Sashe 53
Exiled Prince Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
bai bata amsa ba ya juya ya nufi room 5 , babu ko sallama ya tura kofar ya shiga
ya na idanunshi su ka sauka saman ta , ta na konce saman gado ta na sanye da wata gown blue irin ta ma su jinya , idanunta a lumshe da allamun barci ta ke ko har yanzu ba ta farka da ga sumar ta ba
kusan gadon ya ga wani dan cradle tsayin shi daya da gadon Inaya
a ciki ya hango babyn su konce a ciki , an dunkule shi cikin wani farin towel idanunshi na bude ya na kallon ceiling , idanunshi Tak tak irin na Malik wato hazel
wata nanauyar ajiyar zuciya Malik ya sauke kafin ya tako a hankali kamar barawo ya karaso gaban su
tsayawa ya yi ya na bin babynshi da kallo
ya na a haka kawai ya ga idanun babyn sun juye kamar yadda a ke juya PAGE din littafi su ka koma farare kal kafin su dawo dai'dai
wani dan karamin murmushin geffen fuska ya yi murya cen kassan makoshi ya ce " idanun momynka ka dauko "
ya na gama fadar haka ya tako a hankali wajen shi , har kai hannu zai daukar babyn ya tsaya cak ya na kallon Tambarin masarautar a wuyan babynshi
lokaci guda kawai ya ji ranshi ya baci
da sauri ya janye hannunshi ya juya da sauri ya fice dakin
kai tsaye office din doctor din da ta karbi haihuwar Inaya ya wuce
babu ko sallama ya tura kofar office din ya shigo ya na fadin " wa ya ba ku izinin yi wa babyna tambarin masarautar nan ? "
a hankali Doctor ta mike ta na fadin " ranka shi dade b..... "
ba ta kai karshen maganar ta ba ya katse ta da cewa " ki ba ni amsar tambaya ta kawai "
" MALIKAT AL'UMU " ta fada a takaice
bai ce mata komai ba kawai ya juya ya fice office din , kai tsaye word room din ya baro ya nufi part din MALIKAT AL'UMU ya na taku da sauri , duk yanayin face din shi ya sauya da allamun ranshi ya baci
babu ko sallama ya shigo parlourn MALIKAT AL'UMU ya na kiran " momy ! , momy ! momy ! " ya ke fada da karfi ya na tsaye tsakiyar parlourn
da sauri MALIKAT AL'UMU ta fito da ga corridor a rude ta ke fadin " lafiya ka ke min irin wannan kiran ? me ya faru ? "
cikin bacin rai ya ce mata " momy , why za ki ce a yi wa babyna tambarin masarauta ? , why ? "
" zo mare ni Nawfel , mare ni na ce don Allah " ta fada cikin tsare gida
wani dan karamin tsaki ya ja ya na kauda kai gefe kafin ya ce mata " momy , ni fa ban bada izinin yi wa babyna wannan abun ba , why za ki min haka ? "
" saboda yaron Malik ne , kuma dole a yi mishi tambarin masarauta , kar ka ce za ka goge shi , wlh za ka ji mishi ciwo ka ga har yanzu ba wani kwari ne da shi ba "
" momy ba na son abun da zai hada babyna da wannan masarautar , that's why na yanke shawarar komawa US da su bayan nadin Malik "
dan zaro idanu MALIKAT AL'UMU ta yi ta na fadin " what ? ban gane ba , kamar ya za ka koma US da su ? ka na nufin ba za ka zauna ba ? "
cikin sanyin murya ya ce mata " yeah , ba zan zauna ba , ni dama ban dawo da Niyar zama ba , kuma in sha ranar Next Friday zan koma US , dalilin da ya sa ban bada izinin yi mishi tambarin masarautar nan ba , amma kin je kin ce a yi mishi , gaskiya momy ban ji dadin haka ba "
a hankali MALIKAT AL'UMU ta nufi Sofa , ta zauna ta na kallon shi fuska a marairaice ta ce " yanzu tsakani da Allah Nawfel komawa za ka yi , tun da komai ya wuce ka zauna cikin familyn ka mana "
a hankali ya tako wajen sofar ya zauna geffen ta murya a sanyaye ya ce " momy , ba zan yi miki karya ba , these months that I spent there were the best of my entire life, I felt free, without any pressure, just her and me , na ji dadin zamana a cen fiye da komai , please kar ki ce za ki tsayar da ni , i promise duk bayan sallar Azumi za mu dinga dawowa mu yi babbar sallat a nan , just let me go please "
