Sashe 18
Ig Ajeemal Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
yau Wednesday anshiga satin bikin kml su fadeela suka shirn fita wanke kai, Nisha tanajin su, sunayiwa kamal tsiya suna fadin yau tareda ango zasu fita,
sun shirya tsaf daga bisani suka fito waje tareda nufar sashin kamal,
Nisha batabi bayansuba tsaya tayi daga bakin kofar parlourn tana jirasu suje su dawo daga nemo maganar dasuka tafi,
part din su aheel Nisha tabi da kallo tanajin kewar aheel aranta , tayi kewar aheel sosai, sauda dama setayi tunanin tashiga bangaran su ko asace domin taganshi setaji tana tsoro bazata iyaba,
duk da tayi alkawarin bazata sake ko kallon inda sashensu yakeba because papansa yaso yamai data shasha yana mata kallon mai halin bera,
tunda take ba wani mahalukin da yataba kwatanta yimata irin wannan kallon , har tambayar ta wani aiki tayi aka bata kudin, to meyake nufi watoma ni yar iskace komai yakeso Fadi ,?
ganin ranta yasuma baci yasa takauda wannan tunanin aranta, nan tafara kokarin nufa sashen Hajiya domin su dan taba hira irin na wancan ranar,
dan bakaramin jin dadin hira da goggo rabi takeba, karab idonta ya hango mata raheela dake tafe tana tin karota, ganin haka yasa Nisha hanzarin kokarin shiga sashin Hajiya,
.
hey you, where are going , jin haka yasa Nisha tayi kokarin jinkirta tafiyar datake,
ina kuma zakije naga kina kokarin guduwa, raheela tafadi tareda da hararo Nisha
magana nakeson nayi dake kuma ba komai tsawo bace, kallon up and down heela tashiga yiwa Nisha tareda sannan ta tabe baki tana fadin,"
nadade ina bukatar ganinki but time bai bani daman hakanba amma yau nakashe duk wani uzuri dake gabana domin na gargadeki nakuma miki kashedi naja kunnenki,
this is the first and last da zan gargadeki akan aheel daga yau inaso kifita aharkansa ko inuwa daya banason kusake hadawa, domin nagane take takenki dakuma inda kika dosa,
tunda kinsamu shiga zuciyar aheel shiga zuciyar mijina baizai baki wahala ba because kinga yanason danshi sosai, to kisani IG ba irin mazan da ake saye zuciyarsu da sauki bane,
let me tell you something inma turoki akayi domin shiga Wannan ahalin gdn nan to kitsaya iyaka bangaransu but karkishiga hurumina,
domin kuwa wani gigi yadebeki kika kuskure to ina mai tabbatar miki.... ganin su fadeela sunfito daga part din kamal yasa ta tsagaita da abunda takeson Fadi dan haka seta saki wani shuumim murmushi hadeda dan jan kumatun nisha tana fadin,"
be careful your self se anjima tana fadin haka tajuya takoma part dinsu
Nisha kam shiru tayi gaba daya abun yagama bata mamaki tabbas se hali yazo daya ake abota daga shi har matar tasa kusan daya suke, gaba daya jitake magan ganu heelah suna mata yawa cikin kanta,
jitake kamar ta tattara ta gudu daga gdn takeji wanna wani irin rayuwace daga wancan se wannan,
toma inbanda abunta maima zatayi da mijinta wannan shugaban yan bakin halin itade gani take ko kyauta akabata shi bakarba zatayiba dan wannan miskilanci nasa se itan,
Nikuwa nace,( ajura zuwa rafi domin kuwa IG nada banne baki fahimci mutumin bane kuma bakowa yake iya fahimar saba,)
what is going on,? mai wannan rasa kuyan take fadamiki, reeda tafadi tareda dafa shouldern Nisha wanda yayi saurin dawo daga ita daga dunyar tunani data wulla,
kirkiro murmushi nisha tayi tana fadin,"bakomai, gwara kifa dan san ba alkhari yakawotaba fadeela tafadi tana kallon Nisha,
dariyanda baije zuciba nasha tasake tana fadin," aa nikam ba abunda tafadamin,
Alright mukarisa part din Hajiya mujirashi ya kamal din reeda tafadi tareda shigewa suma suka rufa mata baya ,
