Sashe 14
Ig Ajeemal Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
cikin fara'a da nuna kulawa ammi ke kallon nisha tana fadin,"har kin tashi, cikin murmushi nisha tace,"eh ammi natashi, ae na dauka se 10 kamar yanda kuka saba ammi tafadi tana dariya, murmushi nisha tayi batare da tace komaiba,
to maza kizauna kiyi break ammi tafadi tareda turawa Nisha kan abinci gabanta, hanu Nisha takai ta hada tea tafara sha, daga bisani tadauki pancake tana ci tana mai satar kallon ammi yayinda take karyawa,
bari natashi nashirya karna makara ammi tafada yayinda take mikewa ta haura sama tanufi bedroom dinta,
Seda nisha tagama karyawa sannan ta tashi tareda komawa parlour tazauna tana jiran sakkowan ammi, ba a wani dade ba , ammi ta sakko cikin shirinta mai kyau gwanin shaawa,
ido Nisha ta tsurawa ammi yayinda bakinta me bari tana kokarin cewa wani abu, ganin kallon da Nisha ta tsare ammi dashi yasa ammi fadin," lapia kuwa Nisha akwai abunda kikeson cewane ammi tafa yayinda take shafo gefen fiskar nisha,
kifadamin inkinda bukatan wani abu tafada cikin yanayi na kwarin gwiwa, dama kawata salma aka kawo kayan aure shine nakeson naje nagani nisha tafadi tareda sunnar da kanta kasa tana wasa da yan yaysunta,
murmushi ammi tayi na Fadi,"shine kuma baki fada tun jiyaba, gashi ina sauri da na ajiyeki, amma bakomai yanzu kiyi sauri kije kishirya sena saukeki, ammi bazansa ki makaraba, tafada tana kallo ammi, a no ba damuwa da sauran time, kije kishirya ammafa karki bata lokaci ammi ta fada yayinda tasamu gu tazauna,
cikin rawar jiki da murna Nisha tashiga daki dan shir yawa, kamal ne yashigo parlourn ya tarar da ammi zaune bisa kujera yayinda hanunta ke latsa wayarta, sallma yayi tareda kokarin karisuwa kusa da ita,
nan ya zauna ya gaisheta ta amsa fiskarta daukeda murmushi, kallonsa tayi tana fadin," lapia kuwa naganka cikin jallabiya, ina shirin office din, ,? dan wani guntun tsaki yaja yana fadin," kai nifa ammi yau banajin zuwa office dinnan, why ammi ta tambaya, yau banajin dadin jikinane sosae shiyasa,
maganar ammi keda wuya Nisha tafito cikin shirnta mai kyau, fiskarta daukeda murmushi, amma ganin kamal murmushi da annashuwar dake fiskarta dip yadauke, gani fitowar nisha yasa ammi tana fadin," yauwa kin fito ko to semu samu mutafi dan nakusa makara, ahankali neesha take daga kafarta sbd yanda taji kafarta yamata nauyi,
yayinda idon kamal kuwa ke kanta, ammi ina kuma zakuje nazaci office Zaki, kokema yau zaki hutane, kamal ya tambaya, no yanzu zan wuce nisha nakeso nasauke gdnsu friend dinta salma, cikin tare ammi da magana kamal yace,"
haba ammi keda zakitafi office maizai kaiki da wani biye biye, aiseki makara kisa driver yakaita mana, ko kibari nina sauketa, yafada yana satan kallon Nisha,
wow da kate makeni domin kuwa nakusa makaran please ka tai maka kasauke min ita , ni bari na wuce tana fadin haka tayiwa nisha sallama tayi fice warta,
Nisha kam kamar wacce aka dasa agun batayi gaba ba batayi bayaba, jitayi kamar tafasa fitan, har kamal yafita yakoma dakinsa yacanza kaya ya dawo Nisha na tsaye inda yabarta,
jin inuwar mutum kusa da ita yasa tadago takalleshi tareda dan zaro ido waje, kallonshi take sosae cikin shiri maikyau, yayi kyau dashi kamar kasaceshi kagudu, kamarsu ya kara fitowa sosai da brothern shi AJMAL, sedan haske da AJMAL yafishi danshi yaynsu ba inda yabar mahaifinsu, mujeko abunda kamal yace kenan yana dan murmusawa juyawa yayi yafice, itama bayanshi tabi .
