Sashe 21
Ig Ajeemal Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yaushe kenan zai dawo umma tasake tabaya, bansani because bai sanar da niba nikuma ban nemisaniba tunda bai sanar daniba, heelah tafadi tana dan tura baki,
hmm wato de haryanzu yana nan da zafin kanshi da miskilanci, because bakida mahimmanci kinsan tafiyarshi da dawowansa ne komai? umma tafadi,
nima bansaniba heelah tafadi atakaice, hmm yayi kyau wato kekuma ga shasha sha kizauna kina basa jiran daki da yaronsa koh,
shiga agogo sarkin aiki ko bikin dan wansama baya gabasa, hmm zamu hadune, Hajiya jumana tafadi tareda mikewa tana fadin,"
yanzude kitashi ki kimtsa nizan tafi zamuyi waya, daga nan tayi mata sallama tafita, tana fita tashiga motar ta taimata key, maigadi yabude mata tasa kai tafice,
ban garan yan dinner kuwa guraren karfe 10:30 aka suma watsewa masu tafiya suka suma tafiya gdajensu, amarya da kawaye da yan uwa tuni anwuce dasu gd jensu,
haka bangaren kamal yan uwa da abokan arziki kowa hankali ya tattara ya kuma gd,
salma da fauzee da suran kawayan su fadeela tuni sunyi gaba because dama su basu wani dade wajanba suka tafi
su fadeela motar kamal suka shiga , se motar dake tafe bayansu abokinsa md yana jansu ammi ,
sanu ahankali suke tafiya har allah yanufa suka iso, mai gadi yabude musu geat sukashigo tareda nufan compound din gdn sukayi parking,
nan kowa yafo yanufi sashensu, because kowa yadibo gaji da bacci aidonshi,
Kamal tsayawa yayi gun md seda sukayi sallama tareda yiwa md godiya har seda yaga fitanshi daga bisani shima yanufi nashi ban garan,
Su Nisha suna shiga seda sukayi sallar isha dinda basuyiba daga bisani kowa yayi shiri cikin night dress daga bisani suka kwanta,
washe gari Friday da safe akashiga yin walima tareda saukan Allah Qur'ani mai girma, gd yasake cika da yan uwa da abokan arziki,
bayan sakkowa daga sallahn jumma'a cikin masallaci aka daura auran KAMAL ABUBAKAR MUDIBBO BATURE, tareda amaryarsa NABILAH MUHMMAD MODIBBO BATURE yan uwa da abokan arziki kowa ya samu halarta masallaci da aka daura auran ,
Da misalin karfe 4:30 motan angwaye suka shiga zarya gdnsu nabilah, domin daukota akaita gdnta na sunna,
goggo rabi da kanta tashiga ta dauko, tanata kukan rabuwa da mom dinta, mom nayi itama nabilah nayi haka suka rabu abun ba Dadi, gwanin ban tausayi, nan aka kutsata cikin mota aka dauki hayar gdnsu kamal,
anan ban garan kamal aka sauketa tareda wasu kawayanta, masu dan debe mata kewa, duk da gdn yakasan ce ba bakonta bane but yau setaji gdn yamata daban,
seta kasance tamkar bakowa, guraren magarib kawayeda suke tareda ita suka shiga yimata sallama suna watsewa daya bayan daya, gashi parlourn ba kowa ita dayanta,
aban garan cikin gd kuwa nan ma gd yayi shiru duk yan barka kowa ya watse ya kama gd,
guraren karfe 8 su reeda zaune saman bed sunjeru kamar kifi gwan gwani suna latsa wayarsu, Nisha nadaga kwance tana kallon picture dinsu da fadeela ta tura mata cikin new phone dinta,
goggo rabi ce tayi sallama tashigo tasamesu cikin yanayida sukeciki, jin mutsin shigowar goggo Rabi yasa suka dakata da danne danne dasuke awayoyinsu, nisha kuwa ta tashi daga kwanciyar da take tazauna,
Goggo rabi, seda takallesu daya bayan daya daga bisani tasuma fadin, " sako nazu nafada muku yayanku kamal yace kunbar masa amarya ita kade, dan haka kubar duk abunda kuke kuje kutayata fira,
