Sashe 49
Exiled Prince Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
da sauri RIANNA ta ce " shikenan , shikenan , mun yi shiru , ba kuka mu ke ba "
" that's good , yanzu ku sake ni , kar ku karaya min baya "
va musu su ka sake shi , su ka tsaya gabanshi har su na hada baki wajen cewa " i have really missed you "
" ni ma na yi kewar ku over " ya fada cikin sanyin murya
wata yar karamar dariya RIANNA ta yi ta na sakin kuka lokaci guda , na lura RIANNA kamar MALIKAT INAS ta ke , abu kadan sai ta saki kuka
a hankali ya raba jikin shi , ya raba ta geffensu ya nufi MALIKAT AL'UMU ya rungume ta
rungume shi tsam ta yi ta na fadin " na yi kewar ka sosai my baby "
a hankali ya raba jikin shi da nata sannan ya nufi MALIKAT INAS
tun kafin ya karaso ta nufe shi da sauri ta rungume shi ta na fadin " kar ka sake tafiya ka bar ni don Allah "
cikin sigar rarrashi ya ce mata " kar ki damu Ammie , ba zan sake rabuwa da ku ba "
wata yar karamar ajiyar zuciya ta sauke ta na murmushi
a hankali ya raba jikinshi da nata ya juya ya kalli MALIKAT HOUDA
cikin zolaya ya ce mata " wai ke tsohuwar nan har yanzu ba ki mutu ba ? "
" karbi nan dan rainin hankali kawai , don Allah zo kashe ni in ka gaji da gani na " ta fada ta na matse mishi fuska
dan tabe baki ya yi ya na kauda kai ya ce " ni tambaya ce kawai na yi "
wata yar karamar dariya MALIKAT INAS ta yi ta na fadin " kai dai ka na son takurawa mamie , me ta yi maka ? ko dan ta na son ka shi ne za ka yi mata wannan shegantakar ? "
" ai ni ban ce ta so ni ba " ya fada ya na kara shan tsami
da ga haka ya ce musu " kun ci abinci ? ko ba ku jin yunwa ? "
" Yanzu mu ke wa Inas mu koma part din mu , mu shirya muku abinci " fadin MALIKAT AL'UMU
cikin nitsuwa ya ce mata " No , ba na son kowa ya bar part din nan , mamie bedroom nawa ne a part din ki ? " ya kai karshen ya na dawo da kallon shi kan MALIKAT HOUDA
kai tsaye ta ce " bedroom takwas ne a ciki "
gyada kan shi ya yi a hankali ya na fadin " okay , ba damuwa na san za su ishe ku kafin a gyara masarautar , ba na son ku fita bayan wannan azzalumin ya na cikin masarautar , duk wani abu da za ku bukata zan kawo muku "
da sauri RIANNA ta ce " kai kuma fa Akhie ? "
dan jinkirtawa Malik ya yi kafin ya ce " kar ku damu a kai na , kawai ina son na tabbatar ku na cikin koshin lafiya "
" wacen Azzalumin kuma fa ? ya ce zau sauka da ga saman kujerar ? " MALIKAT INAS ta fada
" Yeah , nan da Friday za mu sani " ya na gama fadar haka ya nufi hanyar fita parlourn ya fice
da kallo su ka raka shi har sai da ya fita sannan MALIKAT INAS ta tasso ta riko hannun RIANNA ta na fadin " mu je ki sauya kayan nan "
ba musu RIANNA ta bi bayan ta su ka shiga corridor
bangaran Malik kuwa ya na baro part din ya shiga motar shi kai tsaye ya fice masarautar
▪AFTER SOME HOURS
bai dawo masarautar ba sai karfe goma sha biyu na dare , ko ina ya tafi ? oho
bakin shi da sallama cen kassan makoshi ya shigo parlourn MALIKAT HOUDA
kamar aljana ta na zaune ita kadai cikin parlourn , ta na kallon waje guda
a hankali ya karaso geffen ta ya zauna ya na fadin " me ki ke yi a nan ke daya ? "
ba tare da ta kalle shi ba ta ce " nothing , kawai na kassa barci ne "
" Da gaske , me ya faru ? tunanin me ki ke ? ko cikinki ke ciwo ? "
a hankali ta girgiza mishi kai ta na dan karamin murmushi ta ce " uncle ne ya tsayar da ni , wai ya na son magana da kai "
cikin rudu ya ce mata " ban gane ba ? "
a hankali ta sauke nunfashi , ta lumshe idanunta kafin ta sake bude su , sun koma farare kal
a hankali ta juyo ta kalle shi cikin a hankali ta bude baki ta ce " wai kai komai sai an kwatanta maka ne ? " ta fada da murya tak tak irin ta Malik HICHAM
