Sashe 37
Exiled Prince Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
" Cutie " ya fada a razane dan bai yi tunanin ta na nan ba , shi ko bai san tun lokacin da ya fara bawa MALIKAT INAS labarin abun da doctor ta fada mishi , ta ke tsaye wajen , duk abun da fada ta ji shi
da sauri ya fara taka stair din sai dai kafin ma ya iso tsakiya ta juya da sauri ta koma bedroom din su
da gudu ya bi bayan ta ya kiran sunan ta
ya na shigowa bedroom din su ya gan ta zaune tsakiyar gadon ta juyawa kofar baya ta na kuka
a hankali ya karaso bakin gadon murya kassa kassa ya ce " Cutie , why did you cry ? "
ba tare da ta juyo ba ta ce " na ji abun da ka fadawa Ammie , ka na son ka kashe babyn mu "
" ya salam " ya furta cen kassan makoshi sannan ya zauna bakin gadon ya kai hannu ya janyo ta kusan shi
cikin sanyin murya ya ce mata " Cutie , please ki yi hakuri ki daina kukan please , kin fi kowa sanin ba na son ganin kukan ki "
girgiza mishi kai ta yi ta na fadin " ni ka kyale ki , ni babu wanda zai raba ni da babyna "
" Cutie , please listen to me , ni ma fa babyna ne "
da sauri ta katse shi da cewa " kuma shi ne za ka ce mu zubar da shi ? ni gaskiya a bar mun babyna "
a hankali ya sa hannu ya juyo ta su na fuskantar juna , ya ce mata " Cutie , duk fa ciwon cikin nan da ki ke yi saboda shi ne , kuma haka zai ci gaba ba zai daina ba , kuma doctor ta ce za ki iya rasa rayuwarki idan ki ka ce za ki haife shi , yanzu doctor za ta kawo miki maganin da za ki sha ya Zube ba tare da kin cutu ba "
a hankali ta girgiza mishi kai ta na fadin " baby don Allah kar ka raba ni da shi , wlh zan iya jurewa , kuma ai ba lalle na mutu ba , in lokacin haihuwar ya zo , a na iya cire shi ba tare da na yi nakuda ba , please baby wlh ina son shi , kuma ai kai da kanka ka ce ka na son mu samu baby , gashi kuma yanzu mun samu ka na neman ka kashe shi , a ka je mu kassa samun wani bayan shi kuma fa ? "
hannu ya kai saman kumatunta , sannan ya matso a hankali ya daura forehead dinshi saman nata murya kassa kassa ya ce " ba zan so abun da zai taba ni da ke My Cutie , amma tun da kin ce ki na son babyn , za mu shawo kan matsalar tare "
wata yar karamar dariya ta yi kafin ta fada jikin shi ta rungume shi ta na fadin " na gode sosai babyna "
kiss ya yi mata saman forehead kafin ya ce " shikenan yanzu tashi ki je ki yi wanka , sai ki sauko mu yi breakfast "
da to kawai ta amsa mishi kafin ta raba jikinta da nashi ta tashi a hankali ta nufi toilet ta shige
da kallo ya raka ta har sai da ta shiga sannan ya mike ya fito bedroom din
▪DAULAR SAUDIYA 👑🔥
a zaune MALIKAT AL'UMU , MALIKAT INAS da Rafik su ke cikin garden
cikin nitsuwa MALIKAT AL'UMU ta fara magana kamar haka " Rafik , na san ka na da labarin barin kujerar Malik da Nawfel ya yi ? "
cikin girmamawa Rafik ya ce " Eh ran ki shi dade na sani , kuma gaskiya ban ji dadin hakan ba "
" babu yadda za mu yi , ya tafi yanzu , mu kan mu ba mu san inda ya tafi ba , ya na da niyar dawowa ko ba shi da ? " Fadin MALIKAT INAS
dan jinkirtawa Rafik ya yi kafin ya ce " shikenan , Allah ya tsare shi ko a ina ya ke , amma Saudiya ta rasa babban shugaba , dan zuciyar yaron ku mai kyau ce , da a ce ya zauna kan kujerar ba karamin aiki zai yi ba cikin Saudiya "
" dama a kan maganar Saudiya ne mu ka kira ka " MALIKAT AL'UMU ta fada
sannan MALIKAT INAS ta daura da cewa " tun da Nawfel ya sauka da ga kujerar , yanzu babu kowa a saman ta , shi ne na ce ya kamata mu nada wani Malik , wanda zai dace da kujerar dan ci gaba da kula da masarautar Saudiya "