Khaleeseart Raeys ✍️
08105565439🌴🌴 IG AJEEMAL 🌴🌴
Story and writing by Oum AmReesh ♥️ ( khaleeseart Raeys ✍️)
Free book 🥰
Page 23, nabilah amarya tana can katafaren parlourn mijinta jikinta sanye cikin kayaceccen lulubi irin na amare, sezuba kamshi take ,
Jin anbudu kofa hakan ya tabbatar mata da angonta kamal ne ya iso, dan haka cikin natsuwa tadago tana kallon kofar domin ganin shigowar sa,
ga mamakinta setaga ashe su fadeela ne suka shigo daya nabin daya, bata kaiga karisa ganin shigowar su ba , nabilah tadukar da kai kasa tana sakin wani goron numfashi,
Amarya kina nan ke kadanki reeda tafadi tana tambayar nabilah yayinda take kokarin zama kusa da ita,
Gyada kai nabilah tayi tana murmushi batareda ta dago takallesu ba,har
friends din naki suntafi? nadauka zasu tsaya se ango yazo ae, fadeela tafadi tana yar dariya,
wannan karon nabilah dagowa tayi danufin magana , karaf idonta yasauka kan Nisha dake zaune takurawa guri guda tana kallonsu,
,
Oh my God nabilah tafadi yayinda tamike tsaye tana kallon Nisha, itama Nisha mikewa tayi wacce duk taji jikinta yasuma bari, se yanzu idonta yayi tuzali dana nabilah,
saka makon ko wajan dinner bawai ta ganetabane because irin ado da bride makeup datasha ba lallai tagane ainihin face din taba,
haka itama nabilah bata kula da Nisha wajan dinner ba because attention dinta baikai wajan Nisha ba, "
meyakawo wannan stupid girl dinnan cikin gdn nan, ? nabilah tafadi tana kallon Nisha datayi tsaye hawaye na shirin wanke mata face,
" Fareeda da fadeela sake baki sukayi suna kallon ikon Allah, but sun gagara cewa komai sun koma kasa gane meke shirin faruwa, ahankali nabilah take matsawa kusa da Nisha tana kallon ta, duk da nisha tadan canza but hakan bazaisa nabilah tamance da face din yarinyar da tagansu tareda kamal gdn masaukin uncle dintaba,
yarinyar da kamal harya iya daukan hanu ya wanke ta damari saboda tafita mahimmanci wani irin azabebben kishin yaturnike nabilah , because Allah yagani yanda take bala in son kamal da kuma kishinsa, tun ranar da idonta yagane mata Nisha da kamal sun kebanta hankalinta yakasa kwanciya takuma kasa mancewa da ranar,
Wani kukan kura nabilah tayi tareda yin hakan Nisha, Nisha naganin haka yasa tajuya da gudu tana kokarin fita daga parlourn, aiko kafin tayi wani yunkuri nabilah ta janyo hand dinta takai hanu danufin marin face din Nisha, carab taji anrike hand dinta,
Kallon kamal tayi dake rike da hanunta yashiga tsakanisu da Nisha datayi kasa dakai tana sharce hawaye, gefensa nadauke da md tareda muhaiseen dayazo tun farar safin da aka daura auran kamal,
ganin yadan kamal ya rike hanunta gam yana binta da kallon cikin wata siga yasa nabilah tashiga kiciniyar kwace hand dinta danufi auwatar da abunda tayi niya because idonta yarufe,
kamal kuwa yanda yaga nabilah na kokarin kaukawa dashi yasa cikin bacin rai yatureta gefe wanda hakan yasa tashiga tangal tagal tana neman faduwa, cikin hanzari kamal yarikota tareda daidaita mata tsayowa yana fadin," I'm sorry ba danufi nayiba, baikai ga karisa maganar ba nabilah tadukar dashi, tana fadin," ba hakurinka nakeda bukatan jiba , seda ta zame jikinta daga rikon dayayi mata daga bisani taja gefe guda tatsaya tana kallon Nisha tana fadin,"
