Sashe 15
Ba Ni Da Laifi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sai kuma yayi sauri yasa hannu ya rufe bakinsa yana kallona kamar yadda yara sukeyi inda aka yi manya-manyan ashar a gabansu, na saka dariya, ina kare bakina ina dariya more and more, ya bani dariya har na kasa dainawa, the more nike dariya the more nike k'ara kyau abuna, ya zuba min idanu ba ya koda blinking idanu, ashe ban sani ba video yake daukata, ina lura na juya baya da sauri nace,
"Mey haka?
Are you silly?
Idan banyi kyau ba...".
Idanunsa a kaina ya bud'e lips a hankali yace,
"Ai kinyi kyau na gani, thanks for making my day koda yanzu na tafi kin bani farin ciki".
Na bud'e baki kenan zanyi magana wata zawara er makotanmu tayi appearing, ai dama na sani idanun magulmata suna a kai kuma basu isa su hanani in tsaya da wanda nike so ba, kallonta nayi tace,
"Aaahhh baby kece da Mahmud?".
Na saki murmushi nace,
"A'a...
A'a...
Ba shi bane, wannan mai kudin ne, d'an handsome, kin ganshi dai ga hali ga kyau ga kudi ga ilimi ga iya wanka, daidai ni kenan, tou waye ba ya san d'ad'i, ai kowa yana san inda zai huta...".
Ina sane na yab'a mata magana, wai ita uwar gulma, tou ai ga ribar gulma nan ta samu....
Da sauri tace,
"Ehhh...
Ehhh...
Hakane...
Hakane...".
Ta wuce, akwai wata er uwarsu Mahmud dake aure a unguwarnan, nan kusa damu ne....
Aaryan ya kalleni nace,
"Kayi kyau...".
Yace, "Mey yasa kikayi mata haka?".
Nace, "Ina sane nayi mata haka, gulma ce ta kawota kuma ta samu ribar gulma, ai tasan kaine amma don gulma tazo tana fad'in sunan wani, ai nice maganinta".
Aaryan ya ware idanu yace,
"Da alama baby bata daukar raini...".
Na kalli gefe ina dariya, ya bud'e backseat ya zaro leather ya mik'o min, na kalleshi yace,
"Dinkin kine ki kaishi gida ki dawo...".
Na kalleshi yayi nodding head, na amsa tareda mashi waving hannu ina smile sannan na juya na shige gidanmu, na fad'a dakina, koda kalar style din ban gani ba, na bud'e akwati na tura leather din kasan akwatina, na rufe na fito tunda na fito yake kallona har na karasa gefenshi, ya kalli kaina da yayi zororo a baya, nace,
"Ba kofi bane, gashi ne, ina shan wahala before inyi mashi gammo...".
Yace, "Ai na gani a hotunanki dake cikin wayata".
Nayi murmushi, yace,
"Cheese...".
Ya d'aga wayarshi ya kashe mamu selfie, na lura yana san daukarmu selfie, yace,
"Ina son hotunanki suyi yawa a wayata kamar na Aalima, am still missing her, I love her and I love you either...".
Saida gabana ya yanke ya fad'i na kalleshi da sauri, duk lokacin da ya ambaci sunanta ko kuma naga hotonta sai gabana ya yanke ya fad'i, yace,
"Kin ganta?".
Na girgiza kai, yace,
"Har yanzu raina yana bani tana raye...".
Nayi nodding kai kawai, yace,
"Aallah ya bayyanata...".
Nace, "Aameen...".
Yace, "Kin san mey?".
Nace, "A'a...".
Saida yayi jim sannan yace,
"I love you...".
Na kalli gefe ina murmushi, yace,
"I like the way you smile...".
Nayi murmushi, yace,
"Baby zoben yayi kyau a hannunki kamar saboda ke aka yi shi...".
Nayi murmushi nace,
"Na gode...".
Ya jima sannan ya tafi na koma gida na tadda Ummy zaune akan tabarma bance da ita komai ba na shige daki....
Rayuwa sabuwa, adadin yadda nike tare da Aaryan shine adadin yadda nike jin sonshi yana k'ara shiga zuciyata...
Again washe gari ina zaune ya kirani in shirya yana akan hanya zaizo ya ganni, a gurguje na jawo ruwa na cika bucket na wuce dashi bayi nayi wanka na fito, saukina bana b'ata lokaci wurin kwalliya, as usual vaseline na shafa na goge fuskata nayi applying powder before nayi applying kwalli, lifaya na dauka na nade jikina da ita kuma tayi suiting dina tayi min kyau sosai, ita kuma Yaa Mustapha ne ya siya min ita, wayata ce tayi haske saida na zurata a bag sannan nayi applying humra na zura takalma mara tsini before na fita na fice waje, Aaryan ne yana jingine da mota yana murmushi, sannu a hankali nayi taking steps zuwa inda yake na tsaya gefenshi, yace,
"Kinyi kyau...".
Nace, "Kasan mey?".
