Sashe 47
Exiled Prince Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
" All right , tun da ka yarda fine , yau ranar monday , za mu yi shi a ranar Friday , amma kafin nan , da ga kai har wadanan mutanan fadar taka , ba ku da izinin shigowa fada da sunnan aiki , har sai mun kammala duel din mu , sannan da ga yanzu ka fita da ga Malik Aymane , ka koma Aymane , har zuwa lokacin da za mu kammala , a nada wanda ya yi nassara a matsayin sabon Malik "
" okay " Aymane ya fada a takaice kafin ya sa hannu ya cire Alkyabar Malik da ke jikin shi ya ajiye saman chair din bayan shi , ya cire Rawanin kan shi ya ajiye saman Alkyabar , sannan ya juyo ya fara takawa ya karaso gaban Malik ya tsaya
sai da ya kalle shi cikin ido sannan ya ce " mu zuba mu gani , shege ka fassa , Nawfel Hicham Bin Jaabar tun yanzu ka sa a shirya kabarin ka , da ni ne kai zan ce a yi shi nesa da na mahaifina dan kar ya ga wane irin lusarin yaron da ya haifa " ya kai karshen ya sakin wata yar karamar dariya ya raba ta geffen shi ya wuce
ya na fita Malik ya saki wata yar karamar sheet da ya rike a hannun shi a baya
nan take wajen ya fara zubar da jini
a dubu dari Rafik ya riko hannun nashi ya na fadin " Inallillahi , ranka shi dade , why za ka ji wa kanka haka ? "
a hankali Malkk ya sauke ajiyar zuciya ya na fadin " dole na yi hakan , if not zuciya za ta debeni , na buge shi "
ya na gama fadar haka ya dago kai ya kalli mutanan fadar Aymane , wani mugun kallo ya wurga musu nan take su ka sha jinin jikin su
cikin ba da umarni ya ce musu " idan ku ka yi one minute a cikin wajen nan , ka tabbatar gawarku ce za su fita "
bai gama rufe bakin shi ba su ka tashi daya bayan daya da gudu su ka fice fadar , ta rage da ga Diya sai Malik sai Rafik
su na fita Shi ma Malik ya juya ya fice fadar , ya na tafiya kamar zai tashi sama hannun shi na zubar da jini , ga idanun shi duk sun yi ja da allamun ya na cikin bacin rai
kai tsaye part MALIKAT HOUDA ya nufa , babu ko sallama a bakin shi ya shigo parlourn
nan ya tardo su duk su na zaune ban da Inaya da mama da su ka shiga Bedroom
duk su na ganin shi kowane ya saki wani kyawatencen murmushi , MALIKAT INAS har da hawaye
har sun tashi za su nufe shi , su ka ga Diya ya fado mishi a baya ya rungume shi ya na fadin " ni dama na san za ka dawo , tabbas za ka dawo , ai dama damuna a lokacin da a ka fi bukatar ta ta ke samuwa , kamar wata ka ke a sararin samaniya haskenka ya na mamaye duk duniya , na ji dadin ganin ka abokina , I have really missed you "
ya na gama rufe bakin shi , Malik ya kai hannu cikin zafin nama ya medo Diya gaban shi , ya dunkule hannu ya kai mishi wani mugun bugu a face har sai da ya fadi kassa
a tare duk ka razana , Nesrine har da sakin kara , lokaci guda babyn ta ya saki kuka kamar ya san abun da ke faruwa
cike da bacin rai Malik ya ce mishi " ka na sane da abun da ke faruwa amma ka ki fada min , why ba za ka kire ni ka fada min halin da ahalina su ke cike tun kafin abun ya tsananta ? why Diya ? da yanzu RIANNA ba ta kire ta fada min ba shikenan haka Saudiya za ta dongwama hannun wacen azzalumin dan uwan naka "
a hankali Diya ya dago kai ya mike tsaye , ya na fadin " lokacin da na samu labarin abun da ke faruwa , sai da na kira ka , amma ba ka dauki wayata ba , na tura maka text a na bukatar ka a Saudiya , amma ba ka min reply ba , asali ma blocked di na ka yi , shi ya sa na ja bakina , na yi shiru ba kyale ka , na tattare familyn ka na tafi da su Qatar , duk abun da ya faru laifin ka ne , da tun farko ba ka tafi ba da duk wannan ba ta faru ba " ya fada cikin bacin rai shi ma
