar da kanta tayi kasa dan kar aheel yagane halinda take ciki, guge hawayen tareda sake kasa da kanta tana cigaba da tsikaran abincin,
," aunty meye sunanki , da guwa tayi tana kallon aheel dayayi mata tambayar, murmushi yasakar masa tana fadin
" NEESHA Aunty nisha? yafada yana kallonta gyada masa kai , ina Zaki zauna damu anan koh kuma baza kitafiba tunda mummy na bata sun zama dani kezaki dinga feeling dina kimin wanka kishiryani cikin uniform natafi school? yafada yana washe baki, yaron akwai surutu balaifi kallonsa take yaro irin wannan da bai wuce 7 year's ba amma se surutai wani radio, a ido inka ganshi bazakace yana da surutu hakaba, koda yake Aunty's din nasama ba bayaba wajan magana, karka damu muna tare duk abunda kakeso zan maka kajiko tafada tareda da ture filet din abincin gefe, tareda yiwa aheel matashi da cinyarta, aheel hira tacigaba da yimata kamar dama can yasanta, kodama can aheel na saurin sabo da mutane, labarin papansa yashiga yimata, irin sonsa da yakeyi da kayan wasan da yake siyo masa , da wajan wasa da yake kaishi,
itadae Nisha kallon yaron take yayinda yaketa zuba makar fanfon da ya lalace, hira yake sekaceba majin yaciba, sam bakinsa bai mutuba, jin motsin shigowarsu hajja mma ne yasa Nisha daguwa suna binsu da kallo yayinda suke karisuwa , fareeda ne takariso wajansu tana fadin,
" yauwa yanata zuba sutun nasa daya saba ko wani labarin yake baki naketa jiyo sautin muryan sa daga waje ,
" gsky aikin boka na kyaufa",
"aidama nafada miki boka baya wasa, meyafaru najiki cikin farin cikine,"
" ke yanzu Nisha tazu tana neman mahaifinta wai ummanta ba lapia," cikin shekewa da dariyan mugunta tace
"yanxu haka tana cikin tsakanin rayuwa da mutuwa ," dariya kawar ta fashe dashi tana fadin,
"haka akeso ae suta mutuwa suna bamu waje, to yanzu ba tsayawa zakiyiba, buriki bai gama cigaba, kinsanfa Alh Hashim ya mallaka miki gdnsu dasuke zaune, dan haka kiyi gaggawan karban gdnki, kafin su saida kayan ciki suyi kudin magani",
"kumafa hakane kawata kin kawo shawara mami tafada tana jimami, shiyasa nakeyinki bakya wasa,"
" ato tsaya kallon ruwa kwado yamiki kafa, to yanzu ina Nishan take, "cikin yamutsa fiska mami tace,
" gatacan wai tana jiran abbanta yadawo,"
" aiko bazata ganshiba kibarta kawai inta gaji zata tafi dan kanta, dan bazata taba hada ido dashi ba, har abada, kuma kema karki sake da haka kinsan abunda boka yafada," cikin jan numfashi mami tace
"hakanefa ai bazan taba barin hakan tafaruba, to yanzu kibari inta tafi kibi bayanta kiyi hayan kartan maza kuje dasu ku kwashe kayansu tas ku cillasu titi, susan inda dare yamusu, "
"kai haka za aiyi kawata nagode sosae," da haka sukayi sallama farin ciki fal Hajiya fty,
**Nisha
tun safe haryanzu yamma lis amma sam babu alamar zaidawo, ga tunanin umma wani hali take ciki, gawani hadari da ya lullube garin har ansuma yayyafi, dan haka ta tashi tafita, daga window mami tabi bayan Nisha da kallo tana dariya, mtswww yan wahala zaku gaji kubari, to atakaice dai wannan ciyo da yamatsan tawa umma da rashin ganin mijinta shiya kaita ga kwanciya asibiti har Allah yakarbi rayuwarta, wannan kenan