da sallama suka shiga dakin suka tarar dasu suna tsaka dan hiransu, karisa shigowa sukayi tareda neman guri suka zauna, Hajiya ce ta kallesu tana fadin," dama bakutafiba har yanzu , eh Hajiya kamal muke jira shizai kaimu,
goggo rabi ce takarbi maganar dacewa," kai amma ya'yan nan da neman magana kuke, yo ga driver agd amma se kun gajiyar da angon namu tun yanzu,
To ai daga yaune gabama ba ganinsa zamuyiba balle muce yakaimuba koya fadeela tafadi tana kallon reeda, eh mana shidama ba zama yake akasarba
daga andaura aure zai dauke matar shi suwuce canada Allah sarki lovely bro zamuyi miss dinshi tafada tareda yin raurau da ido kamar mai shirin yin kuka ,
jin maganar da reeda tayi ba karamin sanyi jikin Nisha yayiba jin kamal bayan daura aure zasutafi, jitayi kamar itama ta taya reeda kukan suyi tare
yo da allah kujimin yarinyar nan, insun tafi tabbata zasuyi acan, goggo rabi tafadi tareda kama haba tana kallon Hajiya,
Dariya dukansu suka bushe dashi, shigowar kamalne ya dakatar dasu daga nishadin dasuke ciki, karisuwa wa yayi yasamugu shima yazauna, nan yashiga gaisawa dasu Hajiya daga bisani goggo rabi tabige da tsokanar shi tana fadin,"
ikon allah kai yanaga angon jibin namu sewani fresh yake kara yine, meye sirrine ,kaiba amaryanba ,
inbanda abun ki shimafa angone dole kika canji Hajiya tafadi tana yar dariya, okay ashefa hakane sede naga kamar angon baya wani Happy sosae goggo rabi tasake fadi cikin tsokana,
shiru kamal yayi se dan murmusawa dayake Allah ne kade yansan abunda yake juyawa cikin ransa,
mikewa yayi yana fadin," mukam bari muje, kutashi muje kamal yafada yana kallon su fadeela, dukansu mikewa sukayi tareda yiwa su hajja mma sallma,
harsun kai bakin kofar parlourn suka tsinkayi muryan goggo rabi da fadin," afayiwa sirkata wankin kai yafi nakowa kyau harna amaryanma, tafadi tana dariya,
Kamal ne yajiyo ahanzarce yana kallon goggo rabi yana fadin," waye kuma sirkarki,? gatanan kana ganinta tanuna nisha da tasunkuyar da kai tana murmushi dan tasan halin goggo rabi da zolaya,
dan murmushin yake yayi kasan cewa yadan ji wani abu aransa duk da san fada kawai take,
dariya fadeela tayi tana kallon reeda data dan gimtse fiska fareeda iyayen kishi , sekuwa tasake fashewa da dariya because goggo rabi tasani sarai reedace sirkarta kawai tsokanace,
Fadeela ne tayiwa goggo rabi ido alamar takalli reeda daga Hajiya har goggo rabi kallon reeda suke suna dariya, reeda ganewar datayi da ita suke wannan dariyan yasa tafice da sauri tabar parlourn , Nisha ma tabi bayanta, ganin haka yasa kamal da fadeela suka rufa musu baya suka fice,
Goggo rabi takalli Hajiya tana fadin," ni naga gaba daya kamal ya canzamin, but senaga kamar baya happy da auranda zaiyi, sekace wanda za amasa dole,
Eh to kusan dolen za ace tunda bason auran yakeba, amma ai yanasun nabeela sede yan yanzune yake kokarin sauya ra ayi, kokuma auranne baya bukata yanzu,
tokumade mainene bakin alkalami yabushe , yanzu kamar kamal inbeyi aure yanzuba se yaushe,? Hajj mama ta tambaya tana kallon goggo Rabi, gsky de kama to allah de yazaba mana abunda yafi alkhari ya kuma basu zaman lpy, amin ya Allah Hajiya tafadi,
compound din gdn suka nufa inda akayi parking motorcin, kamal ne yasa key yabude motar yashiga, nan suma suka bude suka shiga, reeda na gdn gaba su fadeela da nisha suka nufi gdn baya,
mai gadi yana ganin shigarsu mota yaje yaye musu geat suka fice, tafe suke akan hanya suna ta zuba surutu, banda kamal dake tuki yana satan kallon nisha ta glass,
