Sashe 50
Exiled Prince Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
cikin nitsuwa Aymane ya katse shi da cewa " ka ga don Allah ka ba mu waje mu yi mu wuce wajen , a sani na ka kashe ko a kashe ka shi ne tsarin wannan fadan , dan haka ka wuce ka ba mu waje "
" za ka iya tafiya Rafik " Malik ya fada cikin sanyin murya
gyada mishi kai Rafik ya yi kafin ya juya ya karbi Sword din da ke hannayan Azim da ke tsaye bayan shi
ya mikawa Aymane guda , sannan ya mikawa Malik guda ya na fadin " Allah ya ba mai rabo sa'a " amma cikin zuciyar shi Malik kawai ya ke yi wa addu'ar samun nassara , da ga haka ya bar wajen ya koma wajen da a ka shiryawa ma su kallo
ya zauna saman chair din shi geffen MALIKAT AL'UMU , ya na zama ko Aymane da Malik su ka fara fadan su
a hankali MALIKAT AL'UMU ta juyo ta kalli Rafik ta ce " Rafik , wai fadan minene su ke yi ? "
wani dan karamin murmushi Rafik ya yi ya na fadin " ranki shi dade , wanda ya yi nassara shi zai hau kujerar Malik "
" Wanda bai yi nassara kuma fa ? " MALIKAT INAS ta fada
dan jinkirtawa Rafik ya yi kafin ya ce " mutuwa zai yi "
a tare su ka ce " inallillahi wa'ina illaihi raji'un , ka na nufin idan Malik bai yi nassara ba kashe shi Aymane zai yi ? "
a hankali ya gyada mishi kai ya na fadin " ina jin tsoron hakan ranki shi dade , addu'a kawai za ku yi Allah ya ba shi sa'a , idan Aymane ya yi nassara za mu shiga babban tashin hankali dan babu wanda zai iya yin jayaya da shi a kan kujerar Malik "
kalmar shahada MALIKAT AL'UMU da INAS su ka shiga jerowa , kenan kashe musu yaron su za a yi in dai bai yi nassara ba , nan take zuciyoyinsu su ka fara bugawa da karfi
a hankali MALIKAT INAS ta juya ta kalli su Malik dai'dai lokacin da Aymane ya samu Malik a damtsen shi na dama ya yanke shi nan take ya fara zubar da jini har ya gangaro saman takobin hannunshi
da sauri Inaya ta rumtse idanunta , ta na kauda kai gefe
a hankali RIANNA ta riko ta , ta na fadin " ko mu koma ciki ? "
girgiza mata kai Inaya ta yi ta na fadin " a'a Aunty RIANNA "
da to kawai RIANNA ta amsa mata kafin su ci gaba da kallon su Malik
wata yar karamar dariya Aymane ya yi lokacin da ya ji wa Malik ciwo a hannu ya na fadin " ya ,har ka gaji ? still yanzu ma mu ka fara "
a hankali ya kai hannun shi na hagu ya riko sword din , dan ba karamin rauni ya samu ba , ba zai iya ci gaba da fadan da hannun damar ba
wata yar karamar ajiyar zuciya ya sauke kafin ya nufi Aymane , shi ma Aymane da gudu ya nufo Malik
sai dai kafin ya kai ga daga takobin shi , Malik ya juya ya ba shi baya ya caka mishi sword din shi a ciki har sai da ta fito mishi ta baya
da sauri Malik ya juyo ya yi baya ya na kallon Aymane da ke zubar da jini ta bakinshi
wata nanauyar ajiyar zuciya duk mutanan Malik su ka sauke MALIKAT AL'UMU da INAS su na yi wa Allah godiya cikin zuciyoyinsu
da sauri Inaya ta mike tsaye ta na kallon Malik ta ce " ka cire mishi kai ! " ta fada da karfi har sai da hankalin kowa ya dawo gare ta
