Sashe 2
Ig Ajeemal Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
" Hashim ya muku nisa daga yaudin nan bazaku sake sashi aidanun kuba keda uwar taki har abada kuwa kunyi bye bye daga yau, tunda mami tasuma zan tukanta Nisha takasa cewa komai se kallo kawai datake bin mami dashi se idanuwanta da keta ambaliyan ruwan bakinciki, da ker ta iya bude baki tasuma fadin,
" mekike nufi da haka,? nacewa bazamu sake sa abba adunmuba kwata kwata nakasa gane inda maganarki ta dosa" dan ja dabaya mami tayi tana faɗin
" yo ai dama ke yarinya ce bazaki fahimceni ba amma inkika sanar da ita uwar zata gane ta fahimta , tana fadin haka taja hanun Nisha tayi waje da ita tareda kayan nasu gaba daya, kuma kulle gdn tayi gaba abunta, hankali Nisha ba karamin tashi yayiba gaba daya ta kidime,
' to yau ina nasan zan shiga taredani da kayan nawa, oh allah wannan tani irin rayuwace'
matsawa tayi tasuma lalumar wayarta cikin wata back, takoyi sa'a tasameta sede glass din wayan tadan tsage sbd buguwar da yayi, makotansu tashiga tayi mata bayanin abunda yafaru cewa antashesu daga gdnsu, ta taimaka ta ajiye mata wasu kayanta tunda taga kamar akwai space dinda za'a ayi killace kayan tunda bawani yawane dasuba, matar bataja maganarba tabi nisha suka suka kwaso kayan wayanda bazasu iyaba suka nemi taimakon samari aka killace kayan, bayan gama Nisha tacewa matar bari taje ta dawo yanzu,
"to " kawai matar tace mata, Nisha tasa kai tafice, tana fita tasa hanu tazaro phone dinta tayi dealing wani number kamal ya baiyana screen phone din wayar batayi wani ranging sosae ba aka dauka,
"hey babe how are you today antunu dani kenan, I hope de kina lapia?"
"balafiya" Nisha tafaɗa,
" so what happened, cikin sanyin murya nisha tace," fadamin inda kake nazo nasameka but in kana nan "
" alright ina nan but jiya nadawo inda bukatar yiyuwar zuwana senazo ba matsala yafaɗi,
"aa ba damuwa nizanzo,"
"okay ina masaukin bakin Daddy I hope baki mance gurin but zan turo miki da address abunda yafaɗa kenan yakatse wayar, bada bata time yasake hankado mata da address din inda yake, wani goron numfashi Nisha taja daga bisani ta tattara nutsuwanta tasamu daman tsaida mai adaidaita tamasa bayanin inda zai kaita, basu dau wani dugun lokaci ba mai adaidaita ya direta gefen wani gd dan madedeci gdn ya hadu kuma ya tsaro duk dacewa bayida wani girma , sallamar mai adaidaita tayi, sannan matsa tana dan waige waige kamar mara gsky, bakowa wajan shiru yake, hanu tasa ta tura kofar geat din takuwa jita abude, gabantane yafidi hangenshi datayi daga kofar parlourn yana kaiwa da kawowa da alamar ita yake jiran isuwarta,
wani murmushi yasakar mata yayinda take kokarin karisuwa harta kariso kallonta yake yana murmushi, tsayawa tayi itama tana binshi da wani kallo, daga bisani tasunkuyar da kai kasa tana kokarin suma yin magana, shiiiii taji yakatseta dacewa,
" mushiga ciki yana kokarin bude kofar parlourn danufin shiga, cikin hanzari Nisha ta katseshi da cewa,"
"aa kar kadamu maganar ba mai tsayi bace zata yiyo muyita anan" dan hade gira yayi yana faɗin,
" ni bazan iya tsauwa ananba, idan maganar is very important ne kya shigo daga ciki" yana faɗin haka yajuya yashige ciki abunsa, lumshe ido tayi tanajin wani abu aranta jitayima kamar tajuya ta tafi abunta,
"hey you fita nakesonyi ana jirana outside" yana gama faɗi hakan yajuya yakoma, cikin sauri tabi bayanshi ta tura kofar tashiga,
azaune tasameshi yana zaune yana amsa call, hakan yabata daman tsayawa tana kallosa har yagama wayan yamaida kallonsa gareta, have a seat mn yafadi, batareda wani musuba Nisha tazauna,
"I'm hearing you so what happened"
kamal ya tambaya, cikin rawar murya Nisha tasuma magana,