Tun Nisha bata kula da abunda yakeyi harta kamashi dumu dumu yana satan kallonta, murmushi kawai take tana dan girgiza kai, batareda su reeda sunsan wainar da ake toyawaba,
karo nakarshe da yadago suka hada ido Nisha ta tsinci kanta da sake masa wani kayaceccen murmushi wanda yasa kyakykyawar dimpul dinta baiyana, wanda yasa kamal rasa nitsuwarahi,
yafara kokarin sake hanyar daya kama, kiris yarage subugu da wata motar allah yatsare kamal yayi saurin kaucewa motar,
daga nisha harsu fadeela seda abun yabasu tsoro ganin abunda kekokarin faruwa dasu, oh my God bro what happened baka ganin kakusa buguwa wancan mai motar nagama kamar hankalinka baya kana driving din,
baki ganin shiya yasake hanyarsa ya kama hanyar da batasaba kamal yafadi yana dan hade gira, gefe kuma yamaida kallonsa ga glass yana kallon Nisha datake wuli wuli da ido,
murmushi yasake lokaci daya kuma yadan hade rai yana maijin wani iri aransa, inama ace da nisha zasu kasance matsayin ma aurata ba wataba, shikade yadinga sakawa da kunce cikin zuciyarsa allah ya isu dasu wajan saloon d'in
yanayin parking wayansa tashiga kara, nabeela ya baiyana screen phone din, fiska bayabo ba fallasa ya dauka ya kara akunne hade da sallama
Magana suka danyi daga bisani tasake tunasar dashi tana jiransa, because tunjiya da sukayi waya sunyi dashi zasu hadu yau, nan yasheda mata yana zuwa daga bisani sukayi sallma yakatse wayar,
reeda yakalla da tunda yafara wayar sukayi tsit suna tsauraron abunda ake cewa awayar," bari natafi inkun kammala komai you can call me
amarya tayi kira kenan to bari mu hanzarta muje se kadawo din reeda tafadi tareda kokarin bude kofar tafita , suma su Nisha fitan sukayi yayinda kamal yaja motar shi yatafi,
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/D8AO9ndEkrVIe0gZ1Q9GcP
🥀🥀 IG AJEEMAL 🥀 🥀
Story and writing by Oum AmReesh ♥️ (khaleeseart Raeys)
Free book 🥰
Page 20
Nan suka karisa shiga cikin shagon salon din, ba mutane aciki daga mata mai saloon din se ma aikatan ta guda biyu , se wata babban mata matashiya da ake yiwa wankin kai,
sallma suakayi tareda kokarin neman guri suka zauna, cike da fara'a mata mai saloon din ta tarbesu da alama ta dade da wayansu, gurin ba bakonsu bane,
gaisuwa suka shiga yida mutane gurin daga bisani su reeda suka shiga fadin suzo ayimusu gyaran gashi mai kyau da kunshi mai daukar ido, because bikin yaynsu da za'ayi,
nan matar tasheda musu basuda matsala, batareda bata lokaciba ita dakanta ta tashi tana fadin cinsu wata tazo tasuma mata,
Nisha suka tura afara mata, ahankali Nisha tamike tazo aka suma da ita, sede gaba daya han kalinta yaki kwanciya da gurin,
because tun shigowar su wajan wacce suka samu anayiwa wankin kai take ta binta da kallo duk daguwar da nisha zatayi idon matar nakanta,
duk da batasan wani irin kallo take mataba, dan itade Nisha tasan ba sanin matar tayiba balle ace ko kallon sani take mata, to allah de masani,
sun shirya tsaf daga bisani suka fito waje tareda nufar sashin kamal,
Nisha batabi bayansuba tsaya tayi daga bakin kofar parlourn tana jirasu suje su dawo daga nemo maganar dasuka tafi,
part din su aheel Nisha tabi da kallo tanajin kewar aheel aranta , tayi kewar aheel sosai, sauda dama setayi tunanin tashiga bangaran su ko asace domin taganshi setaji tana tsoro bazata iyaba,
duk da tayi alkawarin bazata sake ko kallon inda sashensu yakeba because papansa yaso yamai data shasha yana mata kallon mai halin bera,
tunda take ba wani mahalukin da yataba kwatanta yimata irin wannan kallon , har tambayar ta wani aiki tayi aka bata kudin, to meyake nufi watoma ni yar iskace komai yakeso Fadi ,?