meye dalilin zuwan yarinyar nan gdn nan, duk haduwar dakukeyi awaje ahakan bai wadatar ba seta biyoka har inda kake tarabeka meye hadinka da ita da har take bibiyar rayuwarka haka, nabilah tafadi cikin kunar zuci, parlourn ne yadau shiro kamar bakowa cikinsa, su fadeela mamaki yagama cika kwakwalwarsu haka muhaiseen yakalli Nisha yakali nabilah gefe kuwa ya maida kallonsa ga kamal da nabeela ta tsaresa da ido, shimade yakasa gane inda zantukansu ya dosa, shide yasan sanadin zaman yarinyar agdn kuma ya dade dajin labarin ta gurin reeda dakuma goggo rabi wato mahaifiyar sa, md kuwa kai sunkuye because already dama yasan komai ,
kamal jan hanun nabilah yayi suka nufi sofa, zaunar da ita yayi shima kuma zaman yayi, kuma yiwa abokan tafiyarshi md da muhaiseen tayin zama, yakuma kumarci su fadeela dasu zauna suma, banda Nisha datake tsaye kai sunkuye tana ta jan hanci," kizo kizauna kamal yafadi yana kallon Nisha datayi tsaye abun tausayi, gagara daga kafarta tayi shiyasa takasa matsawa tazauna, se reeda ne tamike daga zamar da tayi tanufi Nisha tareda rukota suka taho tazaunar da Nisha daga bisani itama tazauna, nabilah se bin Nisha take da wani mugun kallo, haka kamal shima Nishan yake kallo face dinta yayi jawur gwanin ban tausayi , daga bisani yamaida kallonsa ga nabilah da ta tsareshi da eyes, ahankali yasuma magana da cewa,
niba abunda yake tsakani na da ita but bun dade da sanin juna hasalima akwai abubuwan da suka faru abaya wanda bawanda yasanda faruwanso,
TUNABAYA******____________________________*****
Wata kyakykyawar motar hadaddiya tsa daddiya write color takunna kai a million tana tasheka gudu bisa hanyar kan wata layi cikin wata anguwa, kai kace wanda yake tukin ba hankalisa yakeba,
Yammane lis gari yarufa yanayin gari na damuna, yayafine take diga dis dis, saka makon tsagaitawa da ruwa yayi, Matasan yan matane guda biyu dake tafe suna tafiya suna fira , jikinsu sanye da inform hijab yarufe musu jiki kirib se dan sawayansu da ake hangowa cikin black socks, da alamar antashesu daga mkrnt suna kan hanyarsu takomawa gd,
duk da dan yayyafi dake hakan bai hanasu tafiya slowly yanda sukeba, da alama suna cikin nishadi a cikin firan dasuke,
jin wani mahaukacin hon yasasu firgici yasa sukayi saurin watsewa junasu kowa yafara kokarin yin takansa, cikin tsurita da rudu, daya tayi hanyar motar da take kokarin bi, jikake gauu, motar data tahu ta bugeta, duk da bawani bugeta yayi sosaeba because yalura da ita but yayi kokarin taka Burkin allah yariga da ya iko da tsautsayi yadan bugeta,
dasauri wacce suke tafiya tare tayi kan kawarta dake kwance tana duka salati tana kiran sunan ummynta , da Nisha tana fadin tazu ta taimaka mata takaita gurin ummynta, wayyo namutuna, itama Nisha duka sallallami tashigayi , tana kiran sunan, salma
nanfa motar tafara yin reverse danufin cigaba da tafiya tabar gurin, oh my God meka aikata haka, kuma kake kokarin tafiya kamar baka san kayiba? dayan yafadi yana kallon mai driving din, " mekuwa nayi baka ganin ita tashigo gabana bawani bugeta nayibafa kawai tsoritace tayi tafadi, mai driving din yabashi amsa, yana kokarin cigaba da tafiya, cikin hazari dayan matashin ya taka Burkin motar tareda zare key yabude motar yafito, daga bisani yazagayo ya bude gdn gaba yafito da abokin tafiyar tasa, yatusa keyarsa zuwa ga gurinda yan yan matan ke tsugune Nisha na tallafe da salma, guri yayi tsit se muryan salma dakakeji tana ta duka salati ita dakko daga farko Nisha ta karshe mata karshe,