gyada kan shi a hankali Rafik ya yi kafin ya ce " Eh haka ne ranki shi dade , yanzu wa ku ke tunanin zai dace da kujerar mai girma Malik "
dan jinkirtawa MALIKAT AL'UMU ta yi kafin ta ce " why ba za a nada Aymane ba ? ka ga shi ma dan sarki ne , ya san yadda a ke kula da masarauta , da wasu harkokin cikinta , ina ga zai dace , bare kuma shi ya ke aure babbar yarinyar marigayi Malik , ina ga ba matsala idan a ka nada shi a matsayin Malik ko kuwa ? "
" to , ranki shi dade , a nawa tunanin why ba za a nada na hannun daman Malik ba ? wato Diya , ina ga zai fi dacewa da kujerar , kin ga shi ne na hannun daman Malik , ya yarda da shi fiye da rayuwarshi , kuma duk wata shawara da Malik ya yanke tare da Diya ya yanke ta , ina ga gaskiya zai fi dacewa fiye da Aymane , kun ga Aymane ba wani sanin kirki mu ka yi mishi ba "
gyada mishi kai MALIKAT INAS ta yi kafin ya ce " ni ma haka na gani , amma Rafik ka sani sai wanda ya ke da hadi da Daular Saudiya a ke iya nadawa a matsayin Malik , Diya kuma ba shi da hadi da Daular Saudiya , ka ga ba zai iya hawa ba "
" kin yi gaskiya ranki shi dade , ai zai iya auren Gimbiya Tesnim , Idan hakan bai bata muku ba ranka shi dade " ya fada ya dan sunkuyar da kai
murmushi mai dan sauti MALIKAT AL'UMU ta yi kafin ta ce " Rafik , a ranar da a ka yi auren RIANNA da Aymane , a ranar a ka yi auren Tesnim da babban yayan MALIKAT INAYA "
dan zaro idanu Rafik ya yi dan shi sam ba shi da masaniya a kan auren Tesnim , dan a lokacin da a ka tafi mosque daura auren , an kira shi a gida ya koma bai ziyarci auren ba
a hankali ya furza iska da ga bakin shi kafin ya ce " shikenan ranki shi dade , a nada Aymane din , Allah ya sa shi ya fi al'heri "
a tare MALIKAT AL'UMU da MALIKAT INAS su ka amsa da Ameen
sannan MALIKAT INAS ta ce " a fara shirye shiryen , ban da sati guda sai a nada shi a matsayin Malik "
" an gama ranki shi dade " Rafik ya fada
da ga haka su ka ci gaba da tattaunawar su a kan abun da ya shafi masarautar
▪NESRINE
zaune ta ke cikin parlourn su , ga tray din fruits a gaban ta sai sha ta ke ta na kallon Tv
ta na a haka Diya ya fito da ga cikin corridor , ya na sanye da wando three cuter sai t-shirt
ta na ganin shi ta saki wani kyawatencen murmushi ta ce " yau ba za ka je fada ba ? "
sai da ya karaso geffen ta ya zauna sannan ya ce " to me zai kai ni fada , bayan wanda na ke tafiya domin shi ba ya nan "
" yaya Zayd ba ya nan ? " ta fada ta na kai orange a baki
" Eh , ya tafi Honey moon da baby , ke ma ki shirya za mu koma Qatar da zama "
cikin rudu ta ce mishi " Qatar ? ina ne kuma Qatar ? "
wani cool murmushi ya saki kafin ya ce " daya da ga cikin gariruwan da na ke burin zuwa , za mu koma cen da zama "
" kamar ya ? ka na nufin zan bar mama da baby ? "
" amma ai za ki kasance tare da ni , ita da kan ta baby ba ta cikin Saudiya , Malik ya dauke ta sun tafi US , kuma a cen za su zama ba za su sake dawowa ba "
cak Nesrine ta tsaya ta na zaro idanu , shikenan ta rabu da Inaya har abada kenan ? ba za ta sake ganin ta ba ? ba za ta sake ganin Abdoul da mama ba ? ta kassa yarda
ta yi nisa duniyar tunaninta kawai ta ji ya na yi mata tafiyar tsutsa a wuya da tongue din shi
wata yar karamar dariya ta yi ta na fadin " ka kyale ni na gama shan fruits di na "
" ke ba ki da aiki sai shan fruits da cin abincin , kar ki zama katuwa "
hararrar wassa ta yi mishi ta na fadin " ai duk laifin babynka ne , shi ya ce min ya na son shan fruits , kuma ya ce min kihi ya ke so , dan haka tashi ka je ka kawo mishi "
" Fish kuma ? an ya ba so kawai ki ke ka gajiyar da ni ba , ina ya kai cin Fish ? "