" dama umma tace batada lapia shine nakaita asibiti, to shikenan akace se ammata aiki, sekuma tadanyi shiru ta dago tana kallonsa wanda shima haryanzu ita yake kallo yayinda take maganar, dan gyara zama yayi yana faɗin,
" subhanallah meya sameta, nanfa Nisha takora masa bayanin abunda doctor yace dakuma kudin da akeda bukata" daga bisani tasunkuyar da kai akunyace, cikeda tausayawa ya tasu daga inda yake zaune yakuma kusa da inda take yana fadin,
" naji duk bayaninki karki damu ki kwantar da hankalinki, nadau duk wani nauyi da duk wani abunda akeda bukata, cikin hanzari da murna ta dago takalle shi tana faɗin,
" nagode kamal allah yasaka maka da mafificin alkhari,"
" ameen" kawai yace yamike ya nufi bedroom ya tattaro duk wani kudaden dake cikin dakin ya tusasu cikin wata back , kaida kaga kudin kasan bana nigeria bane , cikin hanzari yadawo parlourn ya tattara da Nisha inda yabarta , yana isowa inda take ya kalleta yana faɗin,
" let's go " cikin hsnzari Nisha tasuma faɗin,
" bakace jiranka akeba? baseka min rakiya ba kabarshi karka wahalar da kanka wajan rakaniba zanje da kaina, hakan ma nine da godiya,
" aa tare zamuje nima inaso naga jikin umman naki yafaɗa tareda shigewa gaba yana kokarin bude door din, koda budewarshi yaja yatsaya yana bin yarinyar dake tsaye bakin door din tana kallonsa , kyakykyawar yarinyar ce duguwa kala larabawa siririya mara jiki, tana sanye cikin wani duguwar riga black abaya tayi mata kyau sosai, tayi rolling din kanta da gyale, murmushi tayi masa yayinda take kokarin karisuwa ciki,
" yadai kake kallona kamar baka taba ganinaba? tafaɗi yayinda idonta yasauka kan Nisha dake bayansa tana zazzare ido kamar mara gsky, shiru yarinyar tayi tana karewa Nisha kallo, wannan kuma wayece Kamal yarinyar ta tambaya tana nuna Nisha, shiru yayi baice mata komaiba yamaida kallonsa ga Nisha wacce itama shi take kallo, bataji mai zaiceba ta amshi jakar hanunsa tawuce dasauri, juyawa yayi yamaida kallonsa ga yarinyar da tayi masa zuro tana kallonsa hawaye fal idonta, waje tasamu tazauna tana wani huci na takaici da bakin ciki, shima jiki ba kwari yanemi gu yazauna kusa da kujeran da take,
"Nabilah meya kawoki kuma wayafa miki ina nan?
"Hajiya ce " abunda tafada kenan tayi shiru, shima shirun yayi baicemata Kala ba, kallonsa tayi tana fadin,
" ya Kamal wata yarinyace tafi yanzu kuma mai tazoyi,? nabilah ta watso masa tambaya,
" taimako tazu namata abunda yace kenan ya mike,
" wani irin taimakone wanda baza iyashi awajeba se anshigo ciki, kunkillace kanku, ?
"Kee ! mekike nufi ne, mekike son cewa? ya tambaya cikin daga murya,
"ya Kamal kasan ina sonka ina kuma kishinka bayanda za'ayi nazo na tarar dakai da wata raina yamin Dadi, kai bazaka taba canzawa bane, katunafa iyayenmu suna kokarin hada auranne nida kai nan da yan wani lokaci, inasonka kaima kuma nasan kana sona but hakan bazaisa kadena kula wasuba, induk baka duba wannan yakamata kasan mahimmanci alkawari, kayiwa Daddy da su Hajiya alkawari kadena abunda kake katuba ba laifinka bane , hakan yasa big bro yasa atsaida ranar bikinmu , amma sekuma kazo kasaba alkawari, kazo kadauko wata yar iska kuzu kuna cin,. am..tass taji yawanketa da mari seda taga wasu taurari, wani ihu tasa tareda zubewa saman capet,
" ni dan kine da zakizo kinamin magana son ranki, kina faɗamin duk abunda yazo bakinki, let me tell you something baki fini sanin abunda zanyiba kuma bake zaki faɗamin abunda yadace nayiba, kitashi ki tafi kikoma inda kika fito, inyaso sekije kibasu labarin abunda kika gani cewa kinganni da wata yafaɗi tareda fizgota yarakota har bakin kofa yamaida kofar yarufe, kuka takuma fashewa tareda rugawa da gudu tayi waje tashiga motar ta taimata key,..