ba karamar razana Malik ya yi ba har sai da ya yi baya ya na zaro idanu ya na karanto kalmar shahada cikin zuciyar shi
bushewa da dariya ta yi ta na fadin " wlh kai da momyn ka duk matsorata ne , dubi kamar ka ga wani aljani , ko da ya ke na mutu ashe dole ka ji tsoro , ba ni da isashen lokaci , kawai na zo na fada maka a kan ka yi hankali lokacin duel din ku , Aymane ba abun da ka ke tunani ba ne , ya ma wuce tunanin mutum , ba za ka iya kashe shi ba kai tsaye , dole ka fara kawo karshen sihirin shi , Idan ba haka ba ba zai mutu ba , ni kai na ban san inda ya boye karfin sihirin shi ba , da na je na kawo karshen shi , zabi guda gare ka , da ka samu dama ka cire mishi kai kawai ta haka ne kawai zai mutu idan ba haka ba tashin hankali da za ka gani da ga baya ya karfin tunanin mai tunani "
ta na gama fadar haka ta sauke wata yar karamar ajiyar zuciya , ta ja wani dogon nunfashi kafin ta lumshe idanunta , ta sake bude su a hankali ya ga sun koma dai²
a hankali ta juyo ta kalle shi ta ce " baby me ya faru ? "
wata nanauyar ajiyar zuciya ya sauke kafin ya ce " ba komai "
wani dan karamin murmushi ta saki sai kuma ta tsuke fuska lokaci guda ta na fadin " sai yanzu ka dawo , ni na yi fushi ma da kai " ta kai karshen ta na kauda kai
" sorry Cutie , na tafi yin wani aiki ne " ya fada cikin sanyin murya
turo dan bakin nan nata ta yi ta na fadin " baby yunwa na ke ji , tun tafiyar ka ban ci komai ba "
" shikenan , me ki ke ki ci ? "
da sauri ta ce mishi " irin abincin da ka ke min a US " ta fada ta na sakin wani dan karamin murmushi
gyada mata kai ya yi kafin ya ce " okay , jira ni ina zuwa "
da to kawai ta amsa mishi , da ga haka ya tashi ya nufi kitchen ya shiga
da kallo ta raka shi har sai da ya shiga sannan ta saki wani dan karamin murmushi
sai da ya dauki one hour a cikin kitchen din kafin ya fito ya na rike da wani tray
kai tsaye gabanta ya karaso ya zauna a kassa saman carpet , sannan ya ajiye tray din a gaban shi ya na ce mata ta sauko
ba musu ta sauko kassa su na fuskantar juna , ya fara ba ta abincin da kan shi
sai da ta kammala sannan ya dauki tray din ya mayar da su kitchen sannan ya dawo parlourn
ta na zaune saman sofa ya tardo ta , ta shafar cikin ta
a hankali ya karaso wajen ta ya zauna ya na fadin " yanzu tashi ki je ki konta "
shagwabe mishi fuska ta yi ta na fadin " ba tare za mu kwana ba ? "
a hankali ya girgiza mata kai allamun a'a
shiru ta yi ta na kallon shi babu ko kiftawa
sai da ta dauki lokaci kafin ta ce " baby , amma akwai abun da ke damun ka ko ? "
" me ki ka gani ? " ya fada a sanyaye
" kawai na ga yanayin face din ka ya sauya ne "
" ba zan miki karya ba , ina cikin damuwa , ba kadan ba , amma duk lokacin da na tare da ke na kan ji damuwata ta tafi , please don't leave me , kar ki tafi ki bar ni "
wani dan karamin murmushi ta saki kafin ta rungume shi ta na fadin " mutuwa ce kadai za ta raba ni da kai "
a hankali ya zagayo da hannayanshi a bayanta ya rungume ya na sauke ajiyar zuciya a hankali
▪AFTER TWO DAYS 🤧🔥
yau ta kama ranar Friday , tun karfe 6 a ka fara shirye²n duel din Malik da Aymane
misalin karfe 8 kowa ya hallaci wajen da za a gabatar da duel din , a cikin garden a ka shirya yin duel din
kowa na cikin masarautar sai da ya hallaci wajen , da mutanan fadar Malik , da kuma na fadar Aymane , har da su MALIKAT INAS , da Inaya ba rokon da su mama ba su yi mata ba a kan ta zauna , amma fir ta ki ta ce sai ta je
a tsaye Malik da Aymane su ke tsakiyar garden din , su na fuskantar juna , Rafik na tsaye da ga tsakiyar su a gefe