Yace, "Kina sona...".
Na ware idanu nace,
"Amma ya aka yi ka gane abun dake zuciyata?".
Aaryan yayi smile before yace,
"Zuciyarki tawa ce, zuciyata taki ce, shiyasa...".
Sai kuma yayi dariya, na kalleshi wata expensive shadda ce a jikinsa yana zuba kamshi as usual, yace,
"Kin san mey?".
A tare muka ce,
"I love you....".
Sai kuma mukayi dariya, yace,
"Ya su Ummy?".
Nace, "Suna nan lafiya lau...
Ya mom?".
Yace, "Tana nan lafiya lau...".
Yace, "Kin ganni na dawo ko?".
Nace, "Ai ka kyauta tunda kazo na ganka naji muryarka mai d'ad'i...".
Kekenapep ce ta parker Nadiya ce ta fito tana dauke da d'anta Najib, na kalleta nace,
"Ita ce Nadiya...
K'anwata...".
Aaryan ya ware idanu, ta saka niqab ne shiyasa ba'a hango fuskarta, na karasa wurinta na amshi Najib muka shiga ciki, ta zube akan tabarma kusa da Ummy tareda gaidata na mik'a mata Najib nace,
"Amsa kinga na baro mutum a waje...".
Nadiya ta amshi Najib, Affan ne ya mak'ale min yana neman fasa kuka dole na daukeshi na fita, yana kallon Aaryan amma yaqi yarda ya daukeshi, Aaryan yace,
"Yau sai na daukeshi...".
Nace, "Tab aiko kana da babban aiki indai Affan kake nufi, wannan ba ya yarda da bakuwar fuska, kaci sa'a idan ya ganka ba ya fasa kuka...".
Aaryan yayi murmushi sannan yace,
"Maida shi ki dauko daya yaron...".
Na kalleshi sannan na juya na koma ciki na tadda Nadiya da Ummy suna magana amma suna ganina sukayi shiru, wannan ya tabbatar min da maganar Mahmud sukeyi, na ajiye Affan na dauki Najib na juya na fice, da smile Aaryan ya mik'o hannu babu gardama Najib yaje, yace,
"Then koma ki dauko Affan...".
Saida na kalleshi sannan na juya na koma ciki na dauko Affan na dawo, yace,
"Bari kiga...".
Sai kuma ya soma yima Najib wasa shi kuma yaron yana wangale baki suna dariya, idanun Affan suna a kai, mik'o hannu yayi abun mamaki sai naga Affan ya mik'a hannu ya yarda Aaryan ya daukeshi, na ware idanu nayi mamaki sosai don Mahmud duk dadewar da mukayi Affan bai yarda ya daukeshi, in fact idan ya ganshi kuka yake, wannan abun da mamaki yake, Aaryan yace,
"Kin gani, dama na fad'a maki...".
Da mamaki na amshi Najib na juya na maidashi gida, Nadiya tace,
"Ina Affan?".
Nace, "Yana hannunshi...".
Da mamaki tace,
"Kuma ya yarda...".
Nace, "Ehhh nima nayi mamaki...".
Na mik'a mata Najib na juya naci karo da Yaa Ahmad na kalleshi saidai bance komai ba, nayi crossing dinshi na fice, Aaryan yace,
"Baby ya kikaga, kinga ya yarda dani...".
Nace, "Ai ya kyauta...".
Yace, "Tafiya zanyi kuma ya kamata in gaisa da Nadiya".
Nace, "Indai wannan ne baka da damuwa...".
Na juya na koma ina dosar tsakar gida naji Nadiya tana cewa *_Mahmud_* saidai tana ganina tayi shiru, nace,
"Nadiya zo ki ji...".
Nadiya tace, "Ni kuma?".
Nace, "Kedai zo ki ji amma fara maida hijab dinki".
Nadiya ta saka hijab na rik'o hannunta muka shiga soron gidanmu, nace,
"Gaisawa zakuyi...".
Na jata waje muka karasa inda yake, nace,
"Aaryan ga Nadiya na kawo maka...".
Yace, "Kin kyauta heartbeat...
K'anwarmu ya kike, ya baby?".
Tace, "Lafiya lau...".
Yace, "Ya mai gidan?".
Tace, "Lafiya lau yake...".
Yace, "Sunana Aaryan ina matuk'ar son sister dinki sosai da sosai, irin more and more din nan, I thought ku twins ne amma sai tace k'anwarta ce...
Kuna kama sosai kamar tagwaye...".
Nadiya tayi nodding head kawai ya bata kudi amma bata amsa ba, ta juya ta shige gida, tana shiga gida Abba ya shigo santar akan bike dinsa, idanunsa suna a kaina, saida gabana ya yanke ya fad'i, nayi tsuru-tsuru, yayi crossing dinmu ya shige gida, nace,
"Aaryan...
Abba ya dawo...
Na tafi...".
