Sashe 34
Exiled Prince Part 3 Complete Hausa Novel · about 8 min read
" i love you my Nawfel " ta fada idanun ta na cikowa da ruwa , babu yadda ta iya dole ta bar shi ya tafi dan kwara a ce ya na nesa da ita a raye da a ce ta rasa shi har abada
da ga haka ya juya ya fara takawa ya na rike da hannun Inaya su ka bar dakin
su na fita Tesnim ta saki wani marayen kuka ta fada jikin MALIKAT AL'UMU
bangaran su Malik kuwa kai tsaye building din su ya koma da ita , su ka wuce floor na hudu
sai da su ka shigo bedroom din su sannan ya saki hannunta , ya ce " ki jira ni ina zuwa "
ba musu ta karaso bakin gadon su ta zauna , jikinta duk ya yi sanyi ta ma rasa abun da za ta ce
ta dan jima a haka kafin ta ga Malik ya fito da ga cikin dressing room ya na sanye da jeans black color da t-shirt purple , ya na janye da wasu trolley guda biyu
tun kafin ya karaso cikin dakin ya ce mata " tashi mu tafi "
a hankali ta mike kamar za ta yi kuka ta ce mishi " baby ! "
cak ya tsaya ya juyo a hankali ya kalle ta , sakin trolley din ya yi ya dawo gaban ta ya tsaya ya na fadin " me ya faru kuma ? "
nan take ta saki kuka ta na fadin " ni ma ban sani ba , ji na ke zuciya ta kamar ta kama da wuta , ba na son mu tafi " ta kai karshen hawaye na zubo mata
a hankali ya kai hannayan shi saman face din ta ya fara goge mata hawayenta ya na fadin " ba ke ki ka ce ki na son mu tafi honey moon ba ? cen za mu tafi , bayan mun huta za mu dawo , kar ki damu kin ji ? kuma ai ga wayar ki nan na dauko idan mun je za ki iya kiran su Nesrine da mama da Abdoul duk za ki iya kiran su , yanzu dai mu tafi kar jirgin mu ya tashi , kin ji My Cutie ? "
wani dan karamin murmushi ta saki kafin ta gyada mishi kai allamun Eh
bai ce mata komai ya juya ya riko trolley din su ya na ce mata su tafi
ba musu ta bi bayan shi su ka baro part din baki daya ,
su na fitowa ta ga wasu manyan motoci guda biyu jere bakin part din , ga Diya kuma tsaye bakin kofar ta tsakiya
su na fitowa ya saki trolley din hannun shi , ya riko hannun Inaya su ka nufi Motar ta tsakiya , da sauri Azim ya nufi trolley din nan ya janyo su
har zai saka su cikin motar da ke baya , Malik ya ce ya saka a cikin motar tsakiya dan da mota guda zai tafi , ba musu Azim ya dawo wajen motar tsakiya ya bude bayan ta ya saka trolley din
Malik kuwa da kan shi ya budewa Inaya gidan gaba ya ce ta shiga , ba musu ta shiga sannan ya rufe kofar
har ya nufi wajen driver Diya ya riko hannun shi ya na fadin " yanzu da gaske tafiya za ka yi ka bar familyn ka , ka bar ni ? " ya fada ya na marairaice fuska
a hankali Malik ya dawo gaban shi ya tsaya ya na fadin " dama na fada maka , ba zan zauna cikin kassar nan ba , ya kamata na tafi tun wani abu bai sake faruwa ba "
cikin nitsuwa Diya ya katse shi da cewa " kujerar Malik fa , ya ka ke so mu yi da ita ? wa zai ci gaba da kula da kassar Saudiya , please kar ka tafi kowane problem ya na da solution , amma guduwa ba ita ba ce solution din ka ba "
" no Diya , ba guduwa na yi ba , ka gan ta ko ? " ya fada ya na nuna mishi Inaya ta cikin glass din motar
sannan ya ce " idan wani abu ya same ta ta dalilin wannan kujerar ba zan iya yahewa kai na ba , su je na bar musu gadon mahaifina , duk wanda ya ke so ya hau na ba shi izini ko da kuwa kai ne , da ga wannan ranar ku manta da wani Malik mai sunan Nawfel a cikin kassar nan dan ba zan sake dawowa cikin ta ba "
da sauri Diya ya fada jikin shi ya rungume shi ya na fadin " don Allah kar ka tafi , at least ka bari har takwaran la ya shigo duniya ka gan shi kafin ka tafi please ko dan saboda ni kar ka tafi " ya fada kamar zai yi kuka
dan bubuga bayan shi Malik ya yi ya na fadin " I'm sorry Diya , but i can't stay here , rayuwarta ta fiye min wannan dukiyar da Mulkin , dole na tafi ko dan na ci gaba da ganin ta a raye ba tsakanin rai da mutuwa ba "
