Sashe 22
Exiled Prince Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
ta na barin wajen ya saki wata yar karamar kara ya na fadin " Ba zan hakura ba , dole mulkin Saudiya ya dawo hannu na , dole Saudiya ta dawo cikin hannun Aymane bin Abdoul Mujeeb " ya na gama fadar haka ya bace bat
ni dai sai dai na ce Allah ya tsare Malik da ga sharin Aymane , dan da ga gani ba abun da ba zai iya yi ba dan hawa kujerar Malik
▪WASHE GARI ⛅
a hankali Inaya ta turo kofar dakin Malik ta shigo ta na sallama kassa , ta na sanye da wata Abaya mai hawa biyu , ta ciki white color ta saman kuma kamar Alkyaba ta ke sky blue color , ta yi Rowling veil din ta white color shi ma sai tashin qamshi ta ke
ta na shigowa duk sojojin wajen su ka sara mata kafin su fice dakin daya bayan daya
su na fita ta saki wani kyawatencen murmushi ta na kallon Malik da ke zaune ya gama bayan shi da bango ya lumshe idanunshi
a hankali ta karaso bakin gadon ta tsaya ta na kallon shi wani dan karamin murmushi ta saki kafin ta cije lips din ta na kassa a hankali ta juya ta zauna saman cinyoyinshi ta na sakin wata yar karamar dariya
a hankali ta kai hannayan ta ta sakalo wuyan shi ta na kallon face din shi ta turo wannan dan karamin bakin ta ta ce " baby , ce wa Nesi na yi wai ta bar ni na taba babyn da ke cikin ta , amma ta hana ni , ni ma lokacin da zan samu nawa babyn ba zan bari ta taba shi ba , na fada maka wani abu ? kwana biyun nan da ka yi har ka fara yin gemu , kum gaskiya ya na yi maka kyau " ta kai karshen ta na daura hannun ta saman face din shi
sai da ta gama shafar face din shi sannan ta sauko hannun ta saman chest din shi , kamar za ta yi kuka ta ce " baby wai yaushe za ka tashi ne ? don Allah ka tashi ina kewar ka sosai , ba na jin dadin kwana in har ba na tare da kai , ba ka ce honey moon za mu tafi ba ? shi ne ka ki tashi dan kar mu tafi ko ? ni ka tashi na hakura da tafiyar ma , ni kawai so na ke ka tashi mu bar wajen nan , mu komawar mu Nigeria , na san in mu ka zauna a nan sai sun raba ni da kai , ni kuma ba zan iya rayuwa babu kai ba , please baby ka tashi don Allah , ko dan saboda ni don Allah " ta kai karshen ta na sakin wani dan karamin kuka ta kontar da kan ta saman chest din shi ta na ci gaba da kukan ta
ita ba ta san tun shigowar ta dakin ya san da ita , duk abun da ta ke fada mishi ya na jin ta dama ba barci ya ke ba , tun lokacin da ya farka ya ke jiran ta dan ita kadai ce ya ke muradin gani
a hankali ya dago hannayan shi ya rungume ta a jikin shi
wata irin muguwar bugawa ce da zuciyar ta ta yi lokacin da ta ji saukar hannayan shi a bayan ta , ba shiri ta ware idanun ta ta na kallon hannayan shi
slowly ta dago da kanta , zuciyar ta na duka uku uku ta na kallon face din shi ta bude baki ta na son ta yi magana amma ta ki fitowa
a hankali ya ware idanun shi , ba su sauka ko ina ba sai cikin nata
daga mata gera guda ya yi ya na cewa " lafiya ki na min irin wannan kallon ? kar ki cinye ni " ya fada murya cen kassan makoshi da kyair ma ta iya jiyo sautin abun da ya ce ga shi kuma duk ta disashe
ba ta san lokacin ta saki wata yar karamar kara ta fada jikin shi ta rungume shi tsam ta na sakin kuka mai karfi har da hadiyar zuciya ta ke
bai yi kokarin hana ta ba , sai ma kara matse ta da ya yi a jikinshi ya lumshe idanunshi , ji ya ke kamar ya yi kuka
sai da ta gaji da kukan ta sannan ta dago kan ta , ta kai hannayan ta dukka biyu saman face din shi ta na cewa " baby , da gaske kai ne ? ba mafarki na ke ba ? ni ko mafarkin ne ma ba na son a tashe ni , na ji matukar kewar ka baby na , ji na yi kwanan da na yi babu kai kamar shekaru ne , kowace dakika ji na ke kamar awanni ne , don Allah kar ka sake tafiya ka bar ni ba zan iya jure rashin ka ba "
