Sashe 3
Exiled Prince Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
kauda kai gefe ya yi ya ce " tsakanin da Allah Ammie ina zan iya renon baby biyu ? , No gaskiya ban shirya haihuwa yanzu ba , at least ku bari ta kai 18 years kafin ku fara min zancen baby , duk fa sai na da one month za ta cika 15 years "
" Okay , rayuwar ka ce , ba mu da izinin fada maka abun da za ka yi , fata na guda Allah ya ba ku zuri'a mai Albarka wadda za ka yi alfahari da ita "
" Ameen na gode Ammie " ya fada ya na kontar da kan shi saman cinyar ta
ya na kontar da Shi wayar RIANNA ta fara Ringing
a hankali ta dago wayar ta kali screen din , wani cool murmushi ta saki kafin ta mike a hankali ta nufi corridor ta koma bedroom din
ta na barin wajen Malik ya dago kan shi ya ce " yawwa Ammie dama ina so na tambaye ki a kan Tambarin masarautar nan , crown and sword minene ma'anar su "
dan jinkirtawa MALIKAT INAS ta yi kamar mai tunanin wani sannan ta ce " Gaskiya ban sani ba , Manyan Masarautar ya kamata ka tambaya ko kuma MALIKAT HOUDA dan duk wani tarihin masarautar nan ta na da shi "
" To Ammie , why a ke mana zanen tambarin a jiki , kennan duk wanda ke cikin masarautar nan ya na da shi "
girgiza mishi kai ta yi kafin ta ce " No , Yaran Malik kadai a ke yi wa shi "
cikin rudu ya ce mata " ban gane ba ? "
ajiyar zuciya ta sauke kafin ta ce " Ina nufin Diyan Malik kadai a ke yi wa tambarin a jiki , Idan namiji ne a wuya a ke yi mishi , mace kuma cikin hannu " ta kai karshen ta na janye hannun rigar ta na dama ta na nuna mishi bayan hannun ta , Tak tak irin zanen da ke cikin wuyan shi
" To amma Ammie bayan yaran Malik sauran yaran masarautar a na yi musu shi ? "
" a'a Gaskiya , yaran Malik kadai a ke yi wa shi , yanzu idan ka duba Aysher , Manisha , Djamila ka dai san yaran papi din ka ba sai na fada maka su ba , duk mu na da wannan tambarin , amma for exemple yanzu kamar Muntaz ko Hafsat ka ga mothers din su su ne Diyan Malik Abdoul latif kennan su jikokin Malik ne , a na ba su wani bracelet na Gold mai dauke da tambarin tun su na baby kuma ba a son ya fita da ga cikin hannun su , Saboda shi ne masarautar Saudia , tun lokacin Malik ABDOULAZIZ ya kafa wannan tambarin , a sanni na Sword din ta na nufi irin yakin da su ka sha kafin su kafa wannan masarautar ta Saudiya "
gyada kan shi kawai Malik ya yi ba tare da ya ce komai ba ya fada duniyar tunanin shi
bari dai mu takaice labarin , inin ranar Malik a part din MALIKAT INAS ya yi shi , Sallat ce kadai ke fitar da shi , a nan su ka yi maganar Auren RIANNA da Aymane ya ba da shawarar a yi auren Ranar Friday tare da na Tesnim da Abdoul , ba musu su ka amince da maganar shi
sai wajen sallar isha ya baro part din amma sai da ya biya wajen MALIKAT AL'UMU ya yi mata magana a kan auren Tesnim da Abdoul ita ma ba ta yi mishi musu sai ma farin ciki da ta nuna , ita ma dai MALIKAT AL'UMU ba ta kyale shi ba sai da ta tsokane shi iya son ran ta kuka kadai a bai yi mata ba
bai baro part din ta ba sai wajen Sallar Isha , ya tafi Mosque , da ga nan kuma ya kama hanyar part din shi
▪ROUKSAR
cikin bacin rai Damba ke kallon ta irin kallon nan na sai na kashe ki
cike da fargaba ta ce mishi " Damba ka yarda da ni , Sau uku ina saka poison din na a cikin abincin da a ka kai wa yarinyar nan "
cikin bacin rai ya ce mata " Kar ki raina min hankali , Idan kin saka mata poison din ya a ka yi ba ta mutu ba , ga shi yanzu wacen sakaran yaron ya fadawa Malik gaskiyar yadda a ka yi ya kashe Malik , kuma ya fara bincike a kai ya kamata yarinyar nan ta mutu tun kafin ya gano wanda ya saka shi , yadda laifin mutuwar ta zai ratayu a kan shi bayan na Malik "
kamar za ta yi kuka Rouksar ta ce mishi " Damba , na fada maka ni da kai na na saka mata poison har sai uku , kuma ina da tabbacin t........ " Kut maganar ta yanke ta na zaro idanu ta na kallon Damba
