Sashe 55
Exiled Prince Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
" na gode " Malik ya fada a takaice kafin ya juya ya cire security din kofar ya fice ya bar Diya nan tsaye ya na sakin murmushi
dama ya jima ya na son ya fadawa Malik wannan maganar amma ya rasa ta ina zai fara , amma yau ya samu kwarin guyiwar fada mishi , kuma ya ji dadi da Malik bai dauki abun wani iri ba , ya san da wani ne zai yi mishi wani kallon daban har ya yi kokarin kashe shi , amma Malik ko ajikinshi , shi ya sa ya ke Alfahari kasancewar shi dan uwa kuma amini ga Malik
▪MALIK
bakinshi da Sallama ya shigo room din da Inaya ke konce , nan ya tardo ta zaune saman gadon , ta na rike babynsu wata nurse na gwada mata yadda za ta ba shi nono
har ya karaso wajen ba su lura ba , a hankali ya yi musu gyaran murya ya na fadin " za ki iya tafiya "
ba musu nurse din nan ta fice ta ba su waje
ta na fita ya janyo chair ya zauna bakin gadon ya na kallon Inaya
ta na ganin ya zauna ta turo mishi dan bakin nan nata ta na shirin magana ya riga ta cewa " no please kar ki min wannan shagwabar taki a gaban babyn mu "
ai ko sai da ta yi mishi shagwabar ta na fadin " ka ce mishi ya sake ni , zafi na ke ji "
" ki bari idan ya ishe shi zai saki " ya na gama fadar haka ko babyn ya sake mata nipple
wani dan karamin murmushi ta saki ta na kallon shi
a hankali Malik ya kai hannu ya dauki babynshi , wani dan karamin murmushin geffen fuska ya saki lokacin da idanunshi su ka sauka cikin na babyn shi
ya na a haka ya jiyo Muryar Inaya ta na fadin " la baby , da gaske murmushi ne ka ke ? " ta fada ta na dan leko face din shi
a hankali ya dago ya dago babyn ya kai bakinshi wajen kunnen babyn ni dai ban ji abun da ya ke fada ba
sai da ya gama sannan ya sauko babyn ya kalle ta ya ce " ba za ki gane ba , i'm just Happy to day , specially da ba abun da ya same ki "
marairaice mishi fuska ta yi ta na fadin " amma yaya Zayd ba za mu sake samun wani babyn ba ko ? wlh sai da na ji kamar zan mutu sai da na dinga ganin wutar lahira "
maganar ta ba karamar dariya ta so ta bashi ba amma ya danne kayanshi ya saki wani dan karamin murmushin geffen fuska ya na fadin " don't worry , Nayel kadai ya ishe mu , bayan shi ba kari "
wani cool murmushi ta sakin mishi kafin ta ce " ta gaske Nayel ka saka mishi ? "
a hankali ya gyada mata kai allamun Eh
wani kyawatencen murmushi ta saki har da dariya , ta na kallon shi rike babynsu
" dubi har ya yi barci " ya fada ya na nuna mata Nayel da ya yi barci a cikin hannunshi
murmushi mai dan sauti ta yi kafin ta ce " ba dole ba , ya na cikin hannun Daddyn shi dole barci ya dauke shi "
bai ce mata komai ba ya ci gaba da kallon Nayel , sai zuba mishi surutu ta ke amma ba ya ma jin ta tuni ya tafi duniyar tunanin shi
▪AFTER TWO DAYS
wani katon waje ne cike da chairs red color dukkan su , su na kallon wani hall
a saman hall din akwai wata doguwar table shinfide da wani tissu white color , an jera drinks kala² a sama da Mic guda 11 a gaban kowace kujera , amma na gaban farar chair din nan ya fi kawatuwa
, bayan table din akwai wasu chair guda biyar a geffen , biyar a geffen hagu sai wata babba fara kal ta alfarma a tsakiyar su
wajen duk zagaye ya ke da Sojoji , kowane rike da gun ya daure fuska , ga wasu yan JARIDA zazzaune saman chairs din nan , sai wasu manyan cameras wajen hall din nan
cen na hango Diya zaune saman kujerun da ke saman Hall , da Rafik , da General Abdallah , Idris da Hussein a geffen dama , a geffen Hagu ma akwai wasu biyar zaune saman chair din da allamun wadanan su kuma ministers ne
wajen ya yi tsit ba ka jin komai
su na a haka Malik ya shigo wajen ya na sanye da wasu suit Farare kal ma su mugun kyau , ya saka wasu sneakers farare kal a kafafun shi , ya daure wanan smooth hair din nashi a baya , ya na taku cike da Izza wasu sojoji guda uku na biye da bayan shi