a hankali ya dago hannu ya daura saman kumatun ta a hankali ya fara goge mata hawayen ta ya na cewa " ba abun da zai raba ni da ke sai mutuwa , cikin daren nan za mu bar musu kassar su , za mu tafi US honey Moon , da ga nan ba za mu sake dawowa ba , a cen za mu yi rayuwar mu , yadda babu wanda zai sake kokarin raba ni da ke "
wani dan karamin murmushi ta saki ta na fadin " da gaske ka ke baby ? "
gyada mata kai ya yi a hankali kafin ya ce mata " matso ki ji wani abu "
wata yar karamar dariya ta yi kafin ta matso da face din ta , ta na ce mishi " shikenan gani , me za ka fada min ? "
bai ce mata komai ba ya tsaya kawai ya na kallon ta
sai da ya gaji da kallon ta sannan ya dan sunkuyo a hankali ya sauke lips din shi saman nata ya manna mata kiss dai'dai lokacin da RIANNA ta turo kofar dakin ta shigo ta na sallama Tesnim na biye da bayan ta
da sauri Inaya ta zaro idanu , ta yi kokarin sauka da saman cinyoyin shi
da sauri RIANNA ta ce mishi " a'a koma zauna , bari mu tafi har ku gama mun dawo " ta na gama fadar haka ta riko hannun Tesnim su ka juya dan ta ga Allamun dan uwan nata bai gama debe kewar matar shi ba
su na fita Inaya ta juya ta kalli Malik ta na yi mishi hararrar wassa ta ce mishi " dubi yanzu ka sa sun tafi "
" ni na ce su zo min a wannan lokacin ? " ya fada cike da izza
" shikenan ni ma na tafi " ta fada ta na kokarin sauka da ga saman cinyoyin shi
da sauri ya riko ta ya na fadin " har kin gaji da gani na kenan ? "
turo mishi dan bakin nan nata ta yi ta na cewa " ni ban ce na gaji da ganin ka ba "
" why ki ke son tafiya to ? please kar ki tafi , wlh duk duniya ke kadai na ke bukata a kusa da ni a yanzu idan ki ka tafi may be na koma inda na fito " ya fada mata cikin sanyi murya
a hankali ta saki wani cool murmushi ta kontar da kan ta saman chest din shi ta ce " baby ni fa wassa na ke yi maka "
" da gaske ? " ya fada ya na daga mata gera guda kamar ta na ganin shi
a hankali ta dago kai ta ce mishi " baby wai na fada maka ka kusa zama uncle , Nes...... "
cikin nitsuwa ya katse ta da cewa " na sani kin fada min , har yanzu ba ki daina wannan uban surutun naki ba , mutum dai kamar parrot "
kukan shagwaba ta fara yi mishi ta na harba kafafun ta ta ce " ni ka daina ce min parrot , kuma ai ni ban da surutu , kai ne kawai ke cewa hakan "
a hankali ya kai hannu ya ja mata kumatu ya na cewa " wannan dan bakin naki bai iya zama a rufe ba , amma a haka na ke son shi "
wani cool murmushi ta saki ta na shirin magana kawai ya cabko lips din ta ya fara kissing din ta cikin konciyar hankali ya na sauke ajiyar zuciya a jere ya zagayo da hannayan shi a bayan ta
a hankali ta kai hannu ta sakalo wuyanshi , ta na mayar mishi da martani , da ga gani ka san sun yi missing din junan su
a hankali ya kai hannu ya cire button din abayar ta ta sama , sannan ya riko zip din ta kassa ya fara yin kassa da shi sai dai zip din a iya kirji ya tsaya
a hankali ya zame bakin shi da ga cikin nata ya fido tongue din shi ya fara yi mata tafiyar tsutsa tun saman wuyan ta har tsakiyar boobs din ta
da sauri ta kai hannu ta riko shoulder din shi ta na cewa " baby , yi hakuri kar wani ya shigo mana "
a hankali ya sauke ajiyar zuciya kafin ya dago kanshi ya na kallon ta sai wani lumshe idanu ta ke yi da allamun ya fara kashe mata jiki
" Tashi mu tafi " ya fada mata ya na ci gaba da kallon face din ta
