Sashe 15
Exiled Prince Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
sai da ta gaji da sauraron shi sannan ta ja tsaki ta nan kauda kai ta ce " don Allah dariyar nan ta isa haka , na ce maka mu na cikin matsala kai k..... "
ba ta kai karshen maganar ta ba ya katse ta da cewa " ki bar ni na yi dariya ta mana , wannan shi ne a ke kira ka kashe maciji ba ka sare kan shi ba , Malik ya na konce rai hannun Allah , amma kin yi mistake guda , da ba ki kashe yarinyar nan ba , amma duk da hakan ba mu fadi ba , in dai Malik ya mutu kafin aljanun ta su Ankara ba abun da za su iya yi "
" Damba ban gane abun da ka ke nufi ba , ni plan din na ka ne duk ba na ganewa , ka ce ka na son zama Malik , amma ka ce na kashe yarinyar nan , ko na kashe ta ba za ka iya hawa mulkin ba saboda ba ita ce Malik "
" Rouksar , ba za ki gane ba , zomo me wayo ta kunnuwa a ke kama shi , wannan yarinyar da ki ke gani , ita ce garkuwar Malik in dai ta na raye ba abun da zai iya samun shi , ko so nawa za a yi kokarin kashe shi ko da kuwa rayuwar shi na tsakiyar gadar Siraji sai yarinyar nan ta medo shi duniya , in har ya tsalaka ta kuma shikenan ba abun da za iya yi "
cikin rudu Rouksar ta ce mishi " ban gane abun da ka ke nufi ba "
wani dan karamin tsaki ya yi kafin ya ce " ina nufi wannan damar mu ce , indai ya mutu ba za ta iya medo shi ba , ba abun da za ta iya yi "
wani dan karamin murmushi Rouksar ta saki kafin ta ce " in dai haka ne to ka kontar da hankalin ka , cikin daren nan Malik zai mutu , dan babu mutuman da zai iya shan poison di na , kuma ya yi rai "
cikin nitsuwa Damba ya katse ta da cewa " ko da kuwa poison din ki bai cika shi ba , ni zan je na Kamala shi , yanzu abu guda na ke bukata wajen ki , wanda zai tabbatar min hawa Mulkin Saudiya babu tangarda "
da murmushi a fuskar ta ta ce mishi " ina sauraron ka "
da hannu ya mata allamun ta matso , ba musu ta karaso dab da shi ta tsaya
a hankali ya dan sunkuyar da kan shi ya kai bakin shi saitin kunnen ta ya yi mata rada
a dubu dari Rouksar ta ja da baya ta na zaro idanu ta na wani nunfashi sama sama
" Yadda kowa zai yi tunanin halin da Malik ke ciki ne ya sa zuciyar ta bugawa har ta shiga doguwar suma " Damba ya fada da dan karfi saboda bayan da Rouksar ta yi
girgiza mishi kai ta yi a tsorace ta ke ce mishi " Aymane ba zan iya ba , Da ni da ita duk mutuwa za mu yi "
TO FA 🤔🤔🤔🤔 WANE AYMANE DIN ? BA DAI WANDA KE SHIRIN AUREN RIANNA BA ?
wani dan karamin tsaki ya yi kafin ya sa hannu ya zame haramin da ya rufe face din shi
😱😱WLH AYMANE NE , WAIT KENAN TUN FARKO SHI YA YI KOKARIN KASHE MALIK TUN YA NA AMIR 🤔🤔🤔 NI FA KAI NA YA FARA RUFEWA KAMAR DAI BA NA NAN A KA YI WANI CHAPITER DIN LABARIN NAN , BARI DAI MU CI GABA
cikin wata murya cike da isa ya ce mata " ba abun da zai same ki matsoraciya kawai " a hankali ya juya ya daura hannu saman bishiyar bayan shi ya ce mata " cikin nan za ki boye shi , babu wanda ya taba zuwa wajen bishiyar nan tsawan shekaru sama da dari , tun Malik Zayd bin Saud na raye bishiyar nan ke cikin masarautar nan kuma babu wanda ya taba tunanin bishiyar micece bare har su ce a fitar da ita , duk wani sihiri da na yi cikin masarautar nan cikin wannan bishiyar na ke boye shi , kuma a ciki za ki boye ruhin MALIKAT AL'UMU "
girgiza mishi kai Rouksar ta yi da sauri kamar za ta yi kuka ta yi taku guda baya ta na fadin " a'a Aymane , ba dan ka na son zama Malik za ka saka rayuwa ta cikin hatsari , Damba in kuma a ka je wani ya fitar da ruhin ta da ga cikin bishiyar nan ka fi kowa sanin abun da zai faru da ni "
wani dan karamin tsaki ya ja kafin ya ce mata " ba shawara na ke ba ki , umarni na ke ba ki , ba shawara ba "