a hankali Diya ya dago da ga jikin shi ya kai hannu ya na goge hawayenshi , tun kafin ya ce wani abu Malik ya ce mishi " sai watarana " ya raba ta geffen shi ya nufi mazaunin driver , ya shiga sannan driver ya ba shi key din motar ya tada ta
da kan shi ya tukka motar ya bar wajen da mugun gudu
ya na barin wajen shi ma Diya ya juya ya nufi part din shi kamar zai yi kuka
sai da su ka nufi hanyar fita masarautar sannan Inaya ta ce mishi " baby , uncle na yi maka magana "
ba tare da ya juyo ba ya ce " uhm me ya ke cewa ? "
" tabbas ka tafi , amma za ka dawo , dan wannan kujerar a rubuce take cikin tarihin rayuwar ka , ka gudu amma ba ka tsira ba dan yaki yanzu ka fara yin shi , nan ba da jimawa za ka dawo "
ba tare da ya kalle ta ba ya ce " i'm sorry Dad , but ba abun da zai medo ni cikin wannan masarautar , zan sauya tarihin rayuwa ta , kuma za ka gani "
dai'dai lokacin da motar shi za ta bi ta kofar fita masarautar Inaya ta ce mishi " za ka dawo , ni na fada maka "
bai ce mata komai ba ya ci gaba da tukin shi ya nufi hanyar airport , ga shi kuma glass din motar bakake ne ba wanda ya san wa ke cikin motar
🤧🤧🤧🤧 shikenan yanzu Malik ya bar Daular Saudiya ? ya bar kujerar Malik har abada ? yanzu wa zai hau kujerar ? shikenan Aymane ya samu abun da ya ke so
duk masarautar babu wanda bai samu labarin Malik ya yi hijira da matar shi , lokacin da RIANNA ta ji labarin sai da ta samu , sai da ta yi kamar ran ta zai fita , ita kan ta MALIKAT INAS ta sha kuka , shikenan yanzu ta rasa yaronta guda da ya yi mata saura
bangaran Aymane kuwa Meli na kawo mishi labarin Malik ya yi hijira , Garin ciki wajen shi kamar zai tsuntsuwa ya tashi sama , shikenan burin shi na zama Malik ya cika , dama Malik ne ya hana burin shi cika yanzu kuma ba ya nan ba wanda zai iya shiga tsakanin shi da kujerar Malik
bangaran su Malik kuwa , kai tsaye Airport ya nufa
ya na isa ya shiga private jet din shi , sun yi good 30 minutes a na shirya tashin jirgin , kafin ma ya tashi Inaya barci ya dauke ta , a haka har jirgin su ya daga ba ta da labari su ka bar kassar Saudiya
SAI DAI NA CE ALLAH YA TSARE KU , ALLAH YA KARE KASSAR SAUDIYA DA GA SHAIRIN AYMANE 🤧🤧
❤⚘E X I L E D P R I N C E⚘❤
( LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny )
STORY & WRITTEN BY : MEERAH ⚘🕊
【BOOK ________3 👑✌】
______________________⚘⚘⚘⚘⚘⚘⚘___________________
{ P A G E ………18 🌹🕊}
▪UNITED STATES OF AMERICA ( U.S.A )
▪WASHINGTON DC
▪INAYA
a hankali ta fara motsi ta na karanto addu'ar tashi da ga barci , a hankali ta ware idanunta ta na kallon ceiling , a hankali ta mike zaune ta na bin wajen da kallo
wani kyawatencen bedroom ne mai mugun girma , gadon da ta ke sama ya na fuskantar wasu doors guda biyu allamun dressing room da toilet ne , a geffen dama kuma akwai wasu sofas guda uku , guda three seaters , sai biyu one seater su na fuskantar juna duk white color , da ga tsakiyar su akwai wata yar table ta glass an daura wasu decorations a sama
a hankali ta juya ta kalli saitin hagun ta , nan ta ga wall din wajen duk na glass ne ka na iya ganin garin , duk duhu da allamun dare ya yi ba ta sani ba
nan ta gan shi tsaye gaban wall din nan ya na sanye da short sai wata T-shirt , ya nade hanayan shi a kirji ya na kallon yanayin garin
wani cool murmushi ta saki kafin ta sauko da kafafunta kassa ta mike tsaye , a hankali ta fara takawa ta nufe shi
ya yi nisa cikin duniyar tunanin shi kawai ya ji ta rungumo shi ta baya
wata nanauyar ajiyar zuciya ya sauke kafin ya ce " sai yanzu ki ka tashi ? "
turo dan bakin nan nata ta yi ta na fadin " baby ciki na ke min ciwo "
a hankali ya sa hannu ya zagayo da ita gaban shi ya daura hannun shi saman wuyan ta ya ji jikinta ya yi zafi allamun fever ne da ita