" Lafiya ki ka yi shiru ? " Damba ya fada ya na tsare ta da ido
wasu yawu ta hadiye kafin ta ce " Damba , ni dai na san sau uku ina tura abincin part din Malik da sunnan MALIKAT AL'UMU ta turo shi kuma duk da poison a ciki , kuma ina da tabbacin Yarinyar nan ta ci abincin "
cikin rudu Damba ya ce mata " me ki ke son ki ce ? "
" Damba , poison di na ba karamin poison ba ne , dan ko magani ba shi da shi , kuma yarinyar nan ta ci shi har sai uku ba ta mutu ba , hakan na nushi Aljanun ta sun tashi "
da sauri Damba ya katse ta da cewa " ki na nufin ita da Malik sun ...... "
bai kai karshen maganar shi ba Rouksar ta katse shi da cewa " they had sex " ta kai karshen baki sake
Girgiza mata kai Damba ya yi ya na fadin " no ! no ! no ! no ! " ya fadi na karshen da karfi ya na juyawa ya kai wa bishiyar bayan shi wani mugun bugu har sai da hannun shi ya fara zubar da jini
a razane Rouksar ta ce " Shikenan , Shikenan , shikenan ta kare mana ta kare mana ta kare mana , ko rabin shirin mu ba mu kai ba ga shi har ya baci "
"no , ba zan yi wannan aikin a banza ba , dole na zama Malik din Saudiya , ta ya a ka yi sihirin da na yi mishi ya kare da sauki haka ?
cikin rudu Rouksar ta ce mishi " wani sihiri kuma Damba ? "
wani dan karamin tsaki ya ja ya na fadin " na hana shi kusantar mace , duk lokacin da ya kusanci mace , zai ji dick din shi na yi mishi zafi kamar za ta kama da wuta , amma ga shi sihirin ya kare , dole na san abun yi , ba zan bar Nawfel saman kujerar nan ba "
da sauri Rouksar ta katse shi da cewa " To yanzu ya za mu yi ? ka na dai ji fa yarinyar nan poison di na ta sha ba ta mutu ba , ka na ganin za ta bari wani abu ya samu Malik ? "
ba ta gama rufe bakin ta ba Damba ya juyo a zafafe ya damko wuyan ta ya na cewa " duk ai laifin ki ne , tun yaushe na ce ki kashe yarinyar nan , Har part din MALIKAT AL'UMU ta koma da zama amma ki ka kassa yin komai a kai "
cikin wata disashashiyar murya ta ce mishi " Damba sake ni " ta fada dan ba karamar shaka ya yi mata ba sautin ma da kyair ya fito
da kyau ya waro idanun shi ya ce " No Rouksar ba za ki sa shiri na ya baci ba , Idan na fadi ki tabbata ke ma za ki fadi , Idan har ta dalilin ki ban zama Malik ba sai na ga bayan ki da hannu na "
kamar kiftawa Rouksar ta lumshe idanun ta ta sake bude su , sun koma kamar na maciji , cikin abun da bai kai dakika Biyar ba , duk fatar jikin ta ta koma irin ta maciji hannayan ta su ka bace bat , nan take ta koma wani dankareren Maciji Green color wanda griman shi ya ma fi bishiyar da ke bayan Damba
Damba kuwa tun lokacin da ya ga idanun ta sun sauya ya janye hannun shi da ga saman wuyan ta , ya koma baya kadan ya ja tsaki
sai da macijin nan na Rouksar ya yi wani razanannan kuka sannan ya bace bat , sai ga Rouksar ta dawo tsaye gaban Damba amma har yanzu idanun ta na maciji ne
cikin wata razananiyar murya mara dadin ji ta ce mishi " Kar ka manta ko ni wacece Damba "
ba ta gama rufe bakin ta ba Damba ya matso kusa da ita ya na kallon Ta cikin ido ya ce " kar ki manta ko ni wanene Rouksar " ya na gama fadar haka idanun shi su ka juye kamar yadda a ke juya PAGE din littafi su ka koma na maciji kafin su dawo dai'dai
wasu wahalalun yawu Rouksar ta hadiye kafin ta meda idanun ta dai'dai ta dan ja da baya
a hankali shi ba Damba ya ja baya ya ce " ya dai fi miki , nan gaba ki san irin maganar da za ki fadamin , gwara ki je ki samo yadda za ki yi ki kashe yarinyar nan " ya na gama fadar haka ya bace bat
ya na barin wajen Rouksar ta saki wani kukan kura sannan ta bace bat ita ma
NI YANZU ABUN NAN YA FARA BAN TSORO , NA MA KASSA GANE MANUFAR WANNAN DAMBA , KAMATA YA YI YA CE KASHE MALIK WHY ZAI CE TA KASHE INAYA ?