tunda Nisha tabar gurin kamal ba inda tazame se asibiti akokarinta nashiga wayarta tayi kara, nan taduba screen din wayan taga friend dintane Salma dazuma taga miss call dinta bata daukaba tacigaba da tafiya, direct office din doctor tanufa batakaiga karisa waba ta hangoshi yafito daga wani room, seda takarisa inda yake tasuma mika masa kudin, cikin hanzari ya dakatar da ita tareda faɗin,
" biyoni office wucewa gaba ta kuwa tarufa masa baya, suna shiga yamika mata wani takarda yace tasa hanu, bada wani jinkiriba Nisha ta karba ta sanya hanu, daga bisani Doctor ya karbi jakar hanunta suka fita,
" zan iya ganin ummata Nisha ta tambaya Doctor?,
" Eh zaki iya ganinta but har yanzu bata farfaduba, amma munasa rain kafin gobe da izinin Allah zata iya farkawa kishiga ki dubata, to Nisha tace daga bisani ta dangana room din da umma take kwance,
Ahankali takarisa gadon da umma take kwance zama tayi kusa da ita tareda daukan hanunta ta daura saman nata, cikin kallo da tunanin halinda mahaifiyarta take ciki
" Allah sarki ummana allah yabaki lapia, ke kade kika ragemin aduniyar nan, ke kade nake kalla naji dadi hankalina ya kwanta, bakya bari nazubda kwalla balle har ta kaini ga kuka, amma yau nawuni cikin kuka da hawaye, nayi kukun da bantaba irinsaba, but narasa mai lallashina, yau narasa inda zan shiga naji dadi, kuka ta fashe dashi kasa kasa gwanin ban tausayi, seda tayi kukan ya isheta harta suma jin ciwon kai, sabuluwa tayi daga saman gadon tazauna kujera ta kifa kanta jikin gadon tana maida ajiyar zuciya, tafi mintuna ahaka jin shigowar nurse ne yasa ta daga kai tana bin nurse din da kallo yayinda take karawa mahaifiyarta ruwa, murmushi nurse ɗin tayi tana kallon Nisha tana faɗin,
" yadai sis? ummna zata bude ido tasamu sauki? Nisha ta tsinci kanta da yiwa nurse ɗin tambayar ,
" mekike nufi da haka,? nacewa bazamu sake sa abba adunmuba kwata kwata nakasa gane inda maganarki ta dosa" dan ja dabaya mami tayi tana faɗin
" yo ai dama ke yarinya ce bazaki fahimceni ba amma inkika sanar da ita uwar zata gane ta fahimta , tana fadin haka taja hanun Nisha tayi waje da ita tareda kayan nasu gaba daya, kuma kulle gdn tayi gaba abunta, hankali Nisha ba karamin tashi yayiba gaba daya ta kidime,
' to yau ina nasan zan shiga taredani da kayan nawa, oh allah wannan tani irin rayuwace'
matsawa tayi tasuma lalumar wayarta cikin wata back, takoyi sa'a tasameta sede glass din wayan tadan tsage sbd buguwar da yayi, makotansu tashiga tayi mata bayanin abunda yafaru cewa antashesu daga gdnsu, ta taimaka ta ajiye mata wasu kayanta tunda taga kamar akwai space dinda za'a ayi killace kayan tunda bawani yawane dasuba, matar bataja maganarba tabi nisha suka suka kwaso kayan wayanda bazasu iyaba suka nemi taimakon samari aka killace kayan, bayan gama Nisha tacewa matar bari taje ta dawo yanzu,
"to " kawai matar tace mata, Nisha tasa kai tafice, tana fita tasa hanu tazaro phone dinta tayi dealing wani number kamal ya baiyana screen phone din wayar batayi wani ranging sosae ba aka dauka,
"hey babe how are you today antunu dani kenan, I hope de kina lapia?"