Malik na jin hakan ya tuno abun da ta tabba fada mishi lokacin da ya ce wa Aymane su yi duel din na ya cire mishi kai ta haka ne kawai zai mutu
tuno hakan ne ya sa shi nufar Aymane da sauri zai zame takobin shi
sai dai kafin ya karaso ya ga Aymane ya zare takobin da kan shi ya tilla gefe ya na sakin murmushi
" ka kashe ni , amma ba za ka iya ja da shi ba " Aymane ya fada jini na fitowa da ga bakin shi
kafin Malik ya yi taku biyu , kawai ya ga skin din Aymane ta koma green scales na fito mishi kamar irin na maciji , idanunshi su ka koma irin na maciji
bayan kalmar shahada ba abun da mutanan wajen da Malik su ke yi
su na kallon Aymane da ya fara girma , ya na girma , ya na girma , ya koma dankareren maciji tsanwa shar , girman shi ya yi biyun macijin da Rouksar ta zama a word room
wani irin razanannan kuka macijin nan ya yi tongue din shi na fitowa waje
duk mutanan wajen sai da su ka saki kara , ma su tserewa na yi , ma su suma na yi
MALIKAT INAS , MALIKAT AL'UMU da Rafik , RIANNA , Diya , bayan kalmar shahada ba abun da su ke yi
da sauri General Abdallah ya kalli Sojojin shi da ke tsaye cen a geffen ya daga musu murya ya na fadin " Fire ! "
da sauri Su ka fiddo gun su ka fara harbin macijin nan , amma ko ajikin shi , bullet din sai faduwa kassa su ke yi
wutsiyar shi kawai ya sa ya buge duk sojojin da ke wajen su ka yi cen gefe su ka fadi
shi dai Malik ya yi sumar tsaye bayan kallon macijin nan ba abun da ya ke yi , sai kalmar shahada da ya ke karantawa cikin zuciyar shi , ya na kallon macijin nan cikin ido dan shi ma macijin Malik ya ke kallon
ya na tsaye a haka kawai ya ga........
❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤
( LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny )
STORY & WRITTEN BY : MEERAH ⚘🕊
【THE ROYALTY LOVE ❤🌹】
【 BOOK ________3 📚✍💌 】
_______________________♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡______________________
{ P A G E ________ 27 ✍💕🔥}
ya na tsaye a haka kawai ya ga Inaya kamar ta fado da ga sama tsaye a gaban shi , kayan jikin ta duk sun koma baki kirin , gashin ta ya yi black sosai , ga shi kuma ya yi kwari kamar an yi kitso , idanunta sun koma bakake kirin ko digon fari babu , har wani bakin hayaki ke tashi da ga saman rigar ta da gashin ta , wani abun mamaki kuma cikin jikinta ya bace bat kamar ba ta taba yi ba
a hankali Malik ya bude baki ya na shirin magana ya ga wani haske ya fito da ga jikin ta ya yi cen gefe dan nesa kadan
wata irin muguwar bugawa zuciyar shi ta yi
wata Inayar ce kuma daban , amma wannan kayan jikin ta duk farare ne , har gashin kan ta fari ne kal , idanunta sun koma farare kal har wani haske su ke yi kamar torch , ita ma dai cikin ta a shafe ya ke babu allamun pregnancy a tattare da ita
cikin wani harshe da ban san irin shi ba mai sanye da bakaken kaya ta cewa dayar " Abyad ki koma , idan wani abu ya same ki dukka mu uku ba za mu rayu ba "
girgiza mata kai Abyad ta yi ta na fadin " Aswad , ba za ki iya yin fada da shi ba ke kadai , ki bari na taimaka miki "
" Ki fara fitar da Malik da ga wajen nan " Aswad ta fada
