Sashe 14
Exiled Prince Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
" Inallillahi wa'ina illaihi raji'un , Inallillahi wa'ina illaihi raji'un ya Allah ka raba mu da mugun ji , RIANNA don Allah ki ce min abun da ya fada karya ce " MALIKAT INAS ta fada kamar za ta yi kuka
cikin nitsuwa doctor din da ke tsaye ya ce mata " sai dai ku yi hakuri ranki shi dade , babban abun tashin hankalin shi ne mun kassa gano wane irin poison ne bare har mu samo mishi antidote "
Doctor Asheem ya amshi zancen da cewa " Indai ba mu samo mishi antidote ba nan da Next week , sai dai mu kai shi US a yi mishi wankin jini , a cire poison din "
" wankin jini fa doctor ! " RIANNA ta fada ta na dan zaro idanu
gyada mata kai doctor ya yi ya na fadin " Ita kadai ce solution din da ta rage mana , dan gaskiya ban taba yin karo da irin wannan poison ba , tsawan shekara goma yanzu ina aikin likita yanzu "
" ina ya ke ? ina son ganin shi " MALIKAT INAS ta fada ta na zubar da hawaye
gyada mata kai doctor din da ke zaune ya yi kafin ya ce mike ya na fadin " bismillah mu je na kai ku bedroom din da ya ke konce "
ba musu RIANNA da MALIKAT INAS su ka mike su ka bi bayan doctor din su ka bar office din
kai tsaye dakin da a ka kontar da Malik su ka nufa
a hankali doctor ya tura kofar ya shiga ya na sallama cen kassan makoshi ya na ce ma su RIANNA bismillah
a hankali RIANNA da MALIKAT INAS su ka shigo cikin dakin su na sallama kassa kassa
su na shigowa idanun su su ka sauka kan Malik da ke konce saman gadon jinya , ya na sanye da wata doguwar riga fara , an saka mishi irin machine din nan da ke taya nunfashi , ga wasu Machine da ban san ko na minene duk saman jikin shi , har wasu wayoyi na ga sun fito da ga cikin rigar shi
Fatar jikin shi ta kara haske his face turned pale , kamar babu rai a jikin shi
RIANNA na ganin shi kuka ya kubce mata da gudu ta juya ta fice dan ba za ta iya jure ganin shi cikin wannan halin ba
MALIKAT INAS kuwa a hankali ta fara takawa ta karaso bakin gadon ta kai hannu saman kumatun shi
ai ba shiri ta janye hannun ta ta na furta " inallillahi , doctor ya na ji jikin shi da sanyi haka " ta fadawa Doctor dan ba karamin sanyi jikin shi ya yi ba kamar wanda ke cikin fridge
shi dai ba shi da abun da zai ce mata gaskiya , dan shi kan shi ya ji babu dadi cikin zuciyar shi ganin halin da Malik ke ciki
❤⚘ E X I L E D ⚘❤ P R I N C E ⚘❤
(LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny )
STORY & WRITTEN BY : MEERAH ⚘🕊
BOOK ________3 👑✌
P A G E 8 🌹🕊
▪AFTER SOME MINUTES
▪INAYA
a hankali ta ware idanun ta ta na karanto kalmar shahada , da ga nan kawai ta shiga kiran sunan yaya Zayd
da sauri RIANNA da ke zaune saman sofa ta tasso ta komo bakin ta zauna ta kai hannu saman face din Inaya ta na cewa " sannu baby ya jikin na ki ? "
cikin sanyin murya Inaya ta ce mata " aunty RIANNA ina yaya Zayd di na ? "
" Kar ki damu baby , ba abun da ya same shi kin ji ko ? " RIANNA ta fada cikin sigar rarrashi
a hankali Inaya ta mike zaune ta na kokarin tashi ta ce " Aunty RIANNA zan je na gan shi " ta kai karshen ta na kokarin sauko kafafun ta kassa
da sauri RIANNA ta ce mata " no baby kar ki sauko " ta fada saboda raunin da ta samu a kafa , kar ta ji zafi idan ta taka
ko sauraron ta Inaya ba ta yi ba ta sauko da kafafun ta , ta mike tsaye ta na fadin " Aunty RIANNA ni zan je na ga yaya Zayd di na "
da sauri RIANNA ta taro ta ta na fadin " Baby yi a hankali , akwai zafi ? "
a hankali Inaya ta fara takawa ta na fadin " Aunty RIANNA don Allah ki kai ni wajen yaya Zayd di na "
" baby don Allah dawo ki zauna , ba ki jin zafi a kafafun ki " ta fada cikin sanyin murya