"balafiya" Nisha tafaɗa,
" so what happened, cikin sanyin murya nisha tace," fadamin inda kake nazo nasameka but in kana nan "
" alright ina nan but jiya nadawo inda bukatar yiyuwar zuwana senazo ba matsala yafaɗi,
"aa ba damuwa nizanzo,"
"okay ina masaukin bakin Daddy I hope baki mance gurin but zan turo miki da address abunda yafaɗa kenan yakatse wayar, bada bata time yasake hankado mata da address din inda yake, wani goron numfashi Nisha taja daga bisani ta tattara nutsuwanta tasamu daman tsaida mai adaidaita tamasa bayanin inda zai kaita, basu dau wani dugun lokaci ba mai adaidaita ya direta gefen wani gd dan madedeci gdn ya hadu kuma ya tsaro duk dacewa bayida wani girma , sallamar mai adaidaita tayi, sannan matsa tana dan waige waige kamar mara gsky, bakowa wajan shiru yake, hanu tasa ta tura kofar geat din takuwa jita abude, gabantane yafidi hangenshi datayi daga kofar parlourn yana kaiwa da kawowa da alamar ita yake jiran isuwarta,
wani murmushi yasakar mata yayinda take kokarin karisuwa harta kariso kallonta yake yana murmushi, tsayawa tayi itama tana binshi da wani kallo, daga bisani tasunkuyar da kai kasa tana kokarin suma yin magana, shiiiii taji yakatseta dacewa,
" mushiga ciki yana kokarin bude kofar parlourn danufin shiga, cikin hanzari Nisha ta katseshi da cewa,"
"aa kar kadamu maganar ba mai tsayi bace zata yiyo muyita anan" dan hade gira yayi yana faɗin,
" ni bazan iya tsauwa ananba, idan maganar is very important ne kya shigo daga ciki" yana faɗin haka yajuya yashige ciki abunsa, lumshe ido tayi tanajin wani abu aranta jitayima kamar tajuya ta tafi abunta,
"hey you fita nakesonyi ana jirana outside" yana gama faɗi hakan yajuya yakoma, cikin sauri tabi bayanshi ta tura kofar tashiga,
azaune tasameshi yana zaune yana amsa call, hakan yabata daman tsayawa tana kallosa har yagama wayan yamaida kallonsa gareta, have a seat mn yafadi, batareda wani musuba Nisha tazauna,
"I'm hearing you so what happened"
kamal ya tambaya, cikin rawar murya Nisha tasuma magana,
" dama umma tace batada lapia shine nakaita asibiti, to shikenan akace se ammata aiki, sekuma tadanyi shiru ta dago tana kallonsa wanda shima haryanzu ita yake kallo yayinda take maganar, dan gyara zama yayi yana faɗin,
" subhanallah meya sameta, nanfa Nisha takora masa bayanin abunda doctor yace dakuma kudin da akeda bukata" daga bisani tasunkuyar da kai akunyace, cikeda tausayawa ya tasu daga inda yake zaune yakuma kusa da inda take yana fadin,
" naji duk bayaninki karki damu ki kwantar da hankalinki, nadau duk wani nauyi da duk wani abunda akeda bukata, cikin hanzari da murna ta dago takalle shi tana faɗin,
" nagode kamal allah yasaka maka da mafificin alkhari,"
" ameen" kawai yace yamike ya nufi bedroom ya tattaro duk wani kudaden dake cikin dakin ya tusasu cikin wata back , kaida kaga kudin kasan bana nigeria bane , cikin hanzari yadawo parlourn ya tattara da Nisha inda yabarta , yana isowa inda take ya kalleta yana faɗin,
" let's go " cikin hsnzari Nisha tasuma faɗin,
" bakace jiranka akeba? baseka min rakiya ba kabarshi karka wahalar da kanka wajan rakaniba zanje da kaina, hakan ma nine da godiya,
" aa tare zamuje nima inaso naga jikin umman naki yafaɗa tareda shigewa gaba yana kokarin bude door din, koda budewarshi yaja yatsaya yana bin yarinyar dake tsaye bakin door din tana kallonsa , kyakykyawar yarinyar ce duguwa kala larabawa siririya mara jiki, tana sanye cikin wani duguwar riga black abaya tayi mata kyau sosai, tayi rolling din kanta da gyale, murmushi tayi masa yayinda take kokarin karisuwa ciki,
" yadai kake kallona kamar baka taba ganinaba? tafaɗi yayinda idonta yasauka kan Nisha dake bayansa tana zazzare ido kamar mara gsky, shiru yarinyar tayi tana karewa Nisha kallo, wannan kuma wayece Kamal yarinyar ta tambaya tana nuna Nisha, shiru yayi baice mata komaiba yamaida kallonsa ga Nisha wacce itama shi take kallo, bataji mai zaiceba ta amshi jakar hanunsa tawuce dasauri, juyawa yayi yamaida kallonsa ga yarinyar da tayi masa zuro tana kallonsa hawaye fal idonta, waje tasamu tazauna tana wani huci na takaici da bakin ciki, shima jiki ba kwari yanemi gu yazauna kusa da kujeran da take,
"Nabilah meya kawoki kuma wayafa miki ina nan?