da sauri ta ce mishi " Aymane son da ka ke yi wa kujerar Malik yanzu har ya kai za ka iya saka rayuwa ta cikin hatsari , I'm your little sister "
ba ta gama rufe bakin ta ba ya kai hannu ya damko wuyan ta ya matse da karfi ya na zaro idanun nan na shi da kyau ya ce mata " tun lokacin da na shigo duniya , da wannan kudirin na shigo ta , kalma ta farko da ta fara fitowa da ga baki na shi ne zai na zama Shugaban Saudiya baki dayan ta , wlh ba ke ba ko da sarki Abdoul Mujeeb ne zai fito da ka cikin kassa dan dakatar da ni wlh sai na meda shi inda ya fito , da tun farko ba ki bata min shiri na ba da yanzu ni ne zaune saman kujerar Malik , in ki ka ce ba za ki yi abun da na saka ki wlh da hannu na zan kashe ki , ban damu ba da ke yar uwa ta ce " ya na gama fadar haka ya tura ta gefe ta fadi wanwar a kassa ta jan nunfashi da karfi
ta na faduwa ya koma kassan bishiyar nan ya zauna ya ja haramin shi ya rufe fuskar shi , ya ce mata " na ba ki nan da kwana uku "
da sauri ta dago kai ta mike zaune , idanun ta sun koma jazir , cikin disashashiyar murya ta ce mishi " Damba , ba zan iya ba , tsawan shekaru nawa yanzu ban yi irin wannan aikin ba , kai ma ka sani idan a ka samu matsala da ni da MALIKAT AL'UMU tare za mu mutu "
" to ku mutu mana , sai me ? Zan kawo miki duk wani abu da za ki bukata for catching her soul , da ga shi na yi miki alkawari zan mayar da ke Daular Ottoman " ya na gama fadar haka ya bace bat a wajen ya bar ta nan zaune
ya na barin wajen ta saki wani dan karamin kukan kura ta na fadin " why ? gaskiya ba zan iya ba , ban shirya mutuwa ba , wlh yanzu zan yi wa Diya magana ya sa a mayar da ni gida "
ba ta gama rufe bakin ta ba ta jiyo Muryar Aymane ya na fadin " in dai ba ki yi abun da na saka ki ba , ko kin koma sai na medo ki "
Dum ta ji zuciyar ta ta buga ta zaro idanu ta na kallon wajen , babu shi kuma a wajen Muryar shi ce kawai
yau ta tabbata duk abun da ta ke tunani kan Aymane ya wuce haka , ai ba shiri ta tashi da gudu ta bar wajen
▪INAYA
zaune ta ke cikin parlourn MALIKAT INAS ta yi zugum waje guda sai ruwan hawaye ta ke yi
kamar da ga sama ta ji an dafa shoulder din ta
a hankali ta sauke ajiyar zuciya kafin ta juya ta ga wanene ya dafa shoulder din ta
nan take ta saki kuka ta fada jikin Nesrine ta rungume ta
a hankali Nesrine ta zauna geffen ta , ta rungume ta tsam a jikin ta ba tare da ta ce mata komai ba
sai da ta gaji da kukan ta sannan ta dago da ga jikin Nesrine ta na cewa " Nesi , yanzu ma su na neman su na raba ni da shi "
cikin sigar rarrashi Nesrine ta ce mata " Ki yi hakuri kin ji Auta ? in sha Allah mutuwa ce kadai za ta raba ki da yaya Zayd ba dai mutum ba "
ba ta ce mata komai ba ta ci gaba da kukan ta kamar baby
a hankali Nesrine ta kai hannu saman face din Inaya ta fara goge mata hawayen ta ta na fadin "idan ba ki daina kukan nan ba , ba zan fada miki abun da ya kawo ni ba "
a hankali Inaya ta rage sautin kukan ta , ta na fadin " Fada min to ina sauraron ki "
wani kyawatencen murmushi Nesrine ta saki kafin ta ce " I think i'm pregnant , kin kusa zama Aunty "
cak Inaya ta tsaya da kukan ta , ta na zaro idanu ta na kallon Nesrine
nan take ta saki wani kyawatencen murmushi har da wata yar karamar dariya ta rungume Nesrine da sauri ta na yar karamar dariya , kamar ba ita ba ce yanzu ke kuka
wata yar karamar dariya Nesrine ta yi kafin ta ce mata " ke malama sake ni , ban tabbatar ba , yanzu na ke shirin yin test din "
da sauri Inaya ta sake ta ta na cewa "Tashi tom mu je likita mu yi test din "