shiru MALIKAT AL'UMU ta yi ta rasa abun da za ta ce mishi , ita ta na farin cikin komai zai dawo dai'dai , amma ya ce zai koma , zai sake barin su
a hankali ta sauke ajiyar zuciya kafin ta ce " kujerar Malik kuma fa ? wa zai hau ta yanzu ? "
" Diya " ya fada a takaice
" ka sani Diya ba zai iya hawa kujerar nan ba , in da ma a ce Abdoul ne da zai iya hawa "
" na sani momy , amma shi za a nada , dan na san Bayan shi babu wanda zai iya rike min ahalina , na san zai kula da masarautar nan kamar yadda ni zan kula da ita , na yarda da Diya fiye da rayuwata , ba dan shi ba da yanzu ban san inda zan tsinci kai na ba , ba dan shi ba da ba zan taba haduwa uncle bare har ya ba ni auren Cutie , duk wani abun al'heri da ya same ni cikin rayuwata shi ne sila , shi ya sa na yarda da shi fiye da rayuwata , he is my best and ONLYfriend's , He is my Brother not my Cousin , dan haka ya na da ikon hawa kujerar Malik "
wani dan karamin murmushi MALIKAT AL'UMU ta saki kafin ta ce " ka tabbatar shi ne abun da ka ke so ? "
" na tabbatar momy " ya fada kai tsaye
" shikenan , amma kar ka fadawa kowa maganar nan , har ranar nadin "
" okay momy " ya fada ya na mikewa tsaye
da sauri MALIKAT AL'UMU ta ce mishi " ina kuma za ka tafi ? "
" ina son na ga babyna kafin mu tafi mosque lokacin sallat ya yi "
da to kawai ta amsa , da ga haka ya sa kafa ya fice part din
har ya nufi hanyar word room a ka fara kiran sallat , kawai sai ya juya ya nufi mosque dan ya yi sallat
bayan sun yi sallat , Diya ya ja hannunshi ya nufi part din shi da shi , sai tambayar shi Malik ya ke me ya faru , ya sake shi
amma ko sauraron shi Diya ba ya yi , su ka shiga part din shi
sai da su ka shiga cikin dayar bedroom sannan ya saki hannunshi , ya meda kofar ya rufe , ya saka mata security
Malik na ganin haka ya ce mishi " wai lafiya ka kawo ni nan , ina son na je na ga babys di na , ka wani kawo ni nan har da rufe kofa "
cikin sanyin murya Diya ya ce mishi " please , ka tsaya akwai wata magana da na ke son mu yi "
wani dan karamin tsaki Malik ya yi ya na fadin " magana ba za ka iya yi min ita ba a mosque sai ka kawo ni har nan ? , wlh ba ka da hankali , ban hanya na wuce " ya fada ya na nufar kofar dakin
da sauri Diya ya riko hannunshi ya janyo shi bayan da karfi ya na fadin " please Nawfel , ka tsaya wlh maganar mai mahimanci ce , don girman Allah ka tsaya " ya fada ya na marairaice fuska
wani dan karamin tsaki Malik ya yi ya na fadin " okay , ina jin ka , amma yi sauri "
wani dan karamin murmushi Diya ya yi kafin ya gyada mishi kai
a hankali ya lumshe idanunshi a fara motsa lips din shi kamar ya na karanto wani abu
a hankali skin din shi ta fara sauya launi , ta koma wani launi shi ba green ba shi ba yellow ba , scales su ka fara fito mishi , nan take skin din shi ta koma irin ta maciji , a dubu dari Diya ya bude idanun shi dai'dai lokacin da ya koma wani babban maciji , amma yanayin jikin shi da tsawon shi duk dai'dai yanayin jikin shi Diya ne da tsayin shi , sai wutsiyarshi a baya ta na motsi
" inallillahi wa'ina illaihi raji'un " Malik ya fada da karfi har ya na yin baya ya fadi , ya na zaro idanu ya na kallon macijin da Diya ya koma zuciyar shi na duka uku uku , ganin abun ya ke kamar a mafarki
a hankali ya bude baki lips din shi har kerma su ke ya na fadin " Diya ! " ya furta lokaci guda