"Hajiya ce " abunda tafada kenan tayi shiru, shima shirun yayi baicemata Kala ba, kallonsa tayi tana fadin,
" ya Kamal wata yarinyace tafi yanzu kuma mai tazoyi,? nabilah ta watso masa tambaya,
" taimako tazu namata abunda yace kenan ya mike,
" wani irin taimakone wanda baza iyashi awajeba se anshigo ciki, kunkillace kanku, ?
"Kee ! mekike nufi ne, mekike son cewa? ya tambaya cikin daga murya,
"ya Kamal kasan ina sonka ina kuma kishinka bayanda za'ayi nazo na tarar dakai da wata raina yamin Dadi, kai bazaka taba canzawa bane, katunafa iyayenmu suna kokarin hada auranne nida kai nan da yan wani lokaci, inasonka kaima kuma nasan kana sona but hakan bazaisa kadena kula wasuba, induk baka duba wannan yakamata kasan mahimmanci alkawari, kayiwa Daddy da su Hajiya alkawari kadena abunda kake katuba ba laifinka bane , hakan yasa big bro yasa atsaida ranar bikinmu , amma sekuma kazo kasaba alkawari, kazo kadauko wata yar iska kuzu kuna cin,. am..tass taji yawanketa da mari seda taga wasu taurari, wani ihu tasa tareda zubewa saman capet,
" ni dan kine da zakizo kinamin magana son ranki, kina faɗamin duk abunda yazo bakinki, let me tell you something baki fini sanin abunda zanyiba kuma bake zaki faɗamin abunda yadace nayiba, kitashi ki tafi kikoma inda kika fito, inyaso sekije kibasu labarin abunda kika gani cewa kinganni da wata yafaɗi tareda fizgota yarakota har bakin kofa yamaida kofar yarufe, kuka takuma fashewa tareda rugawa da gudu tayi waje tashiga motar ta taimata key,..
tunda Nisha tabar gurin kamal ba inda tazame se asibiti akokarinta nashiga wayarta tayi kara, nan taduba screen din wayan taga friend dintane Salma dazuma taga miss call dinta bata daukaba tacigaba da tafiya, direct office din doctor tanufa batakaiga karisa waba ta hangoshi yafito daga wani room, seda takarisa inda yake tasuma mika masa kudin, cikin hanzari ya dakatar da ita tareda faɗin,
" biyoni office wucewa gaba ta kuwa tarufa masa baya, suna shiga yamika mata wani takarda yace tasa hanu, bada wani jinkiriba Nisha ta karba ta sanya hanu, daga bisani Doctor ya karbi jakar hanunta suka fita,
" zan iya ganin ummata Nisha ta tambaya Doctor?,
" Eh zaki iya ganinta but har yanzu bata farfaduba, amma munasa rain kafin gobe da izinin Allah zata iya farkawa kishiga ki dubata, to Nisha tace daga bisani ta dangana room din da umma take kwance,
Ahankali takarisa gadon da umma take kwance zama tayi kusa da ita tareda daukan hanunta ta daura saman nata, cikin kallo da tunanin halinda mahaifiyarta take ciki
" Allah sarki ummana allah yabaki lapia, ke kade kika ragemin aduniyar nan, ke kade nake kalla naji dadi hankalina ya kwanta, bakya bari nazubda kwalla balle har ta kaini ga kuka, amma yau nawuni cikin kuka da hawaye, nayi kukun da bantaba irinsaba, but narasa mai lallashina, yau narasa inda zan shiga naji dadi, kuka ta fashe dashi kasa kasa gwanin ban tausayi, seda tayi kukan ya isheta harta suma jin ciwon kai, sabuluwa tayi daga saman gadon tazauna kujera ta kifa kanta jikin gadon tana maida ajiyar zuciya, tafi mintuna ahaka jin shigowar nurse ne yasa ta daga kai tana bin nurse din da kallo yayinda take karawa mahaifiyarta ruwa, murmushi nurse ɗin tayi tana kallon Nisha tana faɗin,
" yadai sis? ummna zata bude ido tasamu sauki? Nisha ta tsinci kanta da yiwa nurse ɗin tambayar ,