a hankali Nesrine ta juya ta kai hannu bayan ta ta dauki pregnancy Test din da ta shigo da shi , ta nunawa Inaya ta na cewa " kin ga ba sai mun je likita ba , two minutes kadai sun isa mu yi Test din "
ba ta kai karshen maganar ta ba ya katse ta da cewa " ki bar ni na yi dariya ta mana , wannan shi ne a ke kira ka kashe maciji ba ka sare kan shi ba , Malik ya na konce rai hannun Allah , amma kin yi mistake guda , da ba ki kashe yarinyar nan ba , amma duk da hakan ba mu fadi ba , in dai Malik ya mutu kafin aljanun ta su Ankara ba abun da za su iya yi "
" Damba ban gane abun da ka ke nufi ba , ni plan din na ka ne duk ba na ganewa , ka ce ka na son zama Malik , amma ka ce na kashe yarinyar nan , ko na kashe ta ba za ka iya hawa mulkin ba saboda ba ita ce Malik "
" Rouksar , ba za ki gane ba , zomo me wayo ta kunnuwa a ke kama shi , wannan yarinyar da ki ke gani , ita ce garkuwar Malik in dai ta na raye ba abun da zai iya samun shi , ko so nawa za a yi kokarin kashe shi ko da kuwa rayuwar shi na tsakiyar gadar Siraji sai yarinyar nan ta medo shi duniya , in har ya tsalaka ta kuma shikenan ba abun da za iya yi "
cikin rudu Rouksar ta ce mishi " ban gane abun da ka ke nufi ba "
wani dan karamin tsaki ya yi kafin ya ce " ina nufi wannan damar mu ce , indai ya mutu ba za ta iya medo shi ba , ba abun da za ta iya yi "
wani dan karamin murmushi Rouksar ta saki kafin ta ce " in dai haka ne to ka kontar da hankalin ka , cikin daren nan Malik zai mutu , dan babu mutuman da zai iya shan poison di na , kuma ya yi rai "
cikin nitsuwa Damba ya katse ta da cewa " ko da kuwa poison din ki bai cika shi ba , ni zan je na Kamala shi , yanzu abu guda na ke bukata wajen ki , wanda zai tabbatar min hawa Mulkin Saudiya babu tangarda "
da murmushi a fuskar ta ta ce mishi " ina sauraron ka "
da hannu ya mata allamun ta matso , ba musu ta karaso dab da shi ta tsaya
a hankali ya dan sunkuyar da kan shi ya kai bakin shi saitin kunnen ta ya yi mata rada
a dubu dari Rouksar ta ja da baya ta na zaro idanu ta na wani nunfashi sama sama
" Yadda kowa zai yi tunanin halin da Malik ke ciki ne ya sa zuciyar ta bugawa har ta shiga doguwar suma " Damba ya fada da dan karfi saboda bayan da Rouksar ta yi
girgiza mishi kai ta yi a tsorace ta ke ce mishi " Aymane ba zan iya ba , Da ni da ita duk mutuwa za mu yi "
TO FA 🤔🤔🤔🤔 WANE AYMANE DIN ? BA DAI WANDA KE SHIRIN AUREN RIANNA BA ?
wani dan karamin tsaki ya yi kafin ya sa hannu ya zame haramin da ya rufe face din shi
😱😱WLH AYMANE NE , WAIT KENAN TUN FARKO SHI YA YI KOKARIN KASHE MALIK TUN YA NA AMIR 🤔🤔🤔 NI FA KAI NA YA FARA RUFEWA KAMAR DAI BA NA NAN A KA YI WANI CHAPITER DIN LABARIN NAN , BARI DAI MU CI GABA
cikin wata murya cike da isa ya ce mata " ba abun da zai same ki matsoraciya kawai " a hankali ya juya ya daura hannu saman bishiyar bayan shi ya ce mata " cikin nan za ki boye shi , babu wanda ya taba zuwa wajen bishiyar nan tsawan shekaru sama da dari , tun Malik Zayd bin Saud na raye bishiyar nan ke cikin masarautar nan kuma babu wanda ya taba tunanin bishiyar micece bare har su ce a fitar da ita , duk wani sihiri da na yi cikin masarautar nan cikin wannan bishiyar na ke boye shi , kuma a ciki za ki boye ruhin MALIKAT AL'UMU "
girgiza mishi kai Rouksar ta yi da sauri kamar za ta yi kuka ta yi taku guda baya ta na fadin " a'a Aymane , ba dan ka na son zama Malik za ka saka rayuwa ta cikin hatsari , Damba in kuma a ka je wani ya fitar da ruhin ta da ga cikin bishiyar nan ka fi kowa sanin abun da zai faru da ni "
wani dan karamin tsaki ya ja kafin ya ce mata " ba shawara na ke ba ki , umarni na ke ba ki , ba shawara ba "
da sauri ta ce mishi " Aymane son da ka ke yi wa kujerar Malik yanzu har ya kai za ka iya saka rayuwa ta cikin hatsari , I'm your little sister "