daga mishi gera guda ta yi ta na fadin " ina kuma za mu je kai da ba ka samu sauki ba ? , ka bari doctor ya zo ya sallama ka "
ni dai sai dai na ce Allah ya tsare Malik da ga sharin Aymane , dan da ga gani ba abun da ba zai iya yi ba dan hawa kujerar Malik
▪WASHE GARI ⛅
a hankali Inaya ta turo kofar dakin Malik ta shigo ta na sallama kassa , ta na sanye da wata Abaya mai hawa biyu , ta ciki white color ta saman kuma kamar Alkyaba ta ke sky blue color , ta yi Rowling veil din ta white color shi ma sai tashin qamshi ta ke
ta na shigowa duk sojojin wajen su ka sara mata kafin su fice dakin daya bayan daya
su na fita ta saki wani kyawatencen murmushi ta na kallon Malik da ke zaune ya gama bayan shi da bango ya lumshe idanunshi
a hankali ta karaso bakin gadon ta tsaya ta na kallon shi wani dan karamin murmushi ta saki kafin ta cije lips din ta na kassa a hankali ta juya ta zauna saman cinyoyinshi ta na sakin wata yar karamar dariya
a hankali ta kai hannayan ta ta sakalo wuyan shi ta na kallon face din shi ta turo wannan dan karamin bakin ta ta ce " baby , ce wa Nesi na yi wai ta bar ni na taba babyn da ke cikin ta , amma ta hana ni , ni ma lokacin da zan samu nawa babyn ba zan bari ta taba shi ba , na fada maka wani abu ? kwana biyun nan da ka yi har ka fara yin gemu , kum gaskiya ya na yi maka kyau " ta kai karshen ta na daura hannun ta saman face din shi
sai da ta gama shafar face din shi sannan ta sauko hannun ta saman chest din shi , kamar za ta yi kuka ta ce " baby wai yaushe za ka tashi ne ? don Allah ka tashi ina kewar ka sosai , ba na jin dadin kwana in har ba na tare da kai , ba ka ce honey moon za mu tafi ba ? shi ne ka ki tashi dan kar mu tafi ko ? ni ka tashi na hakura da tafiyar ma , ni kawai so na ke ka tashi mu bar wajen nan , mu komawar mu Nigeria , na san in mu ka zauna a nan sai sun raba ni da kai , ni kuma ba zan iya rayuwa babu kai ba , please baby ka tashi don Allah , ko dan saboda ni don Allah " ta kai karshen ta na sakin wani dan karamin kuka ta kontar da kan ta saman chest din shi ta na ci gaba da kukan ta
ita ba ta san tun shigowar ta dakin ya san da ita , duk abun da ta ke fada mishi ya na jin ta dama ba barci ya ke ba , tun lokacin da ya farka ya ke jiran ta dan ita kadai ce ya ke muradin gani
a hankali ya dago hannayan shi ya rungume ta a jikin shi
wata irin muguwar bugawa ce da zuciyar ta ta yi lokacin da ta ji saukar hannayan shi a bayan ta , ba shiri ta ware idanun ta ta na kallon hannayan shi
slowly ta dago da kanta , zuciyar ta na duka uku uku ta na kallon face din shi ta bude baki ta na son ta yi magana amma ta ki fitowa
a hankali ya ware idanun shi , ba su sauka ko ina ba sai cikin nata
daga mata gera guda ya yi ya na cewa " lafiya ki na min irin wannan kallon ? kar ki cinye ni " ya fada murya cen kassan makoshi da kyair ma ta iya jiyo sautin abun da ya ce ga shi kuma duk ta disashe
ba ta san lokacin ta saki wata yar karamar kara ta fada jikin shi ta rungume shi tsam ta na sakin kuka mai karfi har da hadiyar zuciya ta ke
bai yi kokarin hana ta ba , sai ma kara matse ta da ya yi a jikinshi ya lumshe idanunshi , ji ya ke kamar ya yi kuka
sai da ta gaji da kukan ta sannan ta dago kan ta , ta kai hannayan ta dukka biyu saman face din shi ta na cewa " baby , da gaske kai ne ? ba mafarki na ke ba ? ni ko mafarkin ne ma ba na son a tashe ni , na ji matukar kewar ka baby na , ji na yi kwanan da na yi babu kai kamar shekaru ne , kowace dakika ji na ke kamar awanni ne , don Allah kar ka sake tafiya ka bar ni ba zan iya jure rashin ka ba "