ahankali take tafiyan kamar wacce kwai yafashewa aciki har ta karisu jikin motar, kamal duk yana kula da yanayinta, bude mata motar yayi ganin tashiga yasashi maida kofar motar yarufe, nan shima ya zagaya yashiga motar tareda sawa motar key,
tunda suka hau titi suka suma tafiya bawanda yacewa da uwansa kala, kamalne ke sauraren sautin wakanda yakunna yana mai bin mamin din wakar, yana satar kallon Nisha wacce kanta ke gefe tana kallon hanya,
baki fadamin inda zakijeba, ko mucigaba datafiya se inda mai dinmu yakare, kamal ya watsawa Nisha tambaya, dan jiyuwa nisha tayi tana fadin," nasarawa, bansan wajanba kamal yafada yana mai cigaba da kallon titi, zuro taimasa da ido ganin cewa komaiba still kuma tacigaba da tuki, tama kauda kai gefe tayi tana mai maganar zuci,"
dama kaida ba dan gariba taya zatasan gari, shiru tayi tareda zubawa sarautar allah ido, amma ga mamakinta segasu a anguwar, yana tsaka da tukin ya dan jiyu yakalleta yana Fadin," sekuma ina zamuyi,
yo kuma kace bakasan unguwar ba yanzu waya kawomu ,?Nisha tafada cikin zuciyarta, kinyi shiru kamal yafada yana mai kokarin tsaida motar,
dan tsuke fiska Nisha tayi daga bisani tashiga masa kwancen ida zasuyi har suka karisu kofar gdnsu salma,
daga gefe ya tsaida motar yayi parking, hakan yabawa Nisha daman fitowa daga motar, tafara kokarin maida kofar tarufe, jin muryan kamal nafadin," karki bata time yasa taja tatsaya tana fadin," nifa zan kai yamma, aina kenan kamal ya tambaya, nan Nisha tafada tana mai tura baki,
ina tunanin baki da labarin gdn ALH ABUBAKAR MODIBBO BATURE ba afita yawo balle asa ran za awuni kuma kema yanzu kina daya daga cikinmu, dan haka ki hanzarta inajira yafada tareda maida kansa ga wayarsa,
jiki ba kwari tamaida kofar motar tarufe tajuya tashiga gdnsu salma, da sallama tashiga cikin gdn tana dan wul wul ga ido,
salma ce tafito daga dakin, ganin Nisha tsaye cikin gdnsu yasa tazura da gudu tayi kan Nisha ta rungume ta, cike da murna da zumudi, yar halak ashe kina tafe, tafada tana washe baki,
bakowa gdnne ina ummyn naji gidan shiru, ummy bata nan faruk kuma yana makaranta tareda tareda jan hanun Nisha suka shiga ciki,
daga nakin gadon salma nisha tasamu tazauna tana kallon salma wacce itama Nisha take kallo, kawata kinga yanda kika kara kyau kike glowing har wani kumatu kikayifa, salma tafada tana jan kumatun nisha
Murmushi nisha keyi yayinda take kallon salma tana fadin," amaryanmuba mrs bello to akawomin lefen nima nabawa idona abinci, ko anrufe gani, Nisha tafada cikin tsokana, yo ko anrufe gani dole abude kigani tafada tareda jan hanun Nisha suka fita daga dakin,
dakin ummynsu takai nisha domin adakin ummy kan suke, nan salma tashiga nunawa nisha kayan arzikin da abun kaunar ta, ya aiko mata, masha Allah kawata kaya sunyi kyau sosai kawata tayi gishi nisha tafa tana zungorin goshin salma,
to yaushene bikin ko ba asa ranaba nisha ta tambaya, ba asa ranaba tukun kin kin matsu akaini koh, gsky kam namatsu shima kansa uban gayyan amatse yake Nisha tafada tana tabe baki, salma ce takaiwa nisha bugu tana fadin," kefa bakida m to karya akayine nisha tafada tana dariya,
.