cikin nitsuwa ya fara magana ya na fadin " kun san yadda tsarin fada da takobi ya ke , ban da zalinci "
" that's good , yanzu ku sake ni , kar ku karaya min baya "
va musu su ka sake shi , su ka tsaya gabanshi har su na hada baki wajen cewa " i have really missed you "
" ni ma na yi kewar ku over " ya fada cikin sanyin murya
wata yar karamar dariya RIANNA ta yi ta na sakin kuka lokaci guda , na lura RIANNA kamar MALIKAT INAS ta ke , abu kadan sai ta saki kuka
a hankali ya raba jikin shi , ya raba ta geffensu ya nufi MALIKAT AL'UMU ya rungume ta
rungume shi tsam ta yi ta na fadin " na yi kewar ka sosai my baby "
a hankali ya raba jikin shi da nata sannan ya nufi MALIKAT INAS
tun kafin ya karaso ta nufe shi da sauri ta rungume shi ta na fadin " kar ka sake tafiya ka bar ni don Allah "
cikin sigar rarrashi ya ce mata " kar ki damu Ammie , ba zan sake rabuwa da ku ba "
wata yar karamar ajiyar zuciya ta sauke ta na murmushi
a hankali ya raba jikinshi da nata ya juya ya kalli MALIKAT HOUDA
cikin zolaya ya ce mata " wai ke tsohuwar nan har yanzu ba ki mutu ba ? "
" karbi nan dan rainin hankali kawai , don Allah zo kashe ni in ka gaji da gani na " ta fada ta na matse mishi fuska
dan tabe baki ya yi ya na kauda kai ya ce " ni tambaya ce kawai na yi "
wata yar karamar dariya MALIKAT INAS ta yi ta na fadin " kai dai ka na son takurawa mamie , me ta yi maka ? ko dan ta na son ka shi ne za ka yi mata wannan shegantakar ? "
" ai ni ban ce ta so ni ba " ya fada ya na kara shan tsami
da ga haka ya ce musu " kun ci abinci ? ko ba ku jin yunwa ? "
" Yanzu mu ke wa Inas mu koma part din mu , mu shirya muku abinci " fadin MALIKAT AL'UMU
cikin nitsuwa ya ce mata " No , ba na son kowa ya bar part din nan , mamie bedroom nawa ne a part din ki ? " ya kai karshen ya na dawo da kallon shi kan MALIKAT HOUDA
kai tsaye ta ce " bedroom takwas ne a ciki "
gyada kan shi ya yi a hankali ya na fadin " okay , ba damuwa na san za su ishe ku kafin a gyara masarautar , ba na son ku fita bayan wannan azzalumin ya na cikin masarautar , duk wani abu da za ku bukata zan kawo muku "
da sauri RIANNA ta ce " kai kuma fa Akhie ? "
dan jinkirtawa Malik ya yi kafin ya ce " kar ku damu a kai na , kawai ina son na tabbatar ku na cikin koshin lafiya "
" wacen Azzalumin kuma fa ? ya ce zau sauka da ga saman kujerar ? " MALIKAT INAS ta fada
" Yeah , nan da Friday za mu sani " ya na gama fadar haka ya nufi hanyar fita parlourn ya fice
da kallo su ka raka shi har sai da ya fita sannan MALIKAT INAS ta tasso ta riko hannun RIANNA ta na fadin " mu je ki sauya kayan nan "
ba musu RIANNA ta bi bayan ta su ka shiga corridor
bangaran Malik kuwa ya na baro part din ya shiga motar shi kai tsaye ya fice masarautar
▪AFTER SOME HOURS
bai dawo masarautar ba sai karfe goma sha biyu na dare , ko ina ya tafi ? oho
bakin shi da sallama cen kassan makoshi ya shigo parlourn MALIKAT HOUDA
kamar aljana ta na zaune ita kadai cikin parlourn , ta na kallon waje guda
a hankali ya karaso geffen ta ya zauna ya na fadin " me ki ke yi a nan ke daya ? "
ba tare da ta kalle shi ba ta ce " nothing , kawai na kassa barci ne "
" Da gaske , me ya faru ? tunanin me ki ke ? ko cikinki ke ciwo ? "
a hankali ta girgiza mishi kai ta na dan karamin murmushi ta ce " uncle ne ya tsayar da ni , wai ya na son magana da kai "
cikin rudu ya ce mata " ban gane ba ? "
a hankali ta sauke nunfashi , ta lumshe idanunta kafin ta sake bude su , sun koma farare kal
a hankali ta juyo ta kalle shi cikin a hankali ta bude baki ta ce " wai kai komai sai an kwatanta maka ne ? " ta fada da murya tak tak irin ta Malik HICHAM