Cigaban labarin, seda tayi kukan ya isheta sannan ta mike ta wanko fiskarta, fitowa parlourn tayi itama nanma ba kowa parlourn kallon parlourn take gwanin shaawa, jin motsi cikin parlourn yasa tajuya inda taji motsin, wata matace dagani tadan manyanta tafito daga kitchen hanunta dauke da filet din abinci tana jeresu a dining table ganin Nisha yasa matan tasaki murmushi tareda karisowa inda Nisha ke tsaye, tana fadin," yade yata akwai abunda kikesone,? cikin tsoro Nisha tace," am ., banga kowa a parlourn bane, ko su fadeela kike nema,? cikin hanzari Nisha tace,"eh , suna part din Hajiya muje innuna miki inda suke, har bangaran Hajiyar ta rakata tabude mata kofar sannan tajuya, shiga Nisha tayi hade da sallama, fadeela ne ta taso tana fadin," lah mundauka bacci zakiyi da kikayi wankan shiyasa muka fito muka baki guri kihuta, cikin wani irin murmushi nisha tace," nakwanta baccinne baizoba, murmushi Hajiya tayi tana adin," matsunan kizauna kusa dani yaranne se ahankali suntafi sunbarki kikade
murmushi nisha tayi tareda da matsawa inda Hajiya tamata nuni, hira suka cigaba da yayi suna janta da tadi amma sam bata wani sake sosae ba, hjy duk tana kula da yanayinta ba karamin tausayin yarinyar takeba, yarinyar irin wannan da rashin uwa bawani makusanci kusa da ita, itadae Nisha gaba daya hankalinta ya tattara ga aheel dake kwance yana bacci, kyakykyawa kamar bababsa haka kawai takejin yaron cikin ranta, kiran sallan magarib ne ya dakatar dasu daga firan dasuke, duk suka mike toilet din hajja mama kowannesu ya nufa yayi alwala, itama tashi tayi tanufi toilet din tayi alwalan koda tafito bataga su fareedan ba, da alamu sun nufi part dinsu sallah, .
hajja mama ce daga gefe kan sallaya tana gabatar da sallah hakan yabawa Nisha daman matsawa inda taga an ajiye mata lufaya da sallaya, gefe da hajja mama nisha ta shimfida sallayan tashiga gabatar da nata sallan, bayan kammalawar hajja mama tashiga lazimi tana jan jarbi, yayinda idonta kekan Nisha dake gabatar da sallah cikeda nitsuwa murmushi Hajiya tayi yayinda tamai hankalinta ga abunda takeyi, bayan idarwa nisha tajima tanayiwa umma addu'a da ftn alkhari da samun rahama ga ubangijinta, tareda mahaifin nata dan shima ako ina yake yana bukatar addu'an ta gareshi, tana kammalawa tamike tareda ninke sallayan , mike hajja mma tayi daga zaman da take tana fadin,
" bari naje na dubo baba Barka ko ta kammala dinner dan yuwa nakeji sosae gyada mata kai kawai Nisha tayi hakan yabawa hajja mma Daman ficewa, aheel dake kwance saman capet anmasa matashi da pillow Nisha takurawa ido tana kallonsa, sam bata gajiya da kallonsa, yaro so beautiful wani dan larabawa, gsky family din Allah yabasu kyau masha Allah, murza idonshi yashigayi alamar farkawa daga bisani yabude idon gaba 2 , ya saukeshi akan Nisha da ta kura masa ido kamar zata hadiyeshi, kallon rashin sani yafara mata, cikin wara ido da tsoro yake fadin,' who.., who are you yafada cikin muryan bacci, Nisha kasa mayarmasa da amsa tayi dan ita kanta ba san mezata ce masa ba, maryan shi tasakeji yana fadin
"Zansha ruwa "
zamuwa tayi daga kujeran da take tasa hanu ta dauki ruwan dake gefensa tareda cup din tashiga tsiyaya masa ruwan ta mika masa , ganin ya miko mata hanun hagu because dayan hanunsa da matsala hakan yasa ta tallafo shi tashiga bashi da hanunta , karba yayi yasuma sha seda ta tabbatar ya koshi ta zame cup din daga bakinsa tareda sakar masa marshi, shima washe mata baki yayi yana fadin,
" thanks you" baki Nisha tabude da nufin magana jin shigowar fadeela ya tahadiye talk dinta, ganin su zaune saman capet sunyi zuru suna kallota hakan yabata daman karisuwa inda suke, murmushi tasakar musu tareda mayar da kallonta,
" my little baby katashine " gyada mata kai yayi yana fadin',
" aunty I'm feeling hungry ,
"okay don't worry zan turo baba Barka tazo tayi feeding dinka kajiko to kawai yace nan tamaida kallonta ga Nisha tareda jan hanunta tana fadin,
" muje muci abinci dama ke nazo kira , sunkuyar dakai nisha tayi tareda cewa,
" bana jin yunwa, cikin hanzari fadeela tace,