gyada mata kai kawai Abyad ta yi , kafin ta tako da gudu ta nufo Malik da ya yi sumar tsaye , ta riko hannunshi ta bace bat tare da shi
sai ga ta tsaya gaban su MALIKAT AL'UMU rike da Malik
sakin hannunshi ta yi , ta na shirin juyawa ya riko hannunta ya na fadin " Cutie , kar ki tafi "
a hankali Abyad ta juyo , ta kwace hannunta a hankali , wannan karan da harshen Hausa ta ce " kar ka damu ba abun da zai same ta , ka zauna a nan , idan wani abu ya same ka , ita ma za ta cutu "
ta na gama fadar haka , ta yi taku uku baya , ta na fuskantar su , ta fara motsa lips din ta a hankali
a hankali wani farin hayaki ya fara tashi tsakanin su , ta dago hannun ta , ta fara yin sama da shi , shi ma hayakin nan ya fara yin sama
sannan ta daina motsa lips din ta , ta sauko hannun ta kafin ta juya da gudu
ta na juyawa Malik ya tako da sauri ya na fadin " Cutie ! " , sai dai ya na iso wajen hayakin nan ya yi baya da sauri ya ji kamar ya bugi bango
a rude ya tsaya ya na kallon hayakin nan , ya mika hannun shi , kawai sai ya ga ya tabo abu kamar ya taba bango
cikin fitar hayaci ya fara kai wa hayakin nan bugu , ya na fadin " Cutie ! Cutie ! " da sauri Diya ya riko shi ya na fadin " Ka kontar da hankalin ka , ba abun da zai faru da ita
bangaran Abyad kuwa , kai tsaye geffen Aswad ta dawo ta tsaya ta na fadin " ya za mu yi da shi ? "
a hankali Aswad ta yi sama da hannu ta , sai ga wata katuwar Sword baka kirin ta fito a ciki , ba tare da ta kalli Abyad ba ta ce mata " kar ki damu , zan yi maganin shi "
ta na gama fadar haka ta nufi macijin nan da gudu
da sauri ya juyo da wutsiyar shi zai kai mata bugu , kawai sai ta bace bat
sai ga ta tsaya a bayan shi , ba tsaya bata lokaci kawai ta caka mishi sword din hannun ta a baya
" za ka iya tafiya Rafik " Malik ya fada cikin sanyin murya
gyada mishi kai Rafik ya yi kafin ya juya ya karbi Sword din da ke hannayan Azim da ke tsaye bayan shi
ya mikawa Aymane guda , sannan ya mikawa Malik guda ya na fadin " Allah ya ba mai rabo sa'a " amma cikin zuciyar shi Malik kawai ya ke yi wa addu'ar samun nassara , da ga haka ya bar wajen ya koma wajen da a ka shiryawa ma su kallo
ya zauna saman chair din shi geffen MALIKAT AL'UMU , ya na zama ko Aymane da Malik su ka fara fadan su
a hankali MALIKAT AL'UMU ta juyo ta kalli Rafik ta ce " Rafik , wai fadan minene su ke yi ? "
wani dan karamin murmushi Rafik ya yi ya na fadin " ranki shi dade , wanda ya yi nassara shi zai hau kujerar Malik "
" Wanda bai yi nassara kuma fa ? " MALIKAT INAS ta fada
dan jinkirtawa Rafik ya yi kafin ya ce " mutuwa zai yi "
a tare su ka ce " inallillahi wa'ina illaihi raji'un , ka na nufin idan Malik bai yi nassara ba kashe shi Aymane zai yi ? "
a hankali ya gyada mishi kai ya na fadin " ina jin tsoron hakan ranki shi dade , addu'a kawai za ku yi Allah ya ba shi sa'a , idan Aymane ya yi nassara za mu shiga babban tashin hankali dan babu wanda zai iya yin jayaya da shi a kan kujerar Malik "