ba karamar razana Malik ya yi ba har sai da ya yi baya ya na zaro idanu ya na karanto kalmar shahada cikin zuciyar shi
bushewa da dariya ta yi ta na fadin " wlh kai da momyn ka duk matsorata ne , dubi kamar ka ga wani aljani , ko da ya ke na mutu ashe dole ka ji tsoro , ba ni da isashen lokaci , kawai na zo na fada maka a kan ka yi hankali lokacin duel din ku , Aymane ba abun da ka ke tunani ba ne , ya ma wuce tunanin mutum , ba za ka iya kashe shi ba kai tsaye , dole ka fara kawo karshen sihirin shi , Idan ba haka ba ba zai mutu ba , ni kai na ban san inda ya boye karfin sihirin shi ba , da na je na kawo karshen shi , zabi guda gare ka , da ka samu dama ka cire mishi kai kawai ta haka ne kawai zai mutu idan ba haka ba tashin hankali da za ka gani da ga baya ya karfin tunanin mai tunani "
ta na gama fadar haka ta sauke wata yar karamar ajiyar zuciya , ta ja wani dogon nunfashi kafin ta lumshe idanunta , ta sake bude su a hankali ya ga sun koma dai²
a hankali ta juyo ta kalle shi ta ce " baby me ya faru ? "
wata nanauyar ajiyar zuciya ya sauke kafin ya ce " ba komai "
wani dan karamin murmushi ta saki sai kuma ta tsuke fuska lokaci guda ta na fadin " sai yanzu ka dawo , ni na yi fushi ma da kai " ta kai karshen ta na kauda kai
" sorry Cutie , na tafi yin wani aiki ne " ya fada cikin sanyin murya
turo dan bakin nan nata ta yi ta na fadin " baby yunwa na ke ji , tun tafiyar ka ban ci komai ba "
" shikenan , me ki ke ki ci ? "
da sauri ta ce mishi " irin abincin da ka ke min a US " ta fada ta na sakin wani dan karamin murmushi
gyada mata kai ya yi kafin ya ce " okay , jira ni ina zuwa "
da to kawai ta amsa mishi , da ga haka ya tashi ya nufi kitchen ya shiga
da kallo ta raka shi har sai da ya shiga sannan ta saki wani dan karamin murmushi
sai da ya dauki one hour a cikin kitchen din kafin ya fito ya na rike da wani tray
kai tsaye gabanta ya karaso ya zauna a kassa saman carpet , sannan ya ajiye tray din a gaban shi ya na ce mata ta sauko
ba musu ta sauko kassa su na fuskantar juna , ya fara ba ta abincin da kan shi
sai da ta kammala sannan ya dauki tray din ya mayar da su kitchen sannan ya dawo parlourn
ta na zaune saman sofa ya tardo ta , ta shafar cikin ta
a hankali ya karaso wajen ta ya zauna ya na fadin " yanzu tashi ki je ki konta "
shagwabe mishi fuska ta yi ta na fadin " ba tare za mu kwana ba ? "
a hankali ya girgiza mata kai allamun a'a
shiru ta yi ta na kallon shi babu ko kiftawa
sai da ta dauki lokaci kafin ta ce " baby , amma akwai abun da ke damun ka ko ? "
" me ki ka gani ? " ya fada a sanyaye
" kawai na ga yanayin face din ka ya sauya ne "
" ba zan miki karya ba , ina cikin damuwa , ba kadan ba , amma duk lokacin da na tare da ke na kan ji damuwata ta tafi , please don't leave me , kar ki tafi ki bar ni "
wani dan karamin murmushi ta saki kafin ta rungume shi ta na fadin " mutuwa ce kadai za ta raba ni da kai "
a hankali ya zagayo da hannayanshi a bayanta ya rungume ya na sauke ajiyar zuciya a hankali
▪AFTER TWO DAYS 🤧🔥
yau ta kama ranar Friday , tun karfe 6 a ka fara shirye²n duel din Malik da Aymane
misalin karfe 8 kowa ya hallaci wajen da za a gabatar da duel din , a cikin garden a ka shirya yin duel din
kowa na cikin masarautar sai da ya hallaci wajen , da mutanan fadar Malik , da kuma na fadar Aymane , har da su MALIKAT INAS , da Inaya ba rokon da su mama ba su yi mata ba a kan ta zauna , amma fir ta ki ta ce sai ta je
a tsaye Malik da Aymane su ke tsakiyar garden din , su na fuskantar juna , Rafik na tsaye da ga tsakiyar su a gefe
cikin nitsuwa ya fara magana ya na fadin " kun san yadda tsarin fada da takobi ya ke , ban da zalinci "