gaskiya Diya ya fada , duk abun da ya faru laifinshi ne , da tun farko ya tsaya , ya yaki Aymane da duk wannan abun ba ta faru ba
ya na gama fadar haka ya fara jiyo kukan baby
wani dan karamin tsaki Diya ya ja ya na fadin " dubi don Allah ka saka shi kuka " ya kai karshen ya na juyawa ya nufi Nesrine , ya kai hannu ya karbi babynshi , sannan ya juyo ya dawo gaban Malik
ya shiga jijiga shi ya na fadin " Shiiiiiiiiii , calm down my baby ba abun da ya faru "
a hankali ya dago kai ya kalli Malik ya na murmushi ya ce " tun kafin a rigani , bari na gabatar maka da Nawfel bin Abdoul Mujeeb , my baby "
lokaci guda idanun Malik su ka ciko da ruwa , har wata nanauyar ajiyar zuciya ya sauke ya na kallon babyn babu ko kiftawa
Diya na jin yadda ya sauke ajiyar zuciya , ya saki wani kyawatencen murmushi ya ce " ba za ka rike shi ba ? " ya fada ya na mika mishi babyn
a hankali Malik ya dago hannayanshi har kerma su ke yi ya kai zai karbi babyn
kamar wanda ya tuno wani abu , lokaci guda ya juya ya fita da gudu
a tare su ka kalle shi har ya fita sannan Diya ya kalli babyn hannun shi ya ce " Oh sorry my baby , yanzu ya dawo kai da takwaran ka guda , duk gudun ruwanshi sai ya dawo ya dauke ka " sa ga haka ya juya ya koma geffen Nesrine ya zauna su ka shiga rarrashin babyn su
haka kowa ma ya koma ya zauna , ya yi zugum sun rasa abun yi , wannan tashin hankali da me ya yi kama , su dan ba su ma ji abun da Aymane ya fada da sai sun dinga sumewa
▪AYMANE
cike da bacin rai ya nufi part din Malik , kai tsaye a floor na biyu ya nufa dan a nan RIANNA ta ke , shi kuma tare da Hafsat a floor na uku , dan tun zuwan shi part din bai taba hawa floor na hudu ba , dan ya na rufe kuma babu wanda ya San ta yadda a ka rufe shi bare a bude shi
babu ko sallama ya shigo parlourn ya kwallawa RIANNA kira kamar murya shi za ta fado
da gudu RIANNA ta fito da ga Corridor , ta na tafe ta na ingishi da allamun kafar ta na ciwo , ga fuskar ta duk ta yi ja , ta na sanye da wata gown pink color ko veil ba ta da a kanta
kai tsaye gabanshi ta karaso murya har kerma ta ke ta ce " ga ni , ka na bukatar wani abu ? "
tsaya wa ya yi ya na kallon ta babu ko kiftawa
sai da ya dauki one minute ya na kallon ta kafin ya daga hannu ya wanke ta da wani gigitacen mari har sai da ta saki kara ta fadi kassa
cikin bacin rai ya tsuguna ya kai hannu ya shako wuyan ta ya na fadin " bayan ke na san babu wanda zai yi wannan aikin , why ? azabar da na ke miki ba ta ishe ki ba sai da ki ka yi abun da zai sani na kashe ki ? why za ki sa dan banzan dan uwanki ya dawo , har ya yi kokarin kwace min kujerar Malik ? "
tattara duk karfin ta RIANNA ta yi , ta sa hannayan ta dukka biyu ta ture shi ya fadi baya
da sauri ta mike tsaye ta na sakin murmushi ta na fadin " Akhie ya dawo ? " ta kai karshen hawaye na zubo mata
ta na gama fadar haka ta ji hannun Aymane ya damko wuyanta ya na fadin " ya dawo , amma ba za ki samu ganin shi ba , da ga nan gawar ki ce za ta fita da ga part din nan , duk wanda ya yi kokarin shiga tsakanina da kujerar Malik , sai na ga bayan shi , ki jira shi ma dan uwan naki , zai tarda ki ranar Friday "
" ka sake ni " ta fada murya a disashe dan a rarrabe ma ta fiddo hariffan
ya na shirin magana ya ga an riko hannun shi
a hankali ya juya ya ga ko wanene , kai tsaye cikin idanun Malik nashi su ka sauka
ba karamar razana ya yi ba ganin wadanan hazel eyes din nashi , ga shi sun yi jazir dan bacin rai , har sai da Aymane ya saki wuyan RIANNA bai shirya ba
ya na ganin ya sake ta ya yarfa hannu shi da karfi kassa , ya riko hannun RIANNA zai bar wajen da ita
da sauri Aymane ya riko hannunta ya na fadin " she is my wife , ba ka da ikon tafiya da ita "