▪INAYA
" Okay , rayuwar ka ce , ba mu da izinin fada maka abun da za ka yi , fata na guda Allah ya ba ku zuri'a mai Albarka wadda za ka yi alfahari da ita "
" Ameen na gode Ammie " ya fada ya na kontar da kan shi saman cinyar ta
ya na kontar da Shi wayar RIANNA ta fara Ringing
a hankali ta dago wayar ta kali screen din , wani cool murmushi ta saki kafin ta mike a hankali ta nufi corridor ta koma bedroom din
ta na barin wajen Malik ya dago kan shi ya ce " yawwa Ammie dama ina so na tambaye ki a kan Tambarin masarautar nan , crown and sword minene ma'anar su "
dan jinkirtawa MALIKAT INAS ta yi kamar mai tunanin wani sannan ta ce " Gaskiya ban sani ba , Manyan Masarautar ya kamata ka tambaya ko kuma MALIKAT HOUDA dan duk wani tarihin masarautar nan ta na da shi "
" To Ammie , why a ke mana zanen tambarin a jiki , kennan duk wanda ke cikin masarautar nan ya na da shi "
girgiza mishi kai ta yi kafin ta ce " No , Yaran Malik kadai a ke yi wa shi "
cikin rudu ya ce mata " ban gane ba ? "
ajiyar zuciya ta sauke kafin ta ce " Ina nufin Diyan Malik kadai a ke yi wa tambarin a jiki , Idan namiji ne a wuya a ke yi mishi , mace kuma cikin hannu " ta kai karshen ta na janye hannun rigar ta na dama ta na nuna mishi bayan hannun ta , Tak tak irin zanen da ke cikin wuyan shi
" To amma Ammie bayan yaran Malik sauran yaran masarautar a na yi musu shi ? "
" a'a Gaskiya , yaran Malik kadai a ke yi wa shi , yanzu idan ka duba Aysher , Manisha , Djamila ka dai san yaran papi din ka ba sai na fada maka su ba , duk mu na da wannan tambarin , amma for exemple yanzu kamar Muntaz ko Hafsat ka ga mothers din su su ne Diyan Malik Abdoul latif kennan su jikokin Malik ne , a na ba su wani bracelet na Gold mai dauke da tambarin tun su na baby kuma ba a son ya fita da ga cikin hannun su , Saboda shi ne masarautar Saudia , tun lokacin Malik ABDOULAZIZ ya kafa wannan tambarin , a sanni na Sword din ta na nufi irin yakin da su ka sha kafin su kafa wannan masarautar ta Saudiya "
gyada kan shi kawai Malik ya yi ba tare da ya ce komai ba ya fada duniyar tunanin shi
bari dai mu takaice labarin , inin ranar Malik a part din MALIKAT INAS ya yi shi , Sallat ce kadai ke fitar da shi , a nan su ka yi maganar Auren RIANNA da Aymane ya ba da shawarar a yi auren Ranar Friday tare da na Tesnim da Abdoul , ba musu su ka amince da maganar shi
sai wajen sallar isha ya baro part din amma sai da ya biya wajen MALIKAT AL'UMU ya yi mata magana a kan auren Tesnim da Abdoul ita ma ba ta yi mishi musu sai ma farin ciki da ta nuna , ita ma dai MALIKAT AL'UMU ba ta kyale shi ba sai da ta tsokane shi iya son ran ta kuka kadai a bai yi mata ba
bai baro part din ta ba sai wajen Sallar Isha , ya tafi Mosque , da ga nan kuma ya kama hanyar part din shi
▪ROUKSAR
cikin bacin rai Damba ke kallon ta irin kallon nan na sai na kashe ki
cike da fargaba ta ce mishi " Damba ka yarda da ni , Sau uku ina saka poison din na a cikin abincin da a ka kai wa yarinyar nan "
cikin bacin rai ya ce mata " Kar ki raina min hankali , Idan kin saka mata poison din ya a ka yi ba ta mutu ba , ga shi yanzu wacen sakaran yaron ya fadawa Malik gaskiyar yadda a ka yi ya kashe Malik , kuma ya fara bincike a kai ya kamata yarinyar nan ta mutu tun kafin ya gano wanda ya saka shi , yadda laifin mutuwar ta zai ratayu a kan shi bayan na Malik "
kamar za ta yi kuka Rouksar ta ce mishi " Damba , na fada maka ni da kai na na saka mata poison har sai uku , kuma ina da tabbacin t........ " Kut maganar ta yanke ta na zaro idanu ta na kallon Damba
" Lafiya ki ka yi shiru ? " Damba ya fada ya na tsare ta da ido