" Allah baki isaba taya zakice bakya jin yunwa, dagaske kwata kwata babu yunwa atare dani, kodae bakyason cin abincin damune, mudakefa munriga munzama daya fadeela tafada tareda jan hanun Nisha harsun kai kofa Nisha taja ta tsaya takalli dayayi abun tausayi yana binsu da kallo sekuma takalli fadeela tace,
" please to kikawomin nan semu zauna tareda shi kar abarshi shikadai,
" nafahimci kifi bukatan Zama nan , alright bari na turo muku Barka, " tafada tareda juyawa tafita, murmushi tabi bayan fadeela dashi, gefe kuma tamaida kallonta ga aheel, kumawa tayi tamatsa kusa dashi tazauna, tana maibinsa da murmushi jin yaron take sosae ajikinta, sekace wanda suka fito ciki daya, Nisha uwar yaya tana mutukar son yara dan koda suke gd faruk kanin salma tare suke wuni tana manne dashi darene kawai ke maidashi gdnsu, ita kade Allah yabawa mahaifanta batada yaya ko kani, shiyasa Allah yadaura mata jaraban son yaya, shima aheel din murmushi yaketa zuba mata kamar gonar auduga, yaron akwai fara' a sosae shiyasa yakeda shiga rai,
ba adadeba Barka tashigo hanunta dauke da tiredin abinci zubawa Nisha tayi afilet tamika mata, tuwone miyan egusi yaji kifi da nama kaca kaca , aheel kuwa irish da akwai aka suya mishi nan baba Barka tazana tana kokarin feeding din shi, lah da kimbarshi zan tayaki bashi kije ki huta kema, nisha tafada yayinda take kokarin dakatarda ita, aa yata karki damu bawani hutawan da zanyi aheel mutuminane gwara na sallameshi, daker Nisha ta lallabeta ta tashi tafita, filet din abincinta ta ture gefe ta kamo na aheel tasuma bashi, seda ta tabbatar da yaci sosae ya koshi sannan ta kyaleshi ta tsaya tana kallonshi ko abinci takasa ci, kwata kwata abinci baya ranta, muryan aheel taji yana fadin,
" aunty ke bakici abincin nakiba, am. banajin yunwane, to aunty kici kokadan because baba Barka ta iya abinci kema nasan zai miki Dadi, gyada masa kai tayi yayinda taja filet din abinci gabanta, nan tafara tsikaran abinci tanaci ba dan tana jin dadinsaba, sam bata ma gane dadinsaba, nan tunanin umma yafado mata nanfa hawaye yashiga wanke mata fiska jitake kamar ta fashe da ihu, sunnar da kanta tayi kasa dan kar aheel yagane halinda take ciki, guge hawayen tareda sake kasa da kanta tana cigaba da tsikaran abincin,
," aunty meye sunanki , da guwa tayi tana kallon aheel dayayi mata tambayar, murmushi yasakar masa tana fadin
" NEESHA Aunty nisha? yafada yana kallonta gyada masa kai , ina Zaki zauna damu anan koh kuma baza kitafiba tunda mummy na bata sun zama dani kezaki dinga feeling dina kimin wanka kishiryani cikin uniform natafi school? yafada yana washe baki, yaron akwai surutu balaifi kallonsa take yaro irin wannan da bai wuce 7 year's ba amma se surutai wani radio, a ido inka ganshi bazakace yana da surutu hakaba, koda yake Aunty's din nasama ba bayaba wajan magana, karka damu muna tare duk abunda kakeso zan maka kajiko tafada tareda da ture filet din abincin gefe, tareda yiwa aheel matashi da cinyarta, aheel hira tacigaba da yimata kamar dama can yasanta, kodama can aheel na saurin sabo da mutane, labarin papansa yashiga yimata, irin sonsa da yakeyi da kayan wasan da yake siyo masa , da wajan wasa da yake kaishi,
itadae Nisha kallon yaron take yayinda yaketa zuba makar fanfon da ya lalace, hira yake sekaceba majin yaciba, sam bakinsa bai mutuba, jin motsin shigowarsu hajja mma ne yasa Nisha daguwa suna binsu da kallo yayinda suke karisuwa , fareeda ne takariso wajansu tana fadin,
" yauwa yanata zuba sutun nasa daya saba ko wani labarin yake baki naketa jiyo sautin muryan sa daga waje ,