girgiza kai Inaya ta yi ta na cewa " Aunty RIANNA ni babu abun da na ke ji , ni kawai ni kai ni wajen yaya Zayd di na , ni kai ni wajen yaya Zayd di na " ta kai karshen ta na sakin kuka
ajiyar zuciya RIANNA ta sauke ta na kallon Inaya da ke faman kuka , ta rasa abun da za ta yi , ba ta tunanin Inaya za ta iya jure ganin Halin da Malik ke ciki , ko ita kassa jurewa ta yi bare Inaya
babu yadda ta iya haka ta mike ta riko hannun ta , su ka baro dakin , kai tsaye room din da a ka kontar da Malik su ka nufa
da Sallama a bakin RIANNA ta shiga cikin room din ta na rike da hannun Inaya
a hankali MALIKAT INAS ta dago kai ta kali saitin kofar ta na amsa mata sallamar
ta na ganin ta tare da Inaya ta saki wani dan karamin murmushin karfin hali ta ce " baby har kin tashi ? "
gyada mata kai kawai Inaya ta yi ta na dan karamin murmushi kafin ta tako a hankali ta karaso bakin gadon da Malik ke konce ta kai hannu ta taba kumatun shi
ba tare da ta janye hannun ta ba ta ce " Ammie , jikin shi ya yi sanyi sosai kamar ice "
Shiru MALIKAT INAS ta yi dan ba ta da abun da za ta fada mata ita kan ta ta rasa dalilin da ya sa jikin shi ya yi sanyi Haka bayan kuma doctor sun ce ya na raye bai mutu ba
su na a haka kawai su ka ga Inaya ta janyo chair a hankali ta zauna bakin gadon , ta riko hannun shi ta daura saman kumatun ta ta na wani dan karamin murmushi , kafin ta sauko shi ta kai bakin ta saitin kunnen shi ta ce mishi " kar ka damu baby na , ba abun da zai same ka in har ina raye , don Allah ka yi min magana mana " ta ke fada mishi cikin rada
da ga haka ta dago kai ta daura forehead din ta saman nashi , ta lumshe idanun ta
kamar da ga sama su ka jiyo Muryar MALIKAT AL'UMU ta na fadin " Nawfel ! " da dan karfi
a razane MALIKAT INAS da RIANNA su ka kali saitin kofar dakin , nan su ka gan ta tsaye ta na faman Zaro idanu ta na kallon Malik
da sauri ta karaso cikin ta nufe shi
a hankali Inaya ta janye forehead din ta da ga saman nashi ta mike ta ja da baya sannan ta juya ta fara takawa za ta fice dakin
ta na fita ko ta ci karo da Diya ya na tafe kamar an koro shi
a rude ya tunkaro Inaya ya na fadin " baby , ina Malik ya ke ? "
a hankali ta ce mishi " yaya Moussa ina son na yi magana da kai "
" Baby , ki fada min Ina ya ke , ba abun da ya same shi dai ko ? "
" Yaya Moussa don Allah mu tafi , ina son na yi magana da kai " ta fada cikin sanyin murya
babu yadda ya iya haka ya bi bayan ta su ka fito Hospital din
su na tafiya ta ce mishi " yaya Moussa , don Allah ka sa a fara bincike a kamo wanda ya yi wa yaya Zayd di na wannan abun " ta kai karshen ta yi kuka
cikin rudu Moussa ya ce mata " baby wai me ya same shi ne , ni fa ina zaune kawai a ka ce min an kawo Malik Hospital kuma da allamun ba ya cikin hayacin shi "
" Poison ya ci "
" inallillahi wa'ina illaihi raji'un , baby garin yaya haka ta faru ? " Diya ya fada da dan karfi
marairaice mishi fuska ta yi kamar za ta yi kuka ta ce " yaya Moussa ni ma ban sani ba , kawai mu na shan fruits ne , sai da na ce mishi kar ya hadiye amma bai saurare ni ba , gashi yanzu su na neman su raba ni da shi , yaya Moussa don Allah ka sa a kamo wanda ya yi mishi haka " ta kai karshen hawaye na zubo mata
bayan salati ba abun da Diya ke yi , ya ma rasa abun da zai ce , ya za a ce da ga fitowar shi da ga fada har sun samu damar iya kashe shi
cak ya tsaya ya na zaro idanu ya ce " kenan bayan Miram da Mohammed akwai wanda ke son ganin bayan Malik ? "
ya tambayi kan shi cikin zuciyar shi , Miram da Mohammed da su ka kashe yanzu ya a ka yi su ka samu damar shirya wannan abun dole akwai wasu kenan
ya na dawowa da ga duniyar tunanin shi kawai ya ga Inaya har ta bar wajen ta nufi part din MALIKAT INAS
bai yi kokarin tseda ta ba , sai ma juyawa da ya yi ya nufi Hospital ya koma dan ya ga Malik