janye hannunshi ya yi ya na fadin " da allamun mun baro lafiyar Daular Saudiya "
da ga haka ya juya ya fara takawa ya na rike da hannun Inaya su ka bar dakin
su na fita Tesnim ta saki wani marayen kuka ta fada jikin MALIKAT AL'UMU
bangaran su Malik kuwa kai tsaye building din su ya koma da ita , su ka wuce floor na hudu
sai da su ka shigo bedroom din su sannan ya saki hannunta , ya ce " ki jira ni ina zuwa "
ba musu ta karaso bakin gadon su ta zauna , jikinta duk ya yi sanyi ta ma rasa abun da za ta ce
ta dan jima a haka kafin ta ga Malik ya fito da ga cikin dressing room ya na sanye da jeans black color da t-shirt purple , ya na janye da wasu trolley guda biyu
tun kafin ya karaso cikin dakin ya ce mata " tashi mu tafi "
a hankali ta mike kamar za ta yi kuka ta ce mishi " baby ! "
cak ya tsaya ya juyo a hankali ya kalle ta , sakin trolley din ya yi ya dawo gaban ta ya tsaya ya na fadin " me ya faru kuma ? "
nan take ta saki kuka ta na fadin " ni ma ban sani ba , ji na ke zuciya ta kamar ta kama da wuta , ba na son mu tafi " ta kai karshen hawaye na zubo mata
a hankali ya kai hannayan shi saman face din ta ya fara goge mata hawayenta ya na fadin " ba ke ki ka ce ki na son mu tafi honey moon ba ? cen za mu tafi , bayan mun huta za mu dawo , kar ki damu kin ji ? kuma ai ga wayar ki nan na dauko idan mun je za ki iya kiran su Nesrine da mama da Abdoul duk za ki iya kiran su , yanzu dai mu tafi kar jirgin mu ya tashi , kin ji My Cutie ? "
wani dan karamin murmushi ta saki kafin ta gyada mishi kai allamun Eh
bai ce mata komai ya juya ya riko trolley din su ya na ce mata su tafi
ba musu ta bi bayan shi su ka baro part din baki daya ,
su na fitowa ta ga wasu manyan motoci guda biyu jere bakin part din , ga Diya kuma tsaye bakin kofar ta tsakiya
su na fitowa ya saki trolley din hannun shi , ya riko hannun Inaya su ka nufi Motar ta tsakiya , da sauri Azim ya nufi trolley din nan ya janyo su
har zai saka su cikin motar da ke baya , Malik ya ce ya saka a cikin motar tsakiya dan da mota guda zai tafi , ba musu Azim ya dawo wajen motar tsakiya ya bude bayan ta ya saka trolley din
Malik kuwa da kan shi ya budewa Inaya gidan gaba ya ce ta shiga , ba musu ta shiga sannan ya rufe kofar
har ya nufi wajen driver Diya ya riko hannun shi ya na fadin " yanzu da gaske tafiya za ka yi ka bar familyn ka , ka bar ni ? " ya fada ya na marairaice fuska
a hankali Malik ya dawo gaban shi ya tsaya ya na fadin " dama na fada maka , ba zan zauna cikin kassar nan ba , ya kamata na tafi tun wani abu bai sake faruwa ba "
cikin nitsuwa Diya ya katse shi da cewa " kujerar Malik fa , ya ka ke so mu yi da ita ? wa zai ci gaba da kula da kassar Saudiya , please kar ka tafi kowane problem ya na da solution , amma guduwa ba ita ba ce solution din ka ba "
" no Diya , ba guduwa na yi ba , ka gan ta ko ? " ya fada ya na nuna mishi Inaya ta cikin glass din motar
sannan ya ce " idan wani abu ya same ta ta dalilin wannan kujerar ba zan iya yahewa kai na ba , su je na bar musu gadon mahaifina , duk wanda ya ke so ya hau na ba shi izini ko da kuwa kai ne , da ga wannan ranar ku manta da wani Malik mai sunan Nawfel a cikin kassar nan dan ba zan sake dawowa cikin ta ba "
da sauri Diya ya fada jikin shi ya rungume shi ya na fadin " don Allah kar ka tafi , at least ka bari har takwaran la ya shigo duniya ka gan shi kafin ka tafi please ko dan saboda ni kar ka tafi " ya fada kamar zai yi kuka
dan bubuga bayan shi Malik ya yi ya na fadin " I'm sorry Diya , but i can't stay here , rayuwarta ta fiye min wannan dukiyar da Mulkin , dole na tafi ko dan na ci gaba da ganin ta a raye ba tsakanin rai da mutuwa ba "