ganin ranta yasuma baci yasa takauda wannan tunanin aranta, nan tafara kokarin nufa sashen Hajiya domin su dan taba hira irin na wancan ranar,
dan bakaramin jin dadin hira da goggo rabi takeba, karab idonta ya hango mata raheela dake tafe tana tin karota, ganin haka yasa Nisha hanzarin kokarin shiga sashin Hajiya,
.
hey you, where are going , jin haka yasa Nisha tayi kokarin jinkirta tafiyar datake,
ina kuma zakije naga kina kokarin guduwa, raheela tafadi tareda da hararo Nisha
magana nakeson nayi dake kuma ba komai tsawo bace, kallon up and down heela tashiga yiwa Nisha tareda sannan ta tabe baki tana fadin,"
nadade ina bukatar ganinki but time bai bani daman hakanba amma yau nakashe duk wani uzuri dake gabana domin na gargadeki nakuma miki kashedi naja kunnenki,
this is the first and last da zan gargadeki akan aheel daga yau inaso kifita aharkansa ko inuwa daya banason kusake hadawa, domin nagane take takenki dakuma inda kika dosa,
tunda kinsamu shiga zuciyar aheel shiga zuciyar mijina baizai baki wahala ba because kinga yanason danshi sosai, to kisani IG ba irin mazan da ake saye zuciyarsu da sauki bane,
let me tell you something inma turoki akayi domin shiga Wannan ahalin gdn nan to kitsaya iyaka bangaransu but karkishiga hurumina,
domin kuwa wani gigi yadebeki kika kuskure to ina mai tabbatar miki.... ganin su fadeela sunfito daga part din kamal yasa ta tsagaita da abunda takeson Fadi dan haka seta saki wani shuumim murmushi hadeda dan jan kumatun nisha tana fadin,"
be careful your self se anjima tana fadin haka tajuya takoma part dinsu
Nisha kam shiru tayi gaba daya abun yagama bata mamaki tabbas se hali yazo daya ake abota daga shi har matar tasa kusan daya suke, gaba daya jitake magan ganu heelah suna mata yawa cikin kanta,
jitake kamar ta tattara ta gudu daga gdn takeji wanna wani irin rayuwace daga wancan se wannan,
toma inbanda abunta maima zatayi da mijinta wannan shugaban yan bakin halin itade gani take ko kyauta akabata shi bakarba zatayiba dan wannan miskilanci nasa se itan,
Nikuwa nace,( ajura zuwa rafi domin kuwa IG nada banne baki fahimci mutumin bane kuma bakowa yake iya fahimar saba,)
what is going on,? mai wannan rasa kuyan take fadamiki, reeda tafadi tareda dafa shouldern Nisha wanda yayi saurin dawo daga ita daga dunyar tunani data wulla,
kirkiro murmushi nisha tayi tana fadin,"bakomai, gwara kifa dan san ba alkhari yakawotaba fadeela tafadi tana kallon Nisha,
dariyanda baije zuciba nasha tasake tana fadin," aa nikam ba abunda tafadamin,
Alright mukarisa part din Hajiya mujirashi ya kamal din reeda tafadi tareda shigewa suma suka rufa mata baya ,
da sallama suka shiga dakin suka tarar dasu suna tsaka dan hiransu, karisa shigowa sukayi tareda neman guri suka zauna, Hajiya ce ta kallesu tana fadin," dama bakutafiba har yanzu , eh Hajiya kamal muke jira shizai kaimu,
goggo rabi ce takarbi maganar dacewa," kai amma ya'yan nan da neman magana kuke, yo ga driver agd amma se kun gajiyar da angon namu tun yanzu,