ya na gama fadar haka ya ga A hankali skin din macijin nan ta sauyawa , sannu sannu har ya bace Diya ya dawo tsaye
ya na idanunshi su ka sauka saman ta , ta na konce saman gado ta na sanye da wata gown blue irin ta ma su jinya , idanunta a lumshe da allamun barci ta ke ko har yanzu ba ta farka da ga sumar ta ba
kusan gadon ya ga wani dan cradle tsayin shi daya da gadon Inaya
a ciki ya hango babyn su konce a ciki , an dunkule shi cikin wani farin towel idanunshi na bude ya na kallon ceiling , idanunshi Tak tak irin na Malik wato hazel
wata nanauyar ajiyar zuciya Malik ya sauke kafin ya tako a hankali kamar barawo ya karaso gaban su
tsayawa ya yi ya na bin babynshi da kallo
ya na a haka kawai ya ga idanun babyn sun juye kamar yadda a ke juya PAGE din littafi su ka koma farare kal kafin su dawo dai'dai
wani dan karamin murmushin geffen fuska ya yi murya cen kassan makoshi ya ce " idanun momynka ka dauko "
ya na gama fadar haka ya tako a hankali wajen shi , har kai hannu zai daukar babyn ya tsaya cak ya na kallon Tambarin masarautar a wuyan babynshi
lokaci guda kawai ya ji ranshi ya baci
da sauri ya janye hannunshi ya juya da sauri ya fice dakin
kai tsaye office din doctor din da ta karbi haihuwar Inaya ya wuce
babu ko sallama ya tura kofar office din ya shigo ya na fadin " wa ya ba ku izinin yi wa babyna tambarin masarautar nan ? "
a hankali Doctor ta mike ta na fadin " ranka shi dade b..... "
ba ta kai karshen maganar ta ba ya katse ta da cewa " ki ba ni amsar tambaya ta kawai "
" MALIKAT AL'UMU " ta fada a takaice
bai ce mata komai ba kawai ya juya ya fice office din , kai tsaye word room din ya baro ya nufi part din MALIKAT AL'UMU ya na taku da sauri , duk yanayin face din shi ya sauya da allamun ranshi ya baci
babu ko sallama ya shigo parlourn MALIKAT AL'UMU ya na kiran " momy ! , momy ! momy ! " ya ke fada da karfi ya na tsaye tsakiyar parlourn
da sauri MALIKAT AL'UMU ta fito da ga corridor a rude ta ke fadin " lafiya ka ke min irin wannan kiran ? me ya faru ? "
cikin bacin rai ya ce mata " momy , why za ki ce a yi wa babyna tambarin masarauta ? , why ? "
" zo mare ni Nawfel , mare ni na ce don Allah " ta fada cikin tsare gida
wani dan karamin tsaki ya ja ya na kauda kai gefe kafin ya ce mata " momy , ni fa ban bada izinin yi wa babyna wannan abun ba , why za ki min haka ? "
" saboda yaron Malik ne , kuma dole a yi mishi tambarin masarauta , kar ka ce za ka goge shi , wlh za ka ji mishi ciwo ka ga har yanzu ba wani kwari ne da shi ba "
" momy ba na son abun da zai hada babyna da wannan masarautar , that's why na yanke shawarar komawa US da su bayan nadin Malik "
dan zaro idanu MALIKAT AL'UMU ta yi ta na fadin " what ? ban gane ba , kamar ya za ka koma US da su ? ka na nufin ba za ka zauna ba ? "
cikin sanyin murya ya ce mata " yeah , ba zan zauna ba , ni dama ban dawo da Niyar zama ba , kuma in sha ranar Next Friday zan koma US , dalilin da ya sa ban bada izinin yi mishi tambarin masarautar nan ba , amma kin je kin ce a yi mishi , gaskiya momy ban ji dadin haka ba "
a hankali MALIKAT AL'UMU ta nufi Sofa , ta zauna ta na kallon shi fuska a marairaice ta ce " yanzu tsakani da Allah Nawfel komawa za ka yi , tun da komai ya wuce ka zauna cikin familyn ka mana "
a hankali ya tako wajen sofar ya zauna geffen ta murya a sanyaye ya ce " momy , ba zan yi miki karya ba , these months that I spent there were the best of my entire life, I felt free, without any pressure, just her and me , na ji dadin zamana a cen fiye da komai , please kar ki ce za ki tsayar da ni , i promise duk bayan sallar Azumi za mu dinga dawowa mu yi babbar sallat a nan , just let me go please "