nan take ta sakin mishi kukan shagwaba ta na fadin " ni wlh kihi na ke so , ka je ka kawo min ko kuma ba zan ci abinci ba yau " ta kai karshen ta na daukar Apple guda ta kai a baki
da sauri ya fara taka stair din sai dai kafin ma ya iso tsakiya ta juya da sauri ta koma bedroom din su
da gudu ya bi bayan ta ya kiran sunan ta
ya na shigowa bedroom din su ya gan ta zaune tsakiyar gadon ta juyawa kofar baya ta na kuka
a hankali ya karaso bakin gadon murya kassa kassa ya ce " Cutie , why did you cry ? "
ba tare da ta juyo ba ta ce " na ji abun da ka fadawa Ammie , ka na son ka kashe babyn mu "
" ya salam " ya furta cen kassan makoshi sannan ya zauna bakin gadon ya kai hannu ya janyo ta kusan shi
cikin sanyin murya ya ce mata " Cutie , please ki yi hakuri ki daina kukan please , kin fi kowa sanin ba na son ganin kukan ki "
girgiza mishi kai ta yi ta na fadin " ni ka kyale ki , ni babu wanda zai raba ni da babyna "
" Cutie , please listen to me , ni ma fa babyna ne "
da sauri ta katse shi da cewa " kuma shi ne za ka ce mu zubar da shi ? ni gaskiya a bar mun babyna "
a hankali ya sa hannu ya juyo ta su na fuskantar juna , ya ce mata " Cutie , duk fa ciwon cikin nan da ki ke yi saboda shi ne , kuma haka zai ci gaba ba zai daina ba , kuma doctor ta ce za ki iya rasa rayuwarki idan ki ka ce za ki haife shi , yanzu doctor za ta kawo miki maganin da za ki sha ya Zube ba tare da kin cutu ba "
a hankali ta girgiza mishi kai ta na fadin " baby don Allah kar ka raba ni da shi , wlh zan iya jurewa , kuma ai ba lalle na mutu ba , in lokacin haihuwar ya zo , a na iya cire shi ba tare da na yi nakuda ba , please baby wlh ina son shi , kuma ai kai da kanka ka ce ka na son mu samu baby , gashi kuma yanzu mun samu ka na neman ka kashe shi , a ka je mu kassa samun wani bayan shi kuma fa ? "
hannu ya kai saman kumatunta , sannan ya matso a hankali ya daura forehead dinshi saman nata murya kassa kassa ya ce " ba zan so abun da zai taba ni da ke My Cutie , amma tun da kin ce ki na son babyn , za mu shawo kan matsalar tare "
wata yar karamar dariya ta yi kafin ta fada jikin shi ta rungume shi ta na fadin " na gode sosai babyna "
kiss ya yi mata saman forehead kafin ya ce " shikenan yanzu tashi ki je ki yi wanka , sai ki sauko mu yi breakfast "
da to kawai ta amsa mishi kafin ta raba jikinta da nashi ta tashi a hankali ta nufi toilet ta shige
da kallo ya raka ta har sai da ta shiga sannan ya mike ya fito bedroom din
▪DAULAR SAUDIYA 👑🔥
a zaune MALIKAT AL'UMU , MALIKAT INAS da Rafik su ke cikin garden
cikin nitsuwa MALIKAT AL'UMU ta fara magana kamar haka " Rafik , na san ka na da labarin barin kujerar Malik da Nawfel ya yi ? "
cikin girmamawa Rafik ya ce " Eh ran ki shi dade na sani , kuma gaskiya ban ji dadin hakan ba "
" babu yadda za mu yi , ya tafi yanzu , mu kan mu ba mu san inda ya tafi ba , ya na da niyar dawowa ko ba shi da ? " Fadin MALIKAT INAS
dan jinkirtawa Rafik ya yi kafin ya ce " shikenan , Allah ya tsare shi ko a ina ya ke , amma Saudiya ta rasa babban shugaba , dan zuciyar yaron ku mai kyau ce , da a ce ya zauna kan kujerar ba karamin aiki zai yi ba cikin Saudiya "
" dama a kan maganar Saudiya ne mu ka kira ka " MALIKAT AL'UMU ta fada
sannan MALIKAT INAS ta daura da cewa " tun da Nawfel ya sauka da ga kujerar , yanzu babu kowa a saman ta , shi ne na ce ya kamata mu nada wani Malik , wanda zai dace da kujerar dan ci gaba da kula da masarautar Saudiya "
gyada kan shi a hankali Rafik ya yi kafin ya ce " Eh haka ne ranki shi dade , yanzu wa ku ke tunanin zai dace da kujerar mai girma Malik "