To ai daga yaune gabama ba ganinsa zamuyiba balle muce yakaimuba koya fadeela tafadi tana kallon reeda, eh mana shidama ba zama yake akasarba
daga andaura aure zai dauke matar shi suwuce canada Allah sarki lovely bro zamuyi miss dinshi tafada tareda yin raurau da ido kamar mai shirin yin kuka ,
jin maganar da reeda tayi ba karamin sanyi jikin Nisha yayiba jin kamal bayan daura aure zasutafi, jitayi kamar itama ta taya reeda kukan suyi tare
yo da allah kujimin yarinyar nan, insun tafi tabbata zasuyi acan, goggo rabi tafadi tareda kama haba tana kallon Hajiya,
Dariya dukansu suka bushe dashi, shigowar kamalne ya dakatar dasu daga nishadin dasuke ciki, karisuwa wa yayi yasamugu shima yazauna, nan yashiga gaisawa dasu Hajiya daga bisani goggo rabi tabige da tsokanar shi tana fadin,"
ikon allah kai yanaga angon jibin namu sewani fresh yake kara yine, meye sirrine ,kaiba amaryanba ,
inbanda abun ki shimafa angone dole kika canji Hajiya tafadi tana yar dariya, okay ashefa hakane sede naga kamar angon baya wani Happy sosae goggo rabi tasake fadi cikin tsokana,
shiru kamal yayi se dan murmusawa dayake Allah ne kade yansan abunda yake juyawa cikin ransa,
mikewa yayi yana fadin," mukam bari muje, kutashi muje kamal yafada yana kallon su fadeela, dukansu mikewa sukayi tareda yiwa su hajja mma sallma,
harsun kai bakin kofar parlourn suka tsinkayi muryan goggo rabi da fadin," afayiwa sirkata wankin kai yafi nakowa kyau harna amaryanma, tafadi tana dariya,
Kamal ne yajiyo ahanzarce yana kallon goggo rabi yana fadin," waye kuma sirkarki,? gatanan kana ganinta tanuna nisha da tasunkuyar da kai tana murmushi dan tasan halin goggo rabi da zolaya,
dan murmushin yake yayi kasan cewa yadan ji wani abu aransa duk da san fada kawai take,
dariya fadeela tayi tana kallon reeda data dan gimtse fiska fareeda iyayen kishi , sekuwa tasake fashewa da dariya because goggo rabi tasani sarai reedace sirkarta kawai tsokanace,
Fadeela ne tayiwa goggo rabi ido alamar takalli reeda daga Hajiya har goggo rabi kallon reeda suke suna dariya, reeda ganewar datayi da ita suke wannan dariyan yasa tafice da sauri tabar parlourn , Nisha ma tabi bayanta, ganin haka yasa kamal da fadeela suka rufa musu baya suka fice,
Goggo rabi takalli Hajiya tana fadin," ni naga gaba daya kamal ya canzamin, but senaga kamar baya happy da auranda zaiyi, sekace wanda za amasa dole,
Eh to kusan dolen za ace tunda bason auran yakeba, amma ai yanasun nabeela sede yan yanzune yake kokarin sauya ra ayi, kokuma auranne baya bukata yanzu,
tokumade mainene bakin alkalami yabushe , yanzu kamar kamal inbeyi aure yanzuba se yaushe,? Hajj mama ta tambaya tana kallon goggo Rabi, gsky de kama to allah de yazaba mana abunda yafi alkhari ya kuma basu zaman lpy, amin ya Allah Hajiya tafadi,
compound din gdn suka nufa inda akayi parking motorcin, kamal ne yasa key yabude motar yashiga, nan suma suka bude suka shiga, reeda na gdn gaba su fadeela da nisha suka nufi gdn baya,