a hankali Diya ya dago da ga jikin shi ya kai hannu ya na goge hawayenshi , tun kafin ya ce wani abu Malik ya ce mishi " sai watarana " ya raba ta geffen shi ya nufi mazaunin driver , ya shiga sannan driver ya ba shi key din motar ya tada ta
da kan shi ya tukka motar ya bar wajen da mugun gudu
ya na barin wajen shi ma Diya ya juya ya nufi part din shi kamar zai yi kuka
sai da su ka nufi hanyar fita masarautar sannan Inaya ta ce mishi " baby , uncle na yi maka magana "
ba tare da ya juyo ba ya ce " uhm me ya ke cewa ? "
" tabbas ka tafi , amma za ka dawo , dan wannan kujerar a rubuce take cikin tarihin rayuwar ka , ka gudu amma ba ka tsira ba dan yaki yanzu ka fara yin shi , nan ba da jimawa za ka dawo "
ba tare da ya kalle ta ba ya ce " i'm sorry Dad , but ba abun da zai medo ni cikin wannan masarautar , zan sauya tarihin rayuwa ta , kuma za ka gani "
dai'dai lokacin da motar shi za ta bi ta kofar fita masarautar Inaya ta ce mishi " za ka dawo , ni na fada maka "
bai ce mata komai ba ya ci gaba da tukin shi ya nufi hanyar airport , ga shi kuma glass din motar bakake ne ba wanda ya san wa ke cikin motar
🤧🤧🤧🤧 shikenan yanzu Malik ya bar Daular Saudiya ? ya bar kujerar Malik har abada ? yanzu wa zai hau kujerar ? shikenan Aymane ya samu abun da ya ke so
duk masarautar babu wanda bai samu labarin Malik ya yi hijira da matar shi , lokacin da RIANNA ta ji labarin sai da ta samu , sai da ta yi kamar ran ta zai fita , ita kan ta MALIKAT INAS ta sha kuka , shikenan yanzu ta rasa yaronta guda da ya yi mata saura
bangaran Aymane kuwa Meli na kawo mishi labarin Malik ya yi hijira , Garin ciki wajen shi kamar zai tsuntsuwa ya tashi sama , shikenan burin shi na zama Malik ya cika , dama Malik ne ya hana burin shi cika yanzu kuma ba ya nan ba wanda zai iya shiga tsakanin shi da kujerar Malik
bangaran su Malik kuwa , kai tsaye Airport ya nufa
ya na isa ya shiga private jet din shi , sun yi good 30 minutes a na shirya tashin jirgin , kafin ma ya tashi Inaya barci ya dauke ta , a haka har jirgin su ya daga ba ta da labari su ka bar kassar Saudiya
SAI DAI NA CE ALLAH YA TSARE KU , ALLAH YA KARE KASSAR SAUDIYA DA GA SHAIRIN AYMANE 🤧🤧
❤⚘E X I L E D P R I N C E⚘❤
( LOVE MEETS POWER ) 👑🔥
( A heart touching love story , Romance , injustice & destiny )
STORY & WRITTEN BY : MEERAH ⚘🕊
【BOOK ________3 👑✌】
______________________⚘⚘⚘⚘⚘⚘⚘___________________
{ P A G E ………18 🌹🕊}
▪UNITED STATES OF AMERICA ( U.S.A )
▪WASHINGTON DC
▪INAYA
a hankali ta fara motsi ta na karanto addu'ar tashi da ga barci , a hankali ta ware idanunta ta na kallon ceiling , a hankali ta mike zaune ta na bin wajen da kallo
wani kyawatencen bedroom ne mai mugun girma , gadon da ta ke sama ya na fuskantar wasu doors guda biyu allamun dressing room da toilet ne , a geffen dama kuma akwai wasu sofas guda uku , guda three seaters , sai biyu one seater su na fuskantar juna duk white color , da ga tsakiyar su akwai wata yar table ta glass an daura wasu decorations a sama
a hankali ta juya ta kalli saitin hagun ta , nan ta ga wall din wajen duk na glass ne ka na iya ganin garin , duk duhu da allamun dare ya yi ba ta sani ba
nan ta gan shi tsaye gaban wall din nan ya na sanye da short sai wata T-shirt , ya nade hanayan shi a kirji ya na kallon yanayin garin
wani cool murmushi ta saki kafin ta sauko da kafafunta kassa ta mike tsaye , a hankali ta fara takawa ta nufe shi
ya yi nisa cikin duniyar tunanin shi kawai ya ji ta rungumo shi ta baya
wata nanauyar ajiyar zuciya ya sauke kafin ya ce " sai yanzu ki ka tashi ? "
turo dan bakin nan nata ta yi ta na fadin " baby ciki na ke min ciwo "
a hankali ya sa hannu ya zagayo da ita gaban shi ya daura hannun shi saman wuyan ta ya ji jikinta ya yi zafi allamun fever ne da ita
janye hannunshi ya yi ya na fadin " da allamun mun baro lafiyar Daular Saudiya "