kalmar shahada MALIKAT AL'UMU da INAS su ka shiga jerowa , kenan kashe musu yaron su za a yi in dai bai yi nassara ba , nan take zuciyoyinsu su ka fara bugawa da karfi
a hankali MALIKAT INAS ta juya ta kalli su Malik dai'dai lokacin da Aymane ya samu Malik a damtsen shi na dama ya yanke shi nan take ya fara zubar da jini har ya gangaro saman takobin hannunshi
da sauri Inaya ta rumtse idanunta , ta na kauda kai gefe
a hankali RIANNA ta riko ta , ta na fadin " ko mu koma ciki ? "
girgiza mata kai Inaya ta yi ta na fadin " a'a Aunty RIANNA "
da to kawai RIANNA ta amsa mata kafin su ci gaba da kallon su Malik
wata yar karamar dariya Aymane ya yi lokacin da ya ji wa Malik ciwo a hannu ya na fadin " ya ,har ka gaji ? still yanzu ma mu ka fara "
a hankali ya kai hannun shi na hagu ya riko sword din , dan ba karamin rauni ya samu ba , ba zai iya ci gaba da fadan da hannun damar ba
wata yar karamar ajiyar zuciya ya sauke kafin ya nufi Aymane , shi ma Aymane da gudu ya nufo Malik
sai dai kafin ya kai ga daga takobin shi , Malik ya juya ya ba shi baya ya caka mishi sword din shi a ciki har sai da ta fito mishi ta baya
da sauri Malik ya juyo ya yi baya ya na kallon Aymane da ke zubar da jini ta bakinshi
wata nanauyar ajiyar zuciya duk mutanan Malik su ka sauke MALIKAT AL'UMU da INAS su na yi wa Allah godiya cikin zuciyoyinsu
da sauri Inaya ta mike tsaye ta na kallon Malik ta ce " ka cire mishi kai ! " ta fada da karfi har sai da hankalin kowa ya dawo gare ta
Malik na jin hakan ya tuno abun da ta tabba fada mishi lokacin da ya ce wa Aymane su yi duel din na ya cire mishi kai ta haka ne kawai zai mutu
tuno hakan ne ya sa shi nufar Aymane da sauri zai zame takobin shi
sai dai kafin ya karaso ya ga Aymane ya zare takobin da kan shi ya tilla gefe ya na sakin murmushi
" ka kashe ni , amma ba za ka iya ja da shi ba " Aymane ya fada jini na fitowa da ga bakin shi
kafin Malik ya yi taku biyu , kawai ya ga skin din Aymane ta koma green scales na fito mishi kamar irin na maciji , idanunshi su ka koma irin na maciji
bayan kalmar shahada ba abun da mutanan wajen da Malik su ke yi
su na kallon Aymane da ya fara girma , ya na girma , ya na girma , ya koma dankareren maciji tsanwa shar , girman shi ya yi biyun macijin da Rouksar ta zama a word room
wani irin razanannan kuka macijin nan ya yi tongue din shi na fitowa waje
duk mutanan wajen sai da su ka saki kara , ma su tserewa na yi , ma su suma na yi
MALIKAT INAS , MALIKAT AL'UMU da Rafik , RIANNA , Diya , bayan kalmar shahada ba abun da su ke yi
da sauri General Abdallah ya kalli Sojojin shi da ke tsaye cen a geffen ya daga musu murya ya na fadin " Fire ! "
da sauri Su ka fiddo gun su ka fara harbin macijin nan , amma ko ajikin shi , bullet din sai faduwa kassa su ke yi
wutsiyar shi kawai ya sa ya buge duk sojojin da ke wajen su ka yi cen gefe su ka fadi
shi dai Malik ya yi sumar tsaye bayan kallon macijin nan ba abun da ya ke yi , sai kalmar shahada da ya ke karantawa cikin zuciyar shi , ya na kallon macijin nan cikin ido dan shi ma macijin Malik ya ke kallon
ya na tsaye a haka kawai ya ga........