sun dau dugun lokaci suna fira daga bisani Nisha tamike tsulum tana dan zazzare ido, sam ta manta da kamal dake jiranta awaje, salma bari naje gd ba kowa muku ana jirana awaje, salma tace," dawuri hk nadauka wuni zamuyi, zan sake dawowa nisha tafada cikin hanzari,
to bari na tattara kayan nan nazo na rakaki, to kawai Nisha tace tashiga tayata suka maida kayan, mayafi salma tadauka suka nufi hanyar fita,
fitowar su keda wuya gaban Nisha yafadi, ganin ba motar akofar gdn, wul wul ga ido tashigayi nan ta hangi motan daga can gefe yayi parking,
nanfa Nisha taja wani goron numfashi tareda kokarin yiwa salma sallama, to to ina motar da take jiran nakin salma ta tambaya, da hannu Nisha tayiwa salma nunin inda motar take a pake, yo inbanda abun driver meyena kai motar can kuma salon yasaki tafiya, dariya Nisha tayi tana fadin,"
maybe ya gyara parkine bari naje se munyi waya, to kawata nagode kigaida su Hajiya dasu reeda nima zanzo inna samu time insha allahu, to shikenan senaganki nan sukayi sallama sannan salma tajuya tashiga gdnsu, hakan yabawa Nisha daman barin kofar gdnsu salma tanufi inda ta hangi motan kamal,
tana karisawa tasa hanu tabude murfin kofar tashiga tamaida kofar yarufe, akife ta sameshi ya kife kansa kan siterin motar da alama bacci yafara daukansa,
jin motsin shigowarta Nisha yasashi daga kai yana binta da kallo da rinannun idanunsa da sukayi jawur dasu, harara ya watsa mata yana mai hade gira wanda yasa Nisha sunkuyar da kai kasa,
baicemata Kala ba yaja motar da wani irin gudu kamar mai shirin tashi sama, wanda hakan bakaramin bawa Nisha tsoro yayiba,✍️
🥀🥀 IG AJEEMAL 🥀🥀
Story and writing by Oum AmReesh ♥️
tunda suka hau titi suka suma tafiya bawanda yacewa da dan uwansa kala, har Allah yabasu da man karisowa gdn, jin karan hon kamar zai daga gdn yasa mai gadi yaye geat din gdn, nanfa yataka motar ya isa inda sauran motocin suke yayi parking,
nan Nisha tafada kokarin bude murfin kofar tafito, kicewa barka ta kawo min food, abunda kawai yace kenan, yafita daga motar cike da kasala kamar ka karba masa tafir yanda yake tafiyan kamar mara laka, itama fitowa tayi tanufi bangaran su,
bedroom dinsu tanufa tanemi gu ta kwanta, tana maida ajiyar zuciya, wani kewa taji yana ziyartar ta, duba da basu fadeela ba aheel abokin surutun nata, se Hajiya kawai,
hakan yabata daman mikewa tanufi hanyar kitchen tasanar da baba Barka sakon kamal, nan tajuya ta koma dakinsu,
tube kayan jikinta tayi tareda daukan towel tanufi toilet, wanka tayi tafito tana goge jikinta dawani karamin towel din, komai bata nemaba tanemi yar duguwar riga red color wanda su fadeela suka zaba mata lokacin da sukaje shopping,
rigar tayi matukar yimata kyau sosai, hula tasa akanta tanufi hanyar waje, bangaran Hajiya tanufa, tana zuwa ta tura kofar hadeda sallma abakinta, duguwar kujera ta hangi hajiya ta kishinfida da alman bacci tadumayi, jin motsin shigowar Nisha yasa tamike daga kwanciyar da take tana sakar mata murmushi,
Nisha karisowa tayi tareda samun guri ta zauna tana fadin," Hajiya sannu da hutawa, yauwa sannu Nisha, kindawo dazu nashiga ae natayaki fira Barka tace kunfita da kamal,
Eh gdnsu salma naje kallon lefen ta, ayya masha Allah kice salma kaya ya iso, kai Allah de ya sanya alkhari Hajiya tafadi, ameen Nisha tace, tanan suka shiga hiransu har wajan la'asar, daga bisani Nisha tamike tanufi sashinsu domin gudanar da sallah,