ya na shigowa wajen kowa ya mike tsaye , har su Diya , nan take kowa ya shiga yin tapi , dan duk mutanan wajen ba karamin dadi su ka ji ba ganin shi
a haka har ya karaso saman hall din nan , ya nufi chair din Fara , da sauri wani soja da ke tsaye baya ya karaso zai janyo mishi chair
a hankali Malik ya daga mishi hannu , ba musu ya koma ya tsaya
hannu ya sa janyo chair ya zauna , sai da ya zauna sannan kowane ya koma ya zauna su na kallon shi
cike da nitsuwa ya fara magana cikin wata zazzakar murya ya na fadin " Assalamualaikum wa rahmatullah wa barkatuhu , My name is Nawfel Hicham Bin Jaabar , na ji dadin ganin yadda ku ka hallaci wannan zaman , kafin mu fara abun da ya kawo mu , zan so mu bude taron nan da addu'a , mai girma Rafik , bismillah " ya fada ya na dan kallon Rafik
ba musu Rafik ya mike tsaye ya fara jero musu addu'o'i su na amsa mishi da Ameen , sai da ya kammala sannan ya koma ya zauna saman chair din shi
ya na zama Malik ya ce " Alhamdoulilah , na san kowa a wajen nan ya san matsayina a cikin kassar nan tamu mai albarka , na san kuma kowa ya san abun da ya faru last seven months da ba nan , bayan hawan Aymane Bin Abdoul Mujeeb kujerar Malik , da farko zan so na gabatar da sakon ta'aziyata ga ahalin da su ka rasa 'ya'yansu , ina me kara ba ku hakuri , in sha Allah wannan shi ne na karshe da izinin ubangiji , Tabbas ni na hakura na sauka da ga kujerar Malik , amma ba wanda ya yi tunanin Abun da Malik Aymane zai aikata , a lokacin da na samu labarin abun da ke faruwa a cikin masarautar na yanke shawarar dawowa dan na rushe wannan bakin mulkin nashi , kuma cikin yardar ubangiji na yi nassara , ga duk al'umar Saudiya da ke sauraro na a wannan lokacin , zan so ku sani , ni Malik Nawfel HICHAM bin JAABAR na dawo kan kujerata ta Malik , kuma in sha Allah zan ci gaba da kula da kassar Saudiya kamar yadda mahaifina Malik HICHAM BIN JAABAR ya kula da ita bisa gaskiya da kyakyawar zuciya , da ga yanzu duk wani mai laifi za a yanke mishi hukunci dai'dai abun da ya aikata bayan kwakwaran bincike , mai gaskiya kuma a ba shi gaskiyarshi , duk wasu makarantu da a ka rufe za a bude su , a ci gaba da bawa yaranmu karatun da ya dace , da ga Maza har zuwa Mata , I'm sorry ba ni da isashen lokacin sauraron tambayoyin ku , amma ministers za su amsa muku , ina yi wa kowa fatan al'heri , Allah ya mayar da kowa gidanshi na lafiya , Thanks a lot "
ya na gama fadar haka ya mike , da sauri su ma yan JARIDA su ka mike su na kokarin su nufe shi amma sojoji sun tare su , a haka har Malik ya sa kafa ya fice wajen ,
ya na fitowa sai saman wasu dankareren motoci ma su nunfashi duk black , cike a wajen , na yi kokarin kirga motocin amma gaskiya na kassa sai ka ce companyn buga mota dan wajen cike ya ke da motoci
ga kuma motocin sojoji kamar su ci kan su , ga kuma sojoji cike da harabar wajen 200 ma Albarka , kowane rike da gun
Malik na fitowa duk sojojin wajen nan su ka tsaya cak waje guda , da sauri wani ya nufi wata dankareriar mota Fara kal dan duk cikin motocin nan fara guda tak na gani sai motocin yan JARIDA , a haka sojan nan ya sa hannu ya bude mishi gidan bayan motar
hannu ya kai cikin aljihun wandon shi , ya fiddo wasu glass bakake ya saka a idanun shi , maimakon ya shiga motar nan da soja ya bude mishi
kawai sai ya raba ta geffen ta ya wuce , ya ci gaba da tafiyar shi ya nufi hanyar fita wajen , duk inda ya wuce sai sojojin nan sun daga kafa su na sara mishi
ko sannu bai ce musu ba , a hankali ya dago hannun ya cire button din Jacket din suit din , ya fida jacket din ya yadda a kassa ba tare da ya tsaya ba
ya kai hannu ya fido kassan farar shirt din shi da ya soke cikin wandon shi , ya kai hannu cikin dayan aljihu ya fiddo wata bakar face mask , ya saka , ya sa kafa ya fice wajen shi kadai