❤⚘ EXILED PRINCE ⚘❤
( LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny )
STORY & WRITTEN BY : MEERAH ⚘🕊
【THE ROYALTY LOVE ❤🌹】
【 BOOK ________3 📚✍💌 】
_______________________♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡♡______________________
{ P A G E ________ 27 ✍💕🔥}
ya na tsaye a haka kawai ya ga Inaya kamar ta fado da ga sama tsaye a gaban shi , kayan jikin ta duk sun koma baki kirin , gashin ta ya yi black sosai , ga shi kuma ya yi kwari kamar an yi kitso , idanunta sun koma bakake kirin ko digon fari babu , har wani bakin hayaki ke tashi da ga saman rigar ta da gashin ta , wani abun mamaki kuma cikin jikinta ya bace bat kamar ba ta taba yi ba
a hankali Malik ya bude baki ya na shirin magana ya ga wani haske ya fito da ga jikin ta ya yi cen gefe dan nesa kadan
wata irin muguwar bugawa zuciyar shi ta yi
wata Inayar ce kuma daban , amma wannan kayan jikin ta duk farare ne , har gashin kan ta fari ne kal , idanunta sun koma farare kal har wani haske su ke yi kamar torch , ita ma dai cikin ta a shafe ya ke babu allamun pregnancy a tattare da ita
cikin wani harshe da ban san irin shi ba mai sanye da bakaken kaya ta cewa dayar " Abyad ki koma , idan wani abu ya same ki dukka mu uku ba za mu rayu ba "
girgiza mata kai Abyad ta yi ta na fadin " Aswad , ba za ki iya yin fada da shi ba ke kadai , ki bari na taimaka miki "
" Ki fara fitar da Malik da ga wajen nan " Aswad ta fada
gyada mata kai kawai Abyad ta yi , kafin ta tako da gudu ta nufo Malik da ya yi sumar tsaye , ta riko hannunshi ta bace bat tare da shi
sai ga ta tsaya gaban su MALIKAT AL'UMU rike da Malik
sakin hannunshi ta yi , ta na shirin juyawa ya riko hannunta ya na fadin " Cutie , kar ki tafi "
a hankali Abyad ta juyo , ta kwace hannunta a hankali , wannan karan da harshen Hausa ta ce " kar ka damu ba abun da zai same ta , ka zauna a nan , idan wani abu ya same ka , ita ma za ta cutu "
ta na gama fadar haka , ta yi taku uku baya , ta na fuskantar su , ta fara motsa lips din ta a hankali
a hankali wani farin hayaki ya fara tashi tsakanin su , ta dago hannun ta , ta fara yin sama da shi , shi ma hayakin nan ya fara yin sama
sannan ta daina motsa lips din ta , ta sauko hannun ta kafin ta juya da gudu
ta na juyawa Malik ya tako da sauri ya na fadin " Cutie ! " , sai dai ya na iso wajen hayakin nan ya yi baya da sauri ya ji kamar ya bugi bango
a rude ya tsaya ya na kallon hayakin nan , ya mika hannun shi , kawai sai ya ga ya tabo abu kamar ya taba bango
cikin fitar hayaci ya fara kai wa hayakin nan bugu , ya na fadin " Cutie ! Cutie ! " da sauri Diya ya riko shi ya na fadin " Ka kontar da hankalin ka , ba abun da zai faru da ita
bangaran Abyad kuwa , kai tsaye geffen Aswad ta dawo ta tsaya ta na fadin " ya za mu yi da shi ? "
a hankali Aswad ta yi sama da hannu ta , sai ga wata katuwar Sword baka kirin ta fito a ciki , ba tare da ta kalli Abyad ba ta ce mata " kar ki damu , zan yi maganin shi "
ta na gama fadar haka ta nufi macijin nan da gudu
da sauri ya juyo da wutsiyar shi zai kai mata bugu , kawai sai ta bace bat
sai ga ta tsaya a bayan shi , ba tsaya bata lokaci kawai ta caka mishi sword din hannun ta a baya