mai gadi yana ganin shigarsu mota yaje yaye musu geat suka fice, tafe suke akan hanya suna ta zuba surutu, banda kamal dake tuki yana satan kallon nisha ta glass,
Tun Nisha bata kula da abunda yakeyi harta kamashi dumu dumu yana satan kallonta, murmushi kawai take tana dan girgiza kai, batareda su reeda sunsan wainar da ake toyawaba,
karo nakarshe da yadago suka hada ido Nisha ta tsinci kanta da sake masa wani kayaceccen murmushi wanda yasa kyakykyawar dimpul dinta baiyana, wanda yasa kamal rasa nitsuwarahi,
yafara kokarin sake hanyar daya kama, kiris yarage subugu da wata motar allah yatsare kamal yayi saurin kaucewa motar,
daga nisha harsu fadeela seda abun yabasu tsoro ganin abunda kekokarin faruwa dasu, oh my God bro what happened baka ganin kakusa buguwa wancan mai motar nagama kamar hankalinka baya kana driving din,
baki ganin shiya yasake hanyarsa ya kama hanyar da batasaba kamal yafadi yana dan hade gira, gefe kuma yamaida kallonsa ga glass yana kallon Nisha datake wuli wuli da ido,
murmushi yasake lokaci daya kuma yadan hade rai yana maijin wani iri aransa, inama ace da nisha zasu kasance matsayin ma aurata ba wataba, shikade yadinga sakawa da kunce cikin zuciyarsa allah ya isu dasu wajan saloon d'in
yanayin parking wayansa tashiga kara, nabeela ya baiyana screen phone din, fiska bayabo ba fallasa ya dauka ya kara akunne hade da sallama
Magana suka danyi daga bisani tasake tunasar dashi tana jiransa, because tunjiya da sukayi waya sunyi dashi zasu hadu yau, nan yasheda mata yana zuwa daga bisani sukayi sallma yakatse wayar,
reeda yakalla da tunda yafara wayar sukayi tsit suna tsauraron abunda ake cewa awayar," bari natafi inkun kammala komai you can call me
amarya tayi kira kenan to bari mu hanzarta muje se kadawo din reeda tafadi tareda kokarin bude kofar tafita , suma su Nisha fitan sukayi yayinda kamal yaja motar shi yatafi,
Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/D8AO9ndEkrVIe0gZ1Q9GcP
🥀🥀 IG AJEEMAL 🥀 🥀
Story and writing by Oum AmReesh ♥️ (khaleeseart Raeys)
Free book 🥰
Page 20
Nan suka karisa shiga cikin shagon salon din, ba mutane aciki daga mata mai saloon din se ma aikatan ta guda biyu , se wata babban mata matashiya da ake yiwa wankin kai,
sallma suakayi tareda kokarin neman guri suka zauna, cike da fara'a mata mai saloon din ta tarbesu da alama ta dade da wayansu, gurin ba bakonsu bane,
gaisuwa suka shiga yida mutane gurin daga bisani su reeda suka shiga fadin suzo ayimusu gyaran gashi mai kyau da kunshi mai daukar ido, because bikin yaynsu da za'ayi,
nan matar tasheda musu basuda matsala, batareda bata lokaciba ita dakanta ta tashi tana fadin cinsu wata tazo tasuma mata,
Nisha suka tura afara mata, ahankali Nisha tamike tazo aka suma da ita, sede gaba daya han kalinta yaki kwanciya da gurin,
because tun shigowar su wajan wacce suka samu anayiwa wankin kai take ta binta da kallo duk daguwar da nisha zatayi idon matar nakanta,
duk da batasan wani irin kallo take mataba, dan itade Nisha tasan ba sanin matar tayiba balle ace ko kallon sani take mata, to allah de masani,