shiru MALIKAT AL'UMU ta yi ta rasa abun da za ta ce mishi , ita ta na farin cikin komai zai dawo dai'dai , amma ya ce zai koma , zai sake barin su
a hankali ta sauke ajiyar zuciya kafin ta ce " kujerar Malik kuma fa ? wa zai hau ta yanzu ? "
" Diya " ya fada a takaice
" ka sani Diya ba zai iya hawa kujerar nan ba , in da ma a ce Abdoul ne da zai iya hawa "
" na sani momy , amma shi za a nada , dan na san Bayan shi babu wanda zai iya rike min ahalina , na san zai kula da masarautar nan kamar yadda ni zan kula da ita , na yarda da Diya fiye da rayuwata , ba dan shi ba da yanzu ban san inda zan tsinci kai na ba , ba dan shi ba da ba zan taba haduwa uncle bare har ya ba ni auren Cutie , duk wani abun al'heri da ya same ni cikin rayuwata shi ne sila , shi ya sa na yarda da shi fiye da rayuwata , he is my best and ONLYfriend's , He is my Brother not my Cousin , dan haka ya na da ikon hawa kujerar Malik "
wani dan karamin murmushi MALIKAT AL'UMU ta saki kafin ta ce " ka tabbatar shi ne abun da ka ke so ? "
" na tabbatar momy " ya fada kai tsaye
" shikenan , amma kar ka fadawa kowa maganar nan , har ranar nadin "
" okay momy " ya fada ya na mikewa tsaye
da sauri MALIKAT AL'UMU ta ce mishi " ina kuma za ka tafi ? "
" ina son na ga babyna kafin mu tafi mosque lokacin sallat ya yi "
da to kawai ta amsa , da ga haka ya sa kafa ya fice part din
har ya nufi hanyar word room a ka fara kiran sallat , kawai sai ya juya ya nufi mosque dan ya yi sallat
bayan sun yi sallat , Diya ya ja hannunshi ya nufi part din shi da shi , sai tambayar shi Malik ya ke me ya faru , ya sake shi
amma ko sauraron shi Diya ba ya yi , su ka shiga part din shi
sai da su ka shiga cikin dayar bedroom sannan ya saki hannunshi , ya meda kofar ya rufe , ya saka mata security
Malik na ganin haka ya ce mishi " wai lafiya ka kawo ni nan , ina son na je na ga babys di na , ka wani kawo ni nan har da rufe kofa "
cikin sanyin murya Diya ya ce mishi " please , ka tsaya akwai wata magana da na ke son mu yi "
wani dan karamin tsaki Malik ya yi ya na fadin " magana ba za ka iya yi min ita ba a mosque sai ka kawo ni har nan ? , wlh ba ka da hankali , ban hanya na wuce " ya fada ya na nufar kofar dakin
da sauri Diya ya riko hannunshi ya janyo shi bayan da karfi ya na fadin " please Nawfel , ka tsaya wlh maganar mai mahimanci ce , don girman Allah ka tsaya " ya fada ya na marairaice fuska
wani dan karamin tsaki Malik ya yi ya na fadin " okay , ina jin ka , amma yi sauri "
wani dan karamin murmushi Diya ya yi kafin ya gyada mishi kai
a hankali ya lumshe idanunshi a fara motsa lips din shi kamar ya na karanto wani abu
a hankali skin din shi ta fara sauya launi , ta koma wani launi shi ba green ba shi ba yellow ba , scales su ka fara fito mishi , nan take skin din shi ta koma irin ta maciji , a dubu dari Diya ya bude idanun shi dai'dai lokacin da ya koma wani babban maciji , amma yanayin jikin shi da tsawon shi duk dai'dai yanayin jikin shi Diya ne da tsayin shi , sai wutsiyarshi a baya ta na motsi
" inallillahi wa'ina illaihi raji'un " Malik ya fada da karfi har ya na yin baya ya fadi , ya na zaro idanu ya na kallon macijin da Diya ya koma zuciyar shi na duka uku uku , ganin abun ya ke kamar a mafarki
a hankali ya bude baki lips din shi har kerma su ke ya na fadin " Diya ! " ya furta lokaci guda
ya na gama fadar haka ya ga A hankali skin din macijin nan ta sauyawa , sannu sannu har ya bace Diya ya dawo tsaye