Malik bai ce mishi komai ba , ya sa kafa ya tura shi har sai da ya fadi kassa
ya na faduwa ya juya ya nufi lift ya na rike da hannun RIANNA , sai da su ka yi ido hudu da Aymane kafin kofar lift din ta rufe
" okay " Aymane ya fada a takaice kafin ya sa hannu ya cire Alkyabar Malik da ke jikin shi ya ajiye saman chair din bayan shi , ya cire Rawanin kan shi ya ajiye saman Alkyabar , sannan ya juyo ya fara takawa ya karaso gaban Malik ya tsaya
sai da ya kalle shi cikin ido sannan ya ce " mu zuba mu gani , shege ka fassa , Nawfel Hicham Bin Jaabar tun yanzu ka sa a shirya kabarin ka , da ni ne kai zan ce a yi shi nesa da na mahaifina dan kar ya ga wane irin lusarin yaron da ya haifa " ya kai karshen ya sakin wata yar karamar dariya ya raba ta geffen shi ya wuce
ya na fita Malik ya saki wata yar karamar sheet da ya rike a hannun shi a baya
nan take wajen ya fara zubar da jini
a dubu dari Rafik ya riko hannun nashi ya na fadin " Inallillahi , ranka shi dade , why za ka ji wa kanka haka ? "
a hankali Malkk ya sauke ajiyar zuciya ya na fadin " dole na yi hakan , if not zuciya za ta debeni , na buge shi "
ya na gama fadar haka ya dago kai ya kalli mutanan fadar Aymane , wani mugun kallo ya wurga musu nan take su ka sha jinin jikin su
cikin ba da umarni ya ce musu " idan ku ka yi one minute a cikin wajen nan , ka tabbatar gawarku ce za su fita "
bai gama rufe bakin shi ba su ka tashi daya bayan daya da gudu su ka fice fadar , ta rage da ga Diya sai Malik sai Rafik
su na fita Shi ma Malik ya juya ya fice fadar , ya na tafiya kamar zai tashi sama hannun shi na zubar da jini , ga idanun shi duk sun yi ja da allamun ya na cikin bacin rai
kai tsaye part MALIKAT HOUDA ya nufa , babu ko sallama a bakin shi ya shigo parlourn
nan ya tardo su duk su na zaune ban da Inaya da mama da su ka shiga Bedroom
duk su na ganin shi kowane ya saki wani kyawatencen murmushi , MALIKAT INAS har da hawaye
har sun tashi za su nufe shi , su ka ga Diya ya fado mishi a baya ya rungume shi ya na fadin " ni dama na san za ka dawo , tabbas za ka dawo , ai dama damuna a lokacin da a ka fi bukatar ta ta ke samuwa , kamar wata ka ke a sararin samaniya haskenka ya na mamaye duk duniya , na ji dadin ganin ka abokina , I have really missed you "
ya na gama rufe bakin shi , Malik ya kai hannu cikin zafin nama ya medo Diya gaban shi , ya dunkule hannu ya kai mishi wani mugun bugu a face har sai da ya fadi kassa
a tare duk ka razana , Nesrine har da sakin kara , lokaci guda babyn ta ya saki kuka kamar ya san abun da ke faruwa
cike da bacin rai Malik ya ce mishi " ka na sane da abun da ke faruwa amma ka ki fada min , why ba za ka kire ni ka fada min halin da ahalina su ke cike tun kafin abun ya tsananta ? why Diya ? da yanzu RIANNA ba ta kire ta fada min ba shikenan haka Saudiya za ta dongwama hannun wacen azzalumin dan uwan naka "
a hankali Diya ya dago kai ya mike tsaye , ya na fadin " lokacin da na samu labarin abun da ke faruwa , sai da na kira ka , amma ba ka dauki wayata ba , na tura maka text a na bukatar ka a Saudiya , amma ba ka min reply ba , asali ma blocked di na ka yi , shi ya sa na ja bakina , na yi shiru ba kyale ka , na tattare familyn ka na tafi da su Qatar , duk abun da ya faru laifin ka ne , da tun farko ba ka tafi ba da duk wannan ba ta faru ba " ya fada cikin bacin rai shi ma
gaskiya Diya ya fada , duk abun da ya faru laifinshi ne , da tun farko ya tsaya , ya yaki Aymane da duk wannan abun ba ta faru ba
ya na gama fadar haka ya fara jiyo kukan baby