to maza kizauna kiyi break ammi tafadi tareda turawa Nisha kan abinci gabanta, hanu Nisha takai ta hada tea tafara sha, daga bisani tadauki pancake tana ci tana mai satar kallon ammi yayinda take karyawa,
bari natashi nashirya karna makara ammi tafada yayinda take mikewa ta haura sama tanufi bedroom dinta,
Seda nisha tagama karyawa sannan ta tashi tareda komawa parlour tazauna tana jiran sakkowan ammi, ba a wani dade ba , ammi ta sakko cikin shirinta mai kyau gwanin shaawa,
ido Nisha ta tsurawa ammi yayinda bakinta me bari tana kokarin cewa wani abu, ganin kallon da Nisha ta tsare ammi dashi yasa ammi fadin," lapia kuwa Nisha akwai abunda kikeson cewane ammi tafa yayinda take shafo gefen fiskar nisha,
kifadamin inkinda bukatan wani abu tafada cikin yanayi na kwarin gwiwa, dama kawata salma aka kawo kayan aure shine nakeson naje nagani nisha tafadi tareda sunnar da kanta kasa tana wasa da yan yaysunta,
murmushi ammi tayi na Fadi,"shine kuma baki fada tun jiyaba, gashi ina sauri da na ajiyeki, amma bakomai yanzu kiyi sauri kije kishirya sena saukeki, ammi bazansa ki makaraba, tafada tana kallo ammi, a no ba damuwa da sauran time, kije kishirya ammafa karki bata lokaci ammi ta fada yayinda tasamu gu tazauna,
cikin rawar jiki da murna Nisha tashiga daki dan shir yawa, kamal ne yashigo parlourn ya tarar da ammi zaune bisa kujera yayinda hanunta ke latsa wayarta, sallma yayi tareda kokarin karisuwa kusa da ita,
nan ya zauna ya gaisheta ta amsa fiskarta daukeda murmushi, kallonsa tayi tana fadin," lapia kuwa naganka cikin jallabiya, ina shirin office din, ,? dan wani guntun tsaki yaja yana fadin," kai nifa ammi yau banajin zuwa office dinnan, why ammi ta tambaya, yau banajin dadin jikinane sosae shiyasa,
maganar ammi keda wuya Nisha tafito cikin shirnta mai kyau, fiskarta daukeda murmushi, amma ganin kamal murmushi da annashuwar dake fiskarta dip yadauke, gani fitowar nisha yasa ammi tana fadin," yauwa kin fito ko to semu samu mutafi dan nakusa makara, ahankali neesha take daga kafarta sbd yanda taji kafarta yamata nauyi,
yayinda idon kamal kuwa ke kanta, ammi ina kuma zakuje nazaci office Zaki, kokema yau zaki hutane, kamal ya tambaya, no yanzu zan wuce nisha nakeso nasauke gdnsu friend dinta salma, cikin tare ammi da magana kamal yace,"
haba ammi keda zakitafi office maizai kaiki da wani biye biye, aiseki makara kisa driver yakaita mana, ko kibari nina sauketa, yafada yana satan kallon Nisha,
wow da kate makeni domin kuwa nakusa makaran please ka tai maka kasauke min ita , ni bari na wuce tana fadin haka tayiwa nisha sallama tayi fice warta,
Nisha kam kamar wacce aka dasa agun batayi gaba ba batayi bayaba, jitayi kamar tafasa fitan, har kamal yafita yakoma dakinsa yacanza kaya ya dawo Nisha na tsaye inda yabarta,
jin inuwar mutum kusa da ita yasa tadago takalleshi tareda dan zaro ido waje, kallonshi take sosae cikin shiri maikyau, yayi kyau dashi kamar kasaceshi kagudu, kamarsu ya kara fitowa sosai da brothern shi AJMAL, sedan haske da AJMAL yafishi danshi yaynsu ba inda yabar mahaifinsu, mujeko abunda kamal yace kenan yana dan murmusawa juyawa yayi yafice, itama bayanshi tabi .