dan jinkirtawa MALIKAT AL'UMU ta yi kafin ta ce " why ba za a nada Aymane ba ? ka ga shi ma dan sarki ne , ya san yadda a ke kula da masarauta , da wasu harkokin cikinta , ina ga zai dace , bare kuma shi ya ke aure babbar yarinyar marigayi Malik , ina ga ba matsala idan a ka nada shi a matsayin Malik ko kuwa ? "
" to , ranki shi dade , a nawa tunanin why ba za a nada na hannun daman Malik ba ? wato Diya , ina ga zai fi dacewa da kujerar , kin ga shi ne na hannun daman Malik , ya yarda da shi fiye da rayuwarshi , kuma duk wata shawara da Malik ya yanke tare da Diya ya yanke ta , ina ga gaskiya zai fi dacewa fiye da Aymane , kun ga Aymane ba wani sanin kirki mu ka yi mishi ba "
gyada mishi kai MALIKAT INAS ta yi kafin ya ce " ni ma haka na gani , amma Rafik ka sani sai wanda ya ke da hadi da Daular Saudiya a ke iya nadawa a matsayin Malik , Diya kuma ba shi da hadi da Daular Saudiya , ka ga ba zai iya hawa ba "
" kin yi gaskiya ranki shi dade , ai zai iya auren Gimbiya Tesnim , Idan hakan bai bata muku ba ranka shi dade " ya fada ya dan sunkuyar da kai
murmushi mai dan sauti MALIKAT AL'UMU ta yi kafin ta ce " Rafik , a ranar da a ka yi auren RIANNA da Aymane , a ranar a ka yi auren Tesnim da babban yayan MALIKAT INAYA "
dan zaro idanu Rafik ya yi dan shi sam ba shi da masaniya a kan auren Tesnim , dan a lokacin da a ka tafi mosque daura auren , an kira shi a gida ya koma bai ziyarci auren ba
a hankali ya furza iska da ga bakin shi kafin ya ce " shikenan ranki shi dade , a nada Aymane din , Allah ya sa shi ya fi al'heri "
a tare MALIKAT AL'UMU da MALIKAT INAS su ka amsa da Ameen
sannan MALIKAT INAS ta ce " a fara shirye shiryen , ban da sati guda sai a nada shi a matsayin Malik "
" an gama ranki shi dade " Rafik ya fada
da ga haka su ka ci gaba da tattaunawar su a kan abun da ya shafi masarautar
▪NESRINE
zaune ta ke cikin parlourn su , ga tray din fruits a gaban ta sai sha ta ke ta na kallon Tv
ta na a haka Diya ya fito da ga cikin corridor , ya na sanye da wando three cuter sai t-shirt
ta na ganin shi ta saki wani kyawatencen murmushi ta ce " yau ba za ka je fada ba ? "
sai da ya karaso geffen ta ya zauna sannan ya ce " to me zai kai ni fada , bayan wanda na ke tafiya domin shi ba ya nan "
" yaya Zayd ba ya nan ? " ta fada ta na kai orange a baki
" Eh , ya tafi Honey moon da baby , ke ma ki shirya za mu koma Qatar da zama "
cikin rudu ta ce mishi " Qatar ? ina ne kuma Qatar ? "
wani cool murmushi ya saki kafin ya ce " daya da ga cikin gariruwan da na ke burin zuwa , za mu koma cen da zama "
" kamar ya ? ka na nufin zan bar mama da baby ? "
" amma ai za ki kasance tare da ni , ita da kan ta baby ba ta cikin Saudiya , Malik ya dauke ta sun tafi US , kuma a cen za su zama ba za su sake dawowa ba "
cak Nesrine ta tsaya ta na zaro idanu , shikenan ta rabu da Inaya har abada kenan ? ba za ta sake ganin ta ba ? ba za ta sake ganin Abdoul da mama ba ? ta kassa yarda
ta yi nisa duniyar tunaninta kawai ta ji ya na yi mata tafiyar tsutsa a wuya da tongue din shi
wata yar karamar dariya ta yi ta na fadin " ka kyale ni na gama shan fruits di na "
" ke ba ki da aiki sai shan fruits da cin abincin , kar ki zama katuwa "
hararrar wassa ta yi mishi ta na fadin " ai duk laifin babynka ne , shi ya ce min ya na son shan fruits , kuma ya ce min kihi ya ke so , dan haka tashi ka je ka kawo mishi "
" Fish kuma ? an ya ba so kawai ki ke ka gajiyar da ni ba , ina ya kai cin Fish ? "
nan take ta sakin mishi kukan shagwaba ta na fadin " ni wlh kihi na ke so , ka je ka kawo min ko kuma ba zan ci abinci ba yau " ta kai karshen ta na daukar Apple guda ta kai a baki