wani dan karamin tsaki Diya ya ja ya na fadin " dubi don Allah ka saka shi kuka " ya kai karshen ya na juyawa ya nufi Nesrine , ya kai hannu ya karbi babynshi , sannan ya juyo ya dawo gaban Malik
ya shiga jijiga shi ya na fadin " Shiiiiiiiiii , calm down my baby ba abun da ya faru "
a hankali ya dago kai ya kalli Malik ya na murmushi ya ce " tun kafin a rigani , bari na gabatar maka da Nawfel bin Abdoul Mujeeb , my baby "
lokaci guda idanun Malik su ka ciko da ruwa , har wata nanauyar ajiyar zuciya ya sauke ya na kallon babyn babu ko kiftawa
Diya na jin yadda ya sauke ajiyar zuciya , ya saki wani kyawatencen murmushi ya ce " ba za ka rike shi ba ? " ya fada ya na mika mishi babyn
a hankali Malik ya dago hannayanshi har kerma su ke yi ya kai zai karbi babyn
kamar wanda ya tuno wani abu , lokaci guda ya juya ya fita da gudu
a tare su ka kalle shi har ya fita sannan Diya ya kalli babyn hannun shi ya ce " Oh sorry my baby , yanzu ya dawo kai da takwaran ka guda , duk gudun ruwanshi sai ya dawo ya dauke ka " sa ga haka ya juya ya koma geffen Nesrine ya zauna su ka shiga rarrashin babyn su
haka kowa ma ya koma ya zauna , ya yi zugum sun rasa abun yi , wannan tashin hankali da me ya yi kama , su dan ba su ma ji abun da Aymane ya fada da sai sun dinga sumewa
▪AYMANE
cike da bacin rai ya nufi part din Malik , kai tsaye a floor na biyu ya nufa dan a nan RIANNA ta ke , shi kuma tare da Hafsat a floor na uku , dan tun zuwan shi part din bai taba hawa floor na hudu ba , dan ya na rufe kuma babu wanda ya San ta yadda a ka rufe shi bare a bude shi
babu ko sallama ya shigo parlourn ya kwallawa RIANNA kira kamar murya shi za ta fado
da gudu RIANNA ta fito da ga Corridor , ta na tafe ta na ingishi da allamun kafar ta na ciwo , ga fuskar ta duk ta yi ja , ta na sanye da wata gown pink color ko veil ba ta da a kanta
kai tsaye gabanshi ta karaso murya har kerma ta ke ta ce " ga ni , ka na bukatar wani abu ? "
tsaya wa ya yi ya na kallon ta babu ko kiftawa
sai da ya dauki one minute ya na kallon ta kafin ya daga hannu ya wanke ta da wani gigitacen mari har sai da ta saki kara ta fadi kassa
cikin bacin rai ya tsuguna ya kai hannu ya shako wuyan ta ya na fadin " bayan ke na san babu wanda zai yi wannan aikin , why ? azabar da na ke miki ba ta ishe ki ba sai da ki ka yi abun da zai sani na kashe ki ? why za ki sa dan banzan dan uwanki ya dawo , har ya yi kokarin kwace min kujerar Malik ? "
tattara duk karfin ta RIANNA ta yi , ta sa hannayan ta dukka biyu ta ture shi ya fadi baya
da sauri ta mike tsaye ta na sakin murmushi ta na fadin " Akhie ya dawo ? " ta kai karshen hawaye na zubo mata
ta na gama fadar haka ta ji hannun Aymane ya damko wuyanta ya na fadin " ya dawo , amma ba za ki samu ganin shi ba , da ga nan gawar ki ce za ta fita da ga part din nan , duk wanda ya yi kokarin shiga tsakanina da kujerar Malik , sai na ga bayan shi , ki jira shi ma dan uwan naki , zai tarda ki ranar Friday "
" ka sake ni " ta fada murya a disashe dan a rarrabe ma ta fiddo hariffan
ya na shirin magana ya ga an riko hannun shi
a hankali ya juya ya ga ko wanene , kai tsaye cikin idanun Malik nashi su ka sauka
ba karamar razana ya yi ba ganin wadanan hazel eyes din nashi , ga shi sun yi jazir dan bacin rai , har sai da Aymane ya saki wuyan RIANNA bai shirya ba
ya na ganin ya sake ta ya yarfa hannu shi da karfi kassa , ya riko hannun RIANNA zai bar wajen da ita
da sauri Aymane ya riko hannunta ya na fadin " she is my wife , ba ka da ikon tafiya da ita "
Malik bai ce mishi komai ba , ya sa kafa ya tura shi har sai da ya fadi kassa
ya na faduwa ya juya ya nufi lift ya na rike da hannun RIANNA , sai da su ka yi ido hudu da Aymane kafin kofar lift din ta rufe