duk mutanan wajen sai da su ka yi mamaki baki sake , sun ma rasa abun da za su yi , su bi shi ko kuwa ? kawai dai sun tsaya su na bin shi da kallo har ya fice
dama ya jima ya na son ya fadawa Malik wannan maganar amma ya rasa ta ina zai fara , amma yau ya samu kwarin guyiwar fada mishi , kuma ya ji dadi da Malik bai dauki abun wani iri ba , ya san da wani ne zai yi mishi wani kallon daban har ya yi kokarin kashe shi , amma Malik ko ajikinshi , shi ya sa ya ke Alfahari kasancewar shi dan uwa kuma amini ga Malik
▪MALIK
bakinshi da Sallama ya shigo room din da Inaya ke konce , nan ya tardo ta zaune saman gadon , ta na rike babynsu wata nurse na gwada mata yadda za ta ba shi nono
har ya karaso wajen ba su lura ba , a hankali ya yi musu gyaran murya ya na fadin " za ki iya tafiya "
ba musu nurse din nan ta fice ta ba su waje
ta na fita ya janyo chair ya zauna bakin gadon ya na kallon Inaya
ta na ganin ya zauna ta turo mishi dan bakin nan nata ta na shirin magana ya riga ta cewa " no please kar ki min wannan shagwabar taki a gaban babyn mu "
ai ko sai da ta yi mishi shagwabar ta na fadin " ka ce mishi ya sake ni , zafi na ke ji "
" ki bari idan ya ishe shi zai saki " ya na gama fadar haka ko babyn ya sake mata nipple
wani dan karamin murmushi ta saki ta na kallon shi
a hankali Malik ya kai hannu ya dauki babynshi , wani dan karamin murmushin geffen fuska ya saki lokacin da idanunshi su ka sauka cikin na babyn shi
ya na a haka ya jiyo Muryar Inaya ta na fadin " la baby , da gaske murmushi ne ka ke ? " ta fada ta na dan leko face din shi
a hankali ya dago ya dago babyn ya kai bakinshi wajen kunnen babyn ni dai ban ji abun da ya ke fada ba
sai da ya gama sannan ya sauko babyn ya kalle ta ya ce " ba za ki gane ba , i'm just Happy to day , specially da ba abun da ya same ki "
marairaice mishi fuska ta yi ta na fadin " amma yaya Zayd ba za mu sake samun wani babyn ba ko ? wlh sai da na ji kamar zan mutu sai da na dinga ganin wutar lahira "
maganar ta ba karamar dariya ta so ta bashi ba amma ya danne kayanshi ya saki wani dan karamin murmushin geffen fuska ya na fadin " don't worry , Nayel kadai ya ishe mu , bayan shi ba kari "
wani cool murmushi ta sakin mishi kafin ta ce " ta gaske Nayel ka saka mishi ? "
a hankali ya gyada mata kai allamun Eh
wani kyawatencen murmushi ta saki har da dariya , ta na kallon shi rike babynsu
" dubi har ya yi barci " ya fada ya na nuna mata Nayel da ya yi barci a cikin hannunshi
murmushi mai dan sauti ta yi kafin ta ce " ba dole ba , ya na cikin hannun Daddyn shi dole barci ya dauke shi "
bai ce mata komai ba ya ci gaba da kallon Nayel , sai zuba mishi surutu ta ke amma ba ya ma jin ta tuni ya tafi duniyar tunanin shi
▪AFTER TWO DAYS
wani katon waje ne cike da chairs red color dukkan su , su na kallon wani hall
a saman hall din akwai wata doguwar table shinfide da wani tissu white color , an jera drinks kala² a sama da Mic guda 11 a gaban kowace kujera , amma na gaban farar chair din nan ya fi kawatuwa
, bayan table din akwai wasu chair guda biyar a geffen , biyar a geffen hagu sai wata babba fara kal ta alfarma a tsakiyar su
wajen duk zagaye ya ke da Sojoji , kowane rike da gun ya daure fuska , ga wasu yan JARIDA zazzaune saman chairs din nan , sai wasu manyan cameras wajen hall din nan
cen na hango Diya zaune saman kujerun da ke saman Hall , da Rafik , da General Abdallah , Idris da Hussein a geffen dama , a geffen Hagu ma akwai wasu biyar zaune saman chair din da allamun wadanan su kuma ministers ne
wajen ya yi tsit ba ka jin komai
su na a haka Malik ya shigo wajen ya na sanye da wasu suit Farare kal ma su mugun kyau , ya saka wasu sneakers farare kal a kafafun shi , ya daure wanan smooth hair din nashi a baya , ya na taku cike da Izza wasu sojoji guda uku na biye da bayan shi
ya na shigowa wajen kowa ya mike tsaye , har su Diya , nan take kowa ya shiga yin tapi , dan duk mutanan wajen ba karamin dadi su ka ji ba ganin shi