▪ROUKSAR
tsaye ta gaban Damba da ke faman dariya , sai matse fuska ta ke da allamun ba ta jin dadin dariyar shi
cikin nitsuwa doctor din da ke tsaye ya ce mata " sai dai ku yi hakuri ranki shi dade , babban abun tashin hankalin shi ne mun kassa gano wane irin poison ne bare har mu samo mishi antidote "
Doctor Asheem ya amshi zancen da cewa " Indai ba mu samo mishi antidote ba nan da Next week , sai dai mu kai shi US a yi mishi wankin jini , a cire poison din "
" wankin jini fa doctor ! " RIANNA ta fada ta na dan zaro idanu
gyada mata kai doctor ya yi ya na fadin " Ita kadai ce solution din da ta rage mana , dan gaskiya ban taba yin karo da irin wannan poison ba , tsawan shekara goma yanzu ina aikin likita yanzu "
" ina ya ke ? ina son ganin shi " MALIKAT INAS ta fada ta na zubar da hawaye
gyada mata kai doctor din da ke zaune ya yi kafin ya ce mike ya na fadin " bismillah mu je na kai ku bedroom din da ya ke konce "
ba musu RIANNA da MALIKAT INAS su ka mike su ka bi bayan doctor din su ka bar office din
kai tsaye dakin da a ka kontar da Malik su ka nufa
a hankali doctor ya tura kofar ya shiga ya na sallama cen kassan makoshi ya na ce ma su RIANNA bismillah
a hankali RIANNA da MALIKAT INAS su ka shigo cikin dakin su na sallama kassa kassa
su na shigowa idanun su su ka sauka kan Malik da ke konce saman gadon jinya , ya na sanye da wata doguwar riga fara , an saka mishi irin machine din nan da ke taya nunfashi , ga wasu Machine da ban san ko na minene duk saman jikin shi , har wasu wayoyi na ga sun fito da ga cikin rigar shi
Fatar jikin shi ta kara haske his face turned pale , kamar babu rai a jikin shi
RIANNA na ganin shi kuka ya kubce mata da gudu ta juya ta fice dan ba za ta iya jure ganin shi cikin wannan halin ba
MALIKAT INAS kuwa a hankali ta fara takawa ta karaso bakin gadon ta kai hannu saman kumatun shi
ai ba shiri ta janye hannun ta ta na furta " inallillahi , doctor ya na ji jikin shi da sanyi haka " ta fadawa Doctor dan ba karamin sanyi jikin shi ya yi ba kamar wanda ke cikin fridge
shi dai ba shi da abun da zai ce mata gaskiya , dan shi kan shi ya ji babu dadi cikin zuciyar shi ganin halin da Malik ke ciki
❤⚘ E X I L E D ⚘❤ P R I N C E ⚘❤
(LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny )
STORY & WRITTEN BY : MEERAH ⚘🕊
BOOK ________3 👑✌
P A G E 8 🌹🕊
▪AFTER SOME MINUTES
▪INAYA
a hankali ta ware idanun ta ta na karanto kalmar shahada , da ga nan kawai ta shiga kiran sunan yaya Zayd
da sauri RIANNA da ke zaune saman sofa ta tasso ta komo bakin ta zauna ta kai hannu saman face din Inaya ta na cewa " sannu baby ya jikin na ki ? "
cikin sanyin murya Inaya ta ce mata " aunty RIANNA ina yaya Zayd di na ? "
" Kar ki damu baby , ba abun da ya same shi kin ji ko ? " RIANNA ta fada cikin sigar rarrashi
a hankali Inaya ta mike zaune ta na kokarin tashi ta ce " Aunty RIANNA zan je na gan shi " ta kai karshen ta na kokarin sauko kafafun ta kassa
da sauri RIANNA ta ce mata " no baby kar ki sauko " ta fada saboda raunin da ta samu a kafa , kar ta ji zafi idan ta taka
ko sauraron ta Inaya ba ta yi ba ta sauko da kafafun ta , ta mike tsaye ta na fadin " Aunty RIANNA ni zan je na ga yaya Zayd di na "
da sauri RIANNA ta taro ta ta na fadin " Baby yi a hankali , akwai zafi ? "
a hankali Inaya ta fara takawa ta na fadin " Aunty RIANNA don Allah ki kai ni wajen yaya Zayd di na "
" baby don Allah dawo ki zauna , ba ki jin zafi a kafafun ki " ta fada cikin sanyin murya
girgiza kai Inaya ta yi ta na cewa " Aunty RIANNA ni babu abun da na ke ji , ni kawai ni kai ni wajen yaya Zayd di na , ni kai ni wajen yaya Zayd di na " ta kai karshen ta na sakin kuka