ahankali take tafiyan kamar wacce kwai yafashewa aciki har ta karisu jikin motar, kamal duk yana kula da yanayinta, bude mata motar yayi ganin tashiga yasashi maida kofar motar yarufe, nan shima ya zagaya yashiga motar tareda sawa motar key,
tunda suka hau titi suka suma tafiya bawanda yacewa da uwansa kala, kamalne ke sauraren sautin wakanda yakunna yana mai bin mamin din wakar, yana satar kallon Nisha wacce kanta ke gefe tana kallon hanya,
baki fadamin inda zakijeba, ko mucigaba datafiya se inda mai dinmu yakare, kamal ya watsawa Nisha tambaya, dan jiyuwa nisha tayi tana fadin," nasarawa, bansan wajanba kamal yafada yana mai cigaba da kallon titi, zuro taimasa da ido ganin cewa komaiba still kuma tacigaba da tuki, tama kauda kai gefe tayi tana mai maganar zuci,"
dama kaida ba dan gariba taya zatasan gari, shiru tayi tareda zubawa sarautar allah ido, amma ga mamakinta segasu a anguwar, yana tsaka da tukin ya dan jiyu yakalleta yana Fadin," sekuma ina zamuyi,
yo kuma kace bakasan unguwar ba yanzu waya kawomu ,?Nisha tafada cikin zuciyarta, kinyi shiru kamal yafada yana mai kokarin tsaida motar,
dan tsuke fiska Nisha tayi daga bisani tashiga masa kwancen ida zasuyi har suka karisu kofar gdnsu salma,
daga gefe ya tsaida motar yayi parking, hakan yabawa Nisha daman fitowa daga motar, tafara kokarin maida kofar tarufe, jin muryan kamal nafadin," karki bata time yasa taja tatsaya tana fadin," nifa zan kai yamma, aina kenan kamal ya tambaya, nan Nisha tafada tana mai tura baki,
ina tunanin baki da labarin gdn ALH ABUBAKAR MODIBBO BATURE ba afita yawo balle asa ran za awuni kuma kema yanzu kina daya daga cikinmu, dan haka ki hanzarta inajira yafada tareda maida kansa ga wayarsa,
jiki ba kwari tamaida kofar motar tarufe tajuya tashiga gdnsu salma, da sallama tashiga cikin gdn tana dan wul wul ga ido,
salma ce tafito daga dakin, ganin Nisha tsaye cikin gdnsu yasa tazura da gudu tayi kan Nisha ta rungume ta, cike da murna da zumudi, yar halak ashe kina tafe, tafada tana washe baki,
bakowa gdnne ina ummyn naji gidan shiru, ummy bata nan faruk kuma yana makaranta tareda tareda jan hanun Nisha suka shiga ciki,
daga nakin gadon salma nisha tasamu tazauna tana kallon salma wacce itama Nisha take kallo, kawata kinga yanda kika kara kyau kike glowing har wani kumatu kikayifa, salma tafada tana jan kumatun nisha
Murmushi nisha keyi yayinda take kallon salma tana fadin," amaryanmuba mrs bello to akawomin lefen nima nabawa idona abinci, ko anrufe gani, Nisha tafada cikin tsokana, yo ko anrufe gani dole abude kigani tafada tareda jan hanun Nisha suka fita daga dakin,
dakin ummynsu takai nisha domin adakin ummy kan suke, nan salma tashiga nunawa nisha kayan arzikin da abun kaunar ta, ya aiko mata, masha Allah kawata kaya sunyi kyau sosai kawata tayi gishi nisha tafa tana zungorin goshin salma,
to yaushene bikin ko ba asa ranaba nisha ta tambaya, ba asa ranaba tukun kin kin matsu akaini koh, gsky kam namatsu shima kansa uban gayyan amatse yake Nisha tafada tana tabe baki, salma ce takaiwa nisha bugu tana fadin," kefa bakida m to karya akayine nisha tafada tana dariya,
.