seda suka kariso yadan duka kusa dasu yana musu sorry, but daga Nisha har salma ba wanda ya dago yakalleshi balle susan abunda yake Fadi,
hmm wato de haryanzu yana nan da zafin kanshi da miskilanci, because bakida mahimmanci kinsan tafiyarshi da dawowansa ne komai? umma tafadi,
nima bansaniba heelah tafadi atakaice, hmm yayi kyau wato kekuma ga shasha sha kizauna kina basa jiran daki da yaronsa koh,
shiga agogo sarkin aiki ko bikin dan wansama baya gabasa, hmm zamu hadune, Hajiya jumana tafadi tareda mikewa tana fadin,"
yanzude kitashi ki kimtsa nizan tafi zamuyi waya, daga nan tayi mata sallama tafita, tana fita tashiga motar ta taimata key, maigadi yabude mata tasa kai tafice,
ban garan yan dinner kuwa guraren karfe 10:30 aka suma watsewa masu tafiya suka suma tafiya gdajensu, amarya da kawaye da yan uwa tuni anwuce dasu gd jensu,
haka bangaren kamal yan uwa da abokan arziki kowa hankali ya tattara ya kuma gd,
salma da fauzee da suran kawayan su fadeela tuni sunyi gaba because dama su basu wani dade wajanba suka tafi
su fadeela motar kamal suka shiga , se motar dake tafe bayansu abokinsa md yana jansu ammi ,
sanu ahankali suke tafiya har allah yanufa suka iso, mai gadi yabude musu geat sukashigo tareda nufan compound din gdn sukayi parking,
nan kowa yafo yanufi sashensu, because kowa yadibo gaji da bacci aidonshi,
Kamal tsayawa yayi gun md seda sukayi sallama tareda yiwa md godiya har seda yaga fitanshi daga bisani shima yanufi nashi ban garan,
Su Nisha suna shiga seda sukayi sallar isha dinda basuyiba daga bisani kowa yayi shiri cikin night dress daga bisani suka kwanta,
washe gari Friday da safe akashiga yin walima tareda saukan Allah Qur'ani mai girma, gd yasake cika da yan uwa da abokan arziki,
bayan sakkowa daga sallahn jumma'a cikin masallaci aka daura auran KAMAL ABUBAKAR MUDIBBO BATURE, tareda amaryarsa NABILAH MUHMMAD MODIBBO BATURE yan uwa da abokan arziki kowa ya samu halarta masallaci da aka daura auran ,
Da misalin karfe 4:30 motan angwaye suka shiga zarya gdnsu nabilah, domin daukota akaita gdnta na sunna,
goggo rabi da kanta tashiga ta dauko, tanata kukan rabuwa da mom dinta, mom nayi itama nabilah nayi haka suka rabu abun ba Dadi, gwanin ban tausayi, nan aka kutsata cikin mota aka dauki hayar gdnsu kamal,
anan ban garan kamal aka sauketa tareda wasu kawayanta, masu dan debe mata kewa, duk da gdn yakasan ce ba bakonta bane but yau setaji gdn yamata daban,
seta kasance tamkar bakowa, guraren magarib kawayeda suke tareda ita suka shiga yimata sallama suna watsewa daya bayan daya, gashi parlourn ba kowa ita dayanta,
aban garan cikin gd kuwa nan ma gd yayi shiru duk yan barka kowa ya watse ya kama gd,
guraren karfe 8 su reeda zaune saman bed sunjeru kamar kifi gwan gwani suna latsa wayarsu, Nisha nadaga kwance tana kallon picture dinsu da fadeela ta tura mata cikin new phone dinta,
goggo rabi ce tayi sallama tashigo tasamesu cikin yanayida sukeciki, jin mutsin shigowar goggo Rabi yasa suka dakata da danne danne dasuke awayoyinsu, nisha kuwa ta tashi daga kwanciyar da take tazauna,
Goggo rabi, seda takallesu daya bayan daya daga bisani tasuma fadin, " sako nazu nafada muku yayanku kamal yace kunbar masa amarya ita kade, dan haka kubar duk abunda kuke kuje kutayata fira,
Khaleeseart Raeys ✍️
08105565439🌴🌴 IG AJEEMAL 🌴🌴
Story and writing by Oum AmReesh ♥️ ( khaleeseart Raeys ✍️)
Free book 🥰