wasu yawu ta hadiye kafin ta ce " Damba , ni dai na san sau uku ina tura abincin part din Malik da sunnan MALIKAT AL'UMU ta turo shi kuma duk da poison a ciki , kuma ina da tabbacin Yarinyar nan ta ci abincin "
cikin rudu Damba ya ce mata " me ki ke son ki ce ? "
" Damba , poison di na ba karamin poison ba ne , dan ko magani ba shi da shi , kuma yarinyar nan ta ci shi har sai uku ba ta mutu ba , hakan na nushi Aljanun ta sun tashi "
da sauri Damba ya katse ta da cewa " ki na nufin ita da Malik sun ...... "
bai kai karshen maganar shi ba Rouksar ta katse shi da cewa " they had sex " ta kai karshen baki sake
Girgiza mata kai Damba ya yi ya na fadin " no ! no ! no ! no ! " ya fadi na karshen da karfi ya na juyawa ya kai wa bishiyar bayan shi wani mugun bugu har sai da hannun shi ya fara zubar da jini
a razane Rouksar ta ce " Shikenan , Shikenan , shikenan ta kare mana ta kare mana ta kare mana , ko rabin shirin mu ba mu kai ba ga shi har ya baci "
"no , ba zan yi wannan aikin a banza ba , dole na zama Malik din Saudiya , ta ya a ka yi sihirin da na yi mishi ya kare da sauki haka ?
cikin rudu Rouksar ta ce mishi " wani sihiri kuma Damba ? "
wani dan karamin tsaki ya ja ya na fadin " na hana shi kusantar mace , duk lokacin da ya kusanci mace , zai ji dick din shi na yi mishi zafi kamar za ta kama da wuta , amma ga shi sihirin ya kare , dole na san abun yi , ba zan bar Nawfel saman kujerar nan ba "
da sauri Rouksar ta katse shi da cewa " To yanzu ya za mu yi ? ka na dai ji fa yarinyar nan poison di na ta sha ba ta mutu ba , ka na ganin za ta bari wani abu ya samu Malik ? "
ba ta gama rufe bakin ta ba Damba ya juyo a zafafe ya damko wuyan ta ya na cewa " duk ai laifin ki ne , tun yaushe na ce ki kashe yarinyar nan , Har part din MALIKAT AL'UMU ta koma da zama amma ki ka kassa yin komai a kai "
cikin wata disashashiyar murya ta ce mishi " Damba sake ni " ta fada dan ba karamar shaka ya yi mata ba sautin ma da kyair ya fito
da kyau ya waro idanun shi ya ce " No Rouksar ba za ki sa shiri na ya baci ba , Idan na fadi ki tabbata ke ma za ki fadi , Idan har ta dalilin ki ban zama Malik ba sai na ga bayan ki da hannu na "
kamar kiftawa Rouksar ta lumshe idanun ta ta sake bude su , sun koma kamar na maciji , cikin abun da bai kai dakika Biyar ba , duk fatar jikin ta ta koma irin ta maciji hannayan ta su ka bace bat , nan take ta koma wani dankareren Maciji Green color wanda griman shi ya ma fi bishiyar da ke bayan Damba
Damba kuwa tun lokacin da ya ga idanun ta sun sauya ya janye hannun shi da ga saman wuyan ta , ya koma baya kadan ya ja tsaki
sai da macijin nan na Rouksar ya yi wani razanannan kuka sannan ya bace bat , sai ga Rouksar ta dawo tsaye gaban Damba amma har yanzu idanun ta na maciji ne
cikin wata razananiyar murya mara dadin ji ta ce mishi " Kar ka manta ko ni wacece Damba "
ba ta gama rufe bakin ta ba Damba ya matso kusa da ita ya na kallon Ta cikin ido ya ce " kar ki manta ko ni wanene Rouksar " ya na gama fadar haka idanun shi su ka juye kamar yadda a ke juya PAGE din littafi su ka koma na maciji kafin su dawo dai'dai
wasu wahalalun yawu Rouksar ta hadiye kafin ta meda idanun ta dai'dai ta dan ja da baya
a hankali shi ba Damba ya ja baya ya ce " ya dai fi miki , nan gaba ki san irin maganar da za ki fadamin , gwara ki je ki samo yadda za ki yi ki kashe yarinyar nan " ya na gama fadar haka ya bace bat
ya na barin wajen Rouksar ta saki wani kukan kura sannan ta bace bat ita ma
NI YANZU ABUN NAN YA FARA BAN TSORO , NA MA KASSA GANE MANUFAR WANNAN DAMBA , KAMATA YA YI YA CE KASHE MALIK WHY ZAI CE TA KASHE INAYA ?
▪INAYA