a haka har ya karaso saman hall din nan , ya nufi chair din Fara , da sauri wani soja da ke tsaye baya ya karaso zai janyo mishi chair
a hankali Malik ya daga mishi hannu , ba musu ya koma ya tsaya
hannu ya sa janyo chair ya zauna , sai da ya zauna sannan kowane ya koma ya zauna su na kallon shi
cike da nitsuwa ya fara magana cikin wata zazzakar murya ya na fadin " Assalamualaikum wa rahmatullah wa barkatuhu , My name is Nawfel Hicham Bin Jaabar , na ji dadin ganin yadda ku ka hallaci wannan zaman , kafin mu fara abun da ya kawo mu , zan so mu bude taron nan da addu'a , mai girma Rafik , bismillah " ya fada ya na dan kallon Rafik
ba musu Rafik ya mike tsaye ya fara jero musu addu'o'i su na amsa mishi da Ameen , sai da ya kammala sannan ya koma ya zauna saman chair din shi
ya na zama Malik ya ce " Alhamdoulilah , na san kowa a wajen nan ya san matsayina a cikin kassar nan tamu mai albarka , na san kuma kowa ya san abun da ya faru last seven months da ba nan , bayan hawan Aymane Bin Abdoul Mujeeb kujerar Malik , da farko zan so na gabatar da sakon ta'aziyata ga ahalin da su ka rasa 'ya'yansu , ina me kara ba ku hakuri , in sha Allah wannan shi ne na karshe da izinin ubangiji , Tabbas ni na hakura na sauka da ga kujerar Malik , amma ba wanda ya yi tunanin Abun da Malik Aymane zai aikata , a lokacin da na samu labarin abun da ke faruwa a cikin masarautar na yanke shawarar dawowa dan na rushe wannan bakin mulkin nashi , kuma cikin yardar ubangiji na yi nassara , ga duk al'umar Saudiya da ke sauraro na a wannan lokacin , zan so ku sani , ni Malik Nawfel HICHAM bin JAABAR na dawo kan kujerata ta Malik , kuma in sha Allah zan ci gaba da kula da kassar Saudiya kamar yadda mahaifina Malik HICHAM BIN JAABAR ya kula da ita bisa gaskiya da kyakyawar zuciya , da ga yanzu duk wani mai laifi za a yanke mishi hukunci dai'dai abun da ya aikata bayan kwakwaran bincike , mai gaskiya kuma a ba shi gaskiyarshi , duk wasu makarantu da a ka rufe za a bude su , a ci gaba da bawa yaranmu karatun da ya dace , da ga Maza har zuwa Mata , I'm sorry ba ni da isashen lokacin sauraron tambayoyin ku , amma ministers za su amsa muku , ina yi wa kowa fatan al'heri , Allah ya mayar da kowa gidanshi na lafiya , Thanks a lot "
ya na gama fadar haka ya mike , da sauri su ma yan JARIDA su ka mike su na kokarin su nufe shi amma sojoji sun tare su , a haka har Malik ya sa kafa ya fice wajen ,
ya na fitowa sai saman wasu dankareren motoci ma su nunfashi duk black , cike a wajen , na yi kokarin kirga motocin amma gaskiya na kassa sai ka ce companyn buga mota dan wajen cike ya ke da motoci
ga kuma motocin sojoji kamar su ci kan su , ga kuma sojoji cike da harabar wajen 200 ma Albarka , kowane rike da gun
Malik na fitowa duk sojojin wajen nan su ka tsaya cak waje guda , da sauri wani ya nufi wata dankareriar mota Fara kal dan duk cikin motocin nan fara guda tak na gani sai motocin yan JARIDA , a haka sojan nan ya sa hannu ya bude mishi gidan bayan motar
hannu ya kai cikin aljihun wandon shi , ya fiddo wasu glass bakake ya saka a idanun shi , maimakon ya shiga motar nan da soja ya bude mishi
kawai sai ya raba ta geffen ta ya wuce , ya ci gaba da tafiyar shi ya nufi hanyar fita wajen , duk inda ya wuce sai sojojin nan sun daga kafa su na sara mishi
ko sannu bai ce musu ba , a hankali ya dago hannun ya cire button din Jacket din suit din , ya fida jacket din ya yadda a kassa ba tare da ya tsaya ba
ya kai hannu ya fido kassan farar shirt din shi da ya soke cikin wandon shi , ya kai hannu cikin dayan aljihu ya fiddo wata bakar face mask , ya saka , ya sa kafa ya fice wajen shi kadai
duk mutanan wajen sai da su ka yi mamaki baki sake , sun ma rasa abun da za su yi , su bi shi ko kuwa ? kawai dai sun tsaya su na bin shi da kallo har ya fice