sun dau dugun lokaci suna fira daga bisani Nisha tamike tsulum tana dan zazzare ido, sam ta manta da kamal dake jiranta awaje, salma bari naje gd ba kowa muku ana jirana awaje, salma tace," dawuri hk nadauka wuni zamuyi, zan sake dawowa nisha tafada cikin hanzari,
to bari na tattara kayan nan nazo na rakaki, to kawai Nisha tace tashiga tayata suka maida kayan, mayafi salma tadauka suka nufi hanyar fita,
fitowar su keda wuya gaban Nisha yafadi, ganin ba motar akofar gdn, wul wul ga ido tashigayi nan ta hangi motan daga can gefe yayi parking,
nanfa Nisha taja wani goron numfashi tareda kokarin yiwa salma sallama, to to ina motar da take jiran nakin salma ta tambaya, da hannu Nisha tayiwa salma nunin inda motar take a pake, yo inbanda abun driver meyena kai motar can kuma salon yasaki tafiya, dariya Nisha tayi tana fadin,"
maybe ya gyara parkine bari naje se munyi waya, to kawata nagode kigaida su Hajiya dasu reeda nima zanzo inna samu time insha allahu, to shikenan senaganki nan sukayi sallama sannan salma tajuya tashiga gdnsu, hakan yabawa Nisha daman barin kofar gdnsu salma tanufi inda ta hangi motan kamal,
tana karisawa tasa hanu tabude murfin kofar tashiga tamaida kofar yarufe, akife ta sameshi ya kife kansa kan siterin motar da alama bacci yafara daukansa,
jin motsin shigowarta Nisha yasashi daga kai yana binta da kallo da rinannun idanunsa da sukayi jawur dasu, harara ya watsa mata yana mai hade gira wanda yasa Nisha sunkuyar da kai kasa,
baicemata Kala ba yaja motar da wani irin gudu kamar mai shirin tashi sama, wanda hakan bakaramin bawa Nisha tsoro yayiba,✍️
🥀🥀 IG AJEEMAL 🥀🥀
Story and writing by Oum AmReesh ♥️
tunda suka hau titi suka suma tafiya bawanda yacewa da dan uwansa kala, har Allah yabasu da man karisowa gdn, jin karan hon kamar zai daga gdn yasa mai gadi yaye geat din gdn, nanfa yataka motar ya isa inda sauran motocin suke yayi parking,
nan Nisha tafada kokarin bude murfin kofar tafito, kicewa barka ta kawo min food, abunda kawai yace kenan, yafita daga motar cike da kasala kamar ka karba masa tafir yanda yake tafiyan kamar mara laka, itama fitowa tayi tanufi bangaran su,
bedroom dinsu tanufa tanemi gu ta kwanta, tana maida ajiyar zuciya, wani kewa taji yana ziyartar ta, duba da basu fadeela ba aheel abokin surutun nata, se Hajiya kawai,
hakan yabata daman mikewa tanufi hanyar kitchen tasanar da baba Barka sakon kamal, nan tajuya ta koma dakinsu,
tube kayan jikinta tayi tareda daukan towel tanufi toilet, wanka tayi tafito tana goge jikinta dawani karamin towel din, komai bata nemaba tanemi yar duguwar riga red color wanda su fadeela suka zaba mata lokacin da sukaje shopping,
rigar tayi matukar yimata kyau sosai, hula tasa akanta tanufi hanyar waje, bangaran Hajiya tanufa, tana zuwa ta tura kofar hadeda sallma abakinta, duguwar kujera ta hangi hajiya ta kishinfida da alman bacci tadumayi, jin motsin shigowar Nisha yasa tamike daga kwanciyar da take tana sakar mata murmushi,
Nisha karisowa tayi tareda samun guri ta zauna tana fadin," Hajiya sannu da hutawa, yauwa sannu Nisha, kindawo dazu nashiga ae natayaki fira Barka tace kunfita da kamal,
Eh gdnsu salma naje kallon lefen ta, ayya masha Allah kice salma kaya ya iso, kai Allah de ya sanya alkhari Hajiya tafadi, ameen Nisha tace, tanan suka shiga hiransu har wajan la'asar, daga bisani Nisha tamike tanufi sashinsu domin gudanar da sallah,