ajiyar zuciya RIANNA ta sauke ta na kallon Inaya da ke faman kuka , ta rasa abun da za ta yi , ba ta tunanin Inaya za ta iya jure ganin Halin da Malik ke ciki , ko ita kassa jurewa ta yi bare Inaya
babu yadda ta iya haka ta mike ta riko hannun ta , su ka baro dakin , kai tsaye room din da a ka kontar da Malik su ka nufa
da Sallama a bakin RIANNA ta shiga cikin room din ta na rike da hannun Inaya
a hankali MALIKAT INAS ta dago kai ta kali saitin kofar ta na amsa mata sallamar
ta na ganin ta tare da Inaya ta saki wani dan karamin murmushin karfin hali ta ce " baby har kin tashi ? "
gyada mata kai kawai Inaya ta yi ta na dan karamin murmushi kafin ta tako a hankali ta karaso bakin gadon da Malik ke konce ta kai hannu ta taba kumatun shi
ba tare da ta janye hannun ta ba ta ce " Ammie , jikin shi ya yi sanyi sosai kamar ice "
Shiru MALIKAT INAS ta yi dan ba ta da abun da za ta fada mata ita kan ta ta rasa dalilin da ya sa jikin shi ya yi sanyi Haka bayan kuma doctor sun ce ya na raye bai mutu ba
su na a haka kawai su ka ga Inaya ta janyo chair a hankali ta zauna bakin gadon , ta riko hannun shi ta daura saman kumatun ta ta na wani dan karamin murmushi , kafin ta sauko shi ta kai bakin ta saitin kunnen shi ta ce mishi " kar ka damu baby na , ba abun da zai same ka in har ina raye , don Allah ka yi min magana mana " ta ke fada mishi cikin rada
da ga haka ta dago kai ta daura forehead din ta saman nashi , ta lumshe idanun ta
kamar da ga sama su ka jiyo Muryar MALIKAT AL'UMU ta na fadin " Nawfel ! " da dan karfi
a razane MALIKAT INAS da RIANNA su ka kali saitin kofar dakin , nan su ka gan ta tsaye ta na faman Zaro idanu ta na kallon Malik
da sauri ta karaso cikin ta nufe shi
a hankali Inaya ta janye forehead din ta da ga saman nashi ta mike ta ja da baya sannan ta juya ta fara takawa za ta fice dakin
ta na fita ko ta ci karo da Diya ya na tafe kamar an koro shi
a rude ya tunkaro Inaya ya na fadin " baby , ina Malik ya ke ? "
a hankali ta ce mishi " yaya Moussa ina son na yi magana da kai "
" Baby , ki fada min Ina ya ke , ba abun da ya same shi dai ko ? "
" Yaya Moussa don Allah mu tafi , ina son na yi magana da kai " ta fada cikin sanyin murya
babu yadda ya iya haka ya bi bayan ta su ka fito Hospital din
su na tafiya ta ce mishi " yaya Moussa , don Allah ka sa a fara bincike a kamo wanda ya yi wa yaya Zayd di na wannan abun " ta kai karshen ta yi kuka
cikin rudu Moussa ya ce mata " baby wai me ya same shi ne , ni fa ina zaune kawai a ka ce min an kawo Malik Hospital kuma da allamun ba ya cikin hayacin shi "
" Poison ya ci "
" inallillahi wa'ina illaihi raji'un , baby garin yaya haka ta faru ? " Diya ya fada da dan karfi
marairaice mishi fuska ta yi kamar za ta yi kuka ta ce " yaya Moussa ni ma ban sani ba , kawai mu na shan fruits ne , sai da na ce mishi kar ya hadiye amma bai saurare ni ba , gashi yanzu su na neman su raba ni da shi , yaya Moussa don Allah ka sa a kamo wanda ya yi mishi haka " ta kai karshen hawaye na zubo mata
bayan salati ba abun da Diya ke yi , ya ma rasa abun da zai ce , ya za a ce da ga fitowar shi da ga fada har sun samu damar iya kashe shi
cak ya tsaya ya na zaro idanu ya ce " kenan bayan Miram da Mohammed akwai wanda ke son ganin bayan Malik ? "
ya tambayi kan shi cikin zuciyar shi , Miram da Mohammed da su ka kashe yanzu ya a ka yi su ka samu damar shirya wannan abun dole akwai wasu kenan
ya na dawowa da ga duniyar tunanin shi kawai ya ga Inaya har ta bar wajen ta nufi part din MALIKAT INAS
bai yi kokarin tseda ta ba , sai ma juyawa da ya yi ya nufi Hospital ya koma dan ya ga Malik
▪ROUKSAR
tsaye ta gaban Damba da ke faman dariya , sai matse fuska ta ke da allamun ba ta jin dadin dariyar shi