Page 23, nabilah amarya tana can katafaren parlourn mijinta jikinta sanye cikin kayaceccen lulubi irin na amare, sezuba kamshi take ,
Jin anbudu kofa hakan ya tabbatar mata da angonta kamal ne ya iso, dan haka cikin natsuwa tadago tana kallon kofar domin ganin shigowar sa,
ga mamakinta setaga ashe su fadeela ne suka shigo daya nabin daya, bata kaiga karisa ganin shigowar su ba , nabilah tadukar da kai kasa tana sakin wani goron numfashi,
Amarya kina nan ke kadanki reeda tafadi tana tambayar nabilah yayinda take kokarin zama kusa da ita,
Gyada kai nabilah tayi tana murmushi batareda ta dago takallesu ba,har
friends din naki suntafi? nadauka zasu tsaya se ango yazo ae, fadeela tafadi tana yar dariya,
wannan karon nabilah dagowa tayi danufin magana , karaf idonta yasauka kan Nisha dake zaune takurawa guri guda tana kallonsu,
,
Oh my God nabilah tafadi yayinda tamike tsaye tana kallon Nisha, itama Nisha mikewa tayi wacce duk taji jikinta yasuma bari, se yanzu idonta yayi tuzali dana nabilah,
saka makon ko wajan dinner bawai ta ganetabane because irin ado da bride makeup datasha ba lallai tagane ainihin face din taba,
haka itama nabilah bata kula da Nisha wajan dinner ba because attention dinta baikai wajan Nisha ba, "
meyakawo wannan stupid girl dinnan cikin gdn nan, ? nabilah tafadi tana kallon Nisha datayi tsaye hawaye na shirin wanke mata face,
" Fareeda da fadeela sake baki sukayi suna kallon ikon Allah, but sun gagara cewa komai sun koma kasa gane meke shirin faruwa, ahankali nabilah take matsawa kusa da Nisha tana kallon ta, duk da nisha tadan canza but hakan bazaisa nabilah tamance da face din yarinyar da tagansu tareda kamal gdn masaukin uncle dintaba,
yarinyar da kamal harya iya daukan hanu ya wanke ta damari saboda tafita mahimmanci wani irin azabebben kishin yaturnike nabilah , because Allah yagani yanda take bala in son kamal da kuma kishinsa, tun ranar da idonta yagane mata Nisha da kamal sun kebanta hankalinta yakasa kwanciya takuma kasa mancewa da ranar,
Wani kukan kura nabilah tayi tareda yin hakan Nisha, Nisha naganin haka yasa tajuya da gudu tana kokarin fita daga parlourn, aiko kafin tayi wani yunkuri nabilah ta janyo hand dinta takai hanu danufin marin face din Nisha, carab taji anrike hand dinta,
Kallon kamal tayi dake rike da hanunta yashiga tsakanisu da Nisha datayi kasa dakai tana sharce hawaye, gefensa nadauke da md tareda muhaiseen dayazo tun farar safin da aka daura auran kamal,
ganin yadan kamal ya rike hanunta gam yana binta da kallon cikin wata siga yasa nabilah tashiga kiciniyar kwace hand dinta danufi auwatar da abunda tayi niya because idonta yarufe,
kamal kuwa yanda yaga nabilah na kokarin kaukawa dashi yasa cikin bacin rai yatureta gefe wanda hakan yasa tashiga tangal tagal tana neman faduwa, cikin hanzari kamal yarikota tareda daidaita mata tsayowa yana fadin," I'm sorry ba danufi nayiba, baikai ga karisa maganar ba nabilah tadukar dashi, tana fadin," ba hakurinka nakeda bukatan jiba , seda ta zame jikinta daga rikon dayayi mata daga bisani taja gefe guda tatsaya tana kallon Nisha tana fadin,"