a hankali ya dago hannu ya daura saman kumatun ta a hankali ya fara goge mata hawayen ta ya na cewa " ba abun da zai raba ni da ke sai mutuwa , cikin daren nan za mu bar musu kassar su , za mu tafi US honey Moon , da ga nan ba za mu sake dawowa ba , a cen za mu yi rayuwar mu , yadda babu wanda zai sake kokarin raba ni da ke "
wani dan karamin murmushi ta saki ta na fadin " da gaske ka ke baby ? "
gyada mata kai ya yi a hankali kafin ya ce mata " matso ki ji wani abu "
wata yar karamar dariya ta yi kafin ta matso da face din ta , ta na ce mishi " shikenan gani , me za ka fada min ? "
bai ce mata komai ba ya tsaya kawai ya na kallon ta
sai da ya gaji da kallon ta sannan ya dan sunkuyo a hankali ya sauke lips din shi saman nata ya manna mata kiss dai'dai lokacin da RIANNA ta turo kofar dakin ta shigo ta na sallama Tesnim na biye da bayan ta
da sauri Inaya ta zaro idanu , ta yi kokarin sauka da saman cinyoyin shi
da sauri RIANNA ta ce mishi " a'a koma zauna , bari mu tafi har ku gama mun dawo " ta na gama fadar haka ta riko hannun Tesnim su ka juya dan ta ga Allamun dan uwan nata bai gama debe kewar matar shi ba
su na fita Inaya ta juya ta kalli Malik ta na yi mishi hararrar wassa ta ce mishi " dubi yanzu ka sa sun tafi "
" ni na ce su zo min a wannan lokacin ? " ya fada cike da izza
" shikenan ni ma na tafi " ta fada ta na kokarin sauka da ga saman cinyoyin shi
da sauri ya riko ta ya na fadin " har kin gaji da gani na kenan ? "
turo mishi dan bakin nan nata ta yi ta na cewa " ni ban ce na gaji da ganin ka ba "
" why ki ke son tafiya to ? please kar ki tafi , wlh duk duniya ke kadai na ke bukata a kusa da ni a yanzu idan ki ka tafi may be na koma inda na fito " ya fada mata cikin sanyi murya
a hankali ta saki wani cool murmushi ta kontar da kan ta saman chest din shi ta ce " baby ni fa wassa na ke yi maka "
" da gaske ? " ya fada ya na daga mata gera guda kamar ta na ganin shi
a hankali ta dago kai ta ce mishi " baby wai na fada maka ka kusa zama uncle , Nes...... "
cikin nitsuwa ya katse ta da cewa " na sani kin fada min , har yanzu ba ki daina wannan uban surutun naki ba , mutum dai kamar parrot "
kukan shagwaba ta fara yi mishi ta na harba kafafun ta ta ce " ni ka daina ce min parrot , kuma ai ni ban da surutu , kai ne kawai ke cewa hakan "
a hankali ya kai hannu ya ja mata kumatu ya na cewa " wannan dan bakin naki bai iya zama a rufe ba , amma a haka na ke son shi "
wani cool murmushi ta saki ta na shirin magana kawai ya cabko lips din ta ya fara kissing din ta cikin konciyar hankali ya na sauke ajiyar zuciya a jere ya zagayo da hannayan shi a bayan ta
a hankali ta kai hannu ta sakalo wuyanshi , ta na mayar mishi da martani , da ga gani ka san sun yi missing din junan su
a hankali ya kai hannu ya cire button din abayar ta ta sama , sannan ya riko zip din ta kassa ya fara yin kassa da shi sai dai zip din a iya kirji ya tsaya
a hankali ya zame bakin shi da ga cikin nata ya fido tongue din shi ya fara yi mata tafiyar tsutsa tun saman wuyan ta har tsakiyar boobs din ta
da sauri ta kai hannu ta riko shoulder din shi ta na cewa " baby , yi hakuri kar wani ya shigo mana "
a hankali ya sauke ajiyar zuciya kafin ya dago kanshi ya na kallon ta sai wani lumshe idanu ta ke yi da allamun ya fara kashe mata jiki
" Tashi mu tafi " ya fada mata ya na ci gaba da kallon face din ta
daga mishi gera guda ta yi ta na fadin " ina kuma za mu je kai da ba ka samu sauki ba ? , ka bari doctor ya zo ya sallama ka "