ba ta gama rufe bakin ta ba ya kai hannu ya damko wuyan ta ya matse da karfi ya na zaro idanun nan na shi da kyau ya ce mata " tun lokacin da na shigo duniya , da wannan kudirin na shigo ta , kalma ta farko da ta fara fitowa da ga baki na shi ne zai na zama Shugaban Saudiya baki dayan ta , wlh ba ke ba ko da sarki Abdoul Mujeeb ne zai fito da ka cikin kassa dan dakatar da ni wlh sai na meda shi inda ya fito , da tun farko ba ki bata min shiri na ba da yanzu ni ne zaune saman kujerar Malik , in ki ka ce ba za ki yi abun da na saka ki wlh da hannu na zan kashe ki , ban damu ba da ke yar uwa ta ce " ya na gama fadar haka ya tura ta gefe ta fadi wanwar a kassa ta jan nunfashi da karfi
ta na faduwa ya koma kassan bishiyar nan ya zauna ya ja haramin shi ya rufe fuskar shi , ya ce mata " na ba ki nan da kwana uku "
da sauri ta dago kai ta mike zaune , idanun ta sun koma jazir , cikin disashashiyar murya ta ce mishi " Damba , ba zan iya ba , tsawan shekaru nawa yanzu ban yi irin wannan aikin ba , kai ma ka sani idan a ka samu matsala da ni da MALIKAT AL'UMU tare za mu mutu "
" to ku mutu mana , sai me ? Zan kawo miki duk wani abu da za ki bukata for catching her soul , da ga shi na yi miki alkawari zan mayar da ke Daular Ottoman " ya na gama fadar haka ya bace bat a wajen ya bar ta nan zaune
ya na barin wajen ta saki wani dan karamin kukan kura ta na fadin " why ? gaskiya ba zan iya ba , ban shirya mutuwa ba , wlh yanzu zan yi wa Diya magana ya sa a mayar da ni gida "
ba ta gama rufe bakin ta ba ta jiyo Muryar Aymane ya na fadin " in dai ba ki yi abun da na saka ki ba , ko kin koma sai na medo ki "
Dum ta ji zuciyar ta ta buga ta zaro idanu ta na kallon wajen , babu shi kuma a wajen Muryar shi ce kawai
yau ta tabbata duk abun da ta ke tunani kan Aymane ya wuce haka , ai ba shiri ta tashi da gudu ta bar wajen
▪INAYA
zaune ta ke cikin parlourn MALIKAT INAS ta yi zugum waje guda sai ruwan hawaye ta ke yi
kamar da ga sama ta ji an dafa shoulder din ta
a hankali ta sauke ajiyar zuciya kafin ta juya ta ga wanene ya dafa shoulder din ta
nan take ta saki kuka ta fada jikin Nesrine ta rungume ta
a hankali Nesrine ta zauna geffen ta , ta rungume ta tsam a jikin ta ba tare da ta ce mata komai ba
sai da ta gaji da kukan ta sannan ta dago da ga jikin Nesrine ta na cewa " Nesi , yanzu ma su na neman su na raba ni da shi "
cikin sigar rarrashi Nesrine ta ce mata " Ki yi hakuri kin ji Auta ? in sha Allah mutuwa ce kadai za ta raba ki da yaya Zayd ba dai mutum ba "
ba ta ce mata komai ba ta ci gaba da kukan ta kamar baby
a hankali Nesrine ta kai hannu saman face din Inaya ta fara goge mata hawayen ta ta na fadin "idan ba ki daina kukan nan ba , ba zan fada miki abun da ya kawo ni ba "
a hankali Inaya ta rage sautin kukan ta , ta na fadin " Fada min to ina sauraron ki "
wani kyawatencen murmushi Nesrine ta saki kafin ta ce " I think i'm pregnant , kin kusa zama Aunty "
cak Inaya ta tsaya da kukan ta , ta na zaro idanu ta na kallon Nesrine
nan take ta saki wani kyawatencen murmushi har da wata yar karamar dariya ta rungume Nesrine da sauri ta na yar karamar dariya , kamar ba ita ba ce yanzu ke kuka
wata yar karamar dariya Nesrine ta yi kafin ta ce mata " ke malama sake ni , ban tabbatar ba , yanzu na ke shirin yin test din "
da sauri Inaya ta sake ta ta na cewa "Tashi tom mu je likita mu yi test din "
a hankali Nesrine ta juya ta kai hannu bayan ta ta dauki pregnancy Test din da ta shigo da shi , ta nunawa Inaya ta na cewa " kin ga ba sai mun je likita ba , two minutes kadai sun isa mu yi Test din "