meye dalilin zuwan yarinyar nan gdn nan, duk haduwar dakukeyi awaje ahakan bai wadatar ba seta biyoka har inda kake tarabeka meye hadinka da ita da har take bibiyar rayuwarka haka, nabilah tafadi cikin kunar zuci, parlourn ne yadau shiro kamar bakowa cikinsa, su fadeela mamaki yagama cika kwakwalwarsu haka muhaiseen yakalli Nisha yakali nabilah gefe kuwa ya maida kallonsa ga kamal da nabeela ta tsaresa da ido, shimade yakasa gane inda zantukansu ya dosa, shide yasan sanadin zaman yarinyar agdn kuma ya dade dajin labarin ta gurin reeda dakuma goggo rabi wato mahaifiyar sa, md kuwa kai sunkuye because already dama yasan komai ,
kamal jan hanun nabilah yayi suka nufi sofa, zaunar da ita yayi shima kuma zaman yayi, kuma yiwa abokan tafiyarshi md da muhaiseen tayin zama, yakuma kumarci su fadeela dasu zauna suma, banda Nisha datake tsaye kai sunkuye tana ta jan hanci," kizo kizauna kamal yafadi yana kallon Nisha datayi tsaye abun tausayi, gagara daga kafarta tayi shiyasa takasa matsawa tazauna, se reeda ne tamike daga zamar da tayi tanufi Nisha tareda rukota suka taho tazaunar da Nisha daga bisani itama tazauna, nabilah se bin Nisha take da wani mugun kallo, haka kamal shima Nishan yake kallo face dinta yayi jawur gwanin ban tausayi , daga bisani yamaida kallonsa ga nabilah da ta tsareshi da eyes, ahankali yasuma magana da cewa,
niba abunda yake tsakani na da ita but bun dade da sanin juna hasalima akwai abubuwan da suka faru abaya wanda bawanda yasanda faruwanso,
TUNABAYA******____________________________*****
Wata kyakykyawar motar hadaddiya tsa daddiya write color takunna kai a million tana tasheka gudu bisa hanyar kan wata layi cikin wata anguwa, kai kace wanda yake tukin ba hankalisa yakeba,
Yammane lis gari yarufa yanayin gari na damuna, yayafine take diga dis dis, saka makon tsagaitawa da ruwa yayi, Matasan yan matane guda biyu dake tafe suna tafiya suna fira , jikinsu sanye da inform hijab yarufe musu jiki kirib se dan sawayansu da ake hangowa cikin black socks, da alamar antashesu daga mkrnt suna kan hanyarsu takomawa gd,
duk da dan yayyafi dake hakan bai hanasu tafiya slowly yanda sukeba, da alama suna cikin nishadi a cikin firan dasuke,
jin wani mahaukacin hon yasasu firgici yasa sukayi saurin watsewa junasu kowa yafara kokarin yin takansa, cikin tsurita da rudu, daya tayi hanyar motar da take kokarin bi, jikake gauu, motar data tahu ta bugeta, duk da bawani bugeta yayi sosaeba because yalura da ita but yayi kokarin taka Burkin allah yariga da ya iko da tsautsayi yadan bugeta,
dasauri wacce suke tafiya tare tayi kan kawarta dake kwance tana duka salati tana kiran sunan ummynta , da Nisha tana fadin tazu ta taimaka mata takaita gurin ummynta, wayyo namutuna, itama Nisha duka sallallami tashigayi , tana kiran sunan, salma
nanfa motar tafara yin reverse danufin cigaba da tafiya tabar gurin, oh my God meka aikata haka, kuma kake kokarin tafiya kamar baka san kayiba? dayan yafadi yana kallon mai driving din, " mekuwa nayi baka ganin ita tashigo gabana bawani bugeta nayibafa kawai tsoritace tayi tafadi, mai driving din yabashi amsa, yana kokarin cigaba da tafiya, cikin hazari dayan matashin ya taka Burkin motar tareda zare key yabude motar yafito, daga bisani yazagayo ya bude gdn gaba yafito da abokin tafiyar tasa, yatusa keyarsa zuwa ga gurinda yan yan matan ke tsugune Nisha na tallafe da salma, guri yayi tsit se muryan salma dakakeji tana ta duka salati ita dakko daga farko Nisha ta karshe mata karshe,
seda suka kariso yadan duka kusa dasu yana musu sorry, but daga Nisha har salma ba wanda ya dago yakalleshi balle susan abunda yake Fadi,