Na amshi Affan na juya na shige gidanmu, saidai Abba baice dani komai ba, ina zaune daki Ummy ta d'aga labule tareda mik'o min en dubu-dubu, na mik'e na amsa sannan na dubeta da mamaki nace,
"Na miye?".
Tace, "A aljihun Affan na gansu".
Nace, "Na shi ne, ina jin Aaryan ne ya saka mashi, tabbas shine ya saka mashi kudin...".
Ummy tayi min shiru ta wuce ta barni tsaye, na durkushe kasa tareda dafe kaina, nace,
"Ummy NI *BA NI DA LAIFI* sam".
I feel in fashe da kuka....
Ranar Monday mun fito daga lecture, ni da Jalila muna zaune a bus stop, Jalila ta dubeni tace,
"Baby ina san ki rabu da Aaryan...".
*ba ni da laifi*
*Mariam, Mahmud and Aaryan love saga*
*By sl rimi family's*
*one love*
*BA NI DA LAIFI*
*By sl rimi family's*
*Update Of June, 2019*
In dedicated to our lovely sis late mariam sl rimi, we are still missing you, may your gentle soul rest in peace, Aallah ya jiqanki, Aallah ya gafarta maki, Aameen
*Eid mubarak our greatest kamal gombe, wish you all the best....*
*Hope kunyi sallah lafiya dearies, wish you all the best....*
Page. 14
Da mamaki na dubeta tace,
"Ehhh ki rabu dashi ko kuma nan gaba kizo kina nadama, nace ki rabu dashi ne saboda ina sanki bana san ki shiga damuwa...".
Ta sakani a duhu sosai, nayi jim sannan nace,
"Yana da damuwa ne wadda sai yanzu kika santa?".
Jalila ta girgiza kai sannan tace,
"A'a...
Aaryan baida damuwa, yana da hali mai kyau, amma idan kika cigaba da kulashi kina sakashi a damuwa ne, kawai ki rabu dashi, kiyi yadda nace, kin san bazan sakaki a damuwa ba...".
Wani kallo nayi mata nace,
"Banda na sanki nasan halinki da sai ince bakin ciki kikeyi min amma nasan wannan ba halinki bane, ba zakiyi haka ba, sam".
Jalila tace, "Baby bana so nan gaba kizo kina nadama shiyasa nace maki ki rabu da Aaryan...".
Nace, "Kinyi magana da Suhail kenan".
Jalila tace, "Ni banyi magana dashi ba, kuma ba saboda shi bane...".
Nayi shiru kawai na kyaleta tace,
"Baby...".
Nace, "Don Aallah kiyi shiru ki kyaleni I have heard enough...".
"Mey haka?
Are you silly?
Idan banyi kyau ba...".
Idanunsa a kaina ya bud'e lips a hankali yace,
"Ai kinyi kyau na gani, thanks for making my day koda yanzu na tafi kin bani farin ciki".
Na bud'e baki kenan zanyi magana wata zawara er makotanmu tayi appearing, ai dama na sani idanun magulmata suna a kai kuma basu isa su hanani in tsaya da wanda nike so ba, kallonta nayi tace,
"Aaahhh baby kece da Mahmud?".
Na saki murmushi nace,
"A'a...
A'a...
Ba shi bane, wannan mai kudin ne, d'an handsome, kin ganshi dai ga hali ga kyau ga kudi ga ilimi ga iya wanka, daidai ni kenan, tou waye ba ya san d'ad'i, ai kowa yana san inda zai huta...".
Ina sane na yab'a mata magana, wai ita uwar gulma, tou ai ga ribar gulma nan ta samu....
Da sauri tace,
"Ehhh...
Ehhh...
Hakane...
Hakane...".
Ta wuce, akwai wata er uwarsu Mahmud dake aure a unguwarnan, nan kusa damu ne....
Aaryan ya kalleni nace,
"Kayi kyau...".
Yace, "Mey yasa kikayi mata haka?".
Nace, "Ina sane nayi mata haka, gulma ce ta kawota kuma ta samu ribar gulma, ai tasan kaine amma don gulma tazo tana fad'in sunan wani, ai nice maganinta".
Aaryan ya ware idanu yace,
"Da alama baby bata daukar raini...".
Na kalli gefe ina dariya, ya bud'e backseat ya zaro leather ya mik'o min, na kalleshi yace,
"Dinkin kine ki kaishi gida ki dawo...".
Na kalleshi yayi nodding head, na amsa tareda mashi waving hannu ina smile sannan na juya na shige gidanmu, na fad'a dakina, koda kalar style din ban gani ba, na bud'e akwati na tura leather din kasan akwatina, na rufe na fito tunda na fito yake kallona har na karasa gefenshi, ya kalli kaina da yayi zororo a baya, nace,
"Ba kofi bane, gashi ne, ina shan wahala before inyi mashi gammo...".
Yace, "Ai na gani a hotunanki dake cikin wayata".
Nayi murmushi, yace,
"Cheese...".
Ya d'aga wayarshi ya kashe mamu selfie, na lura yana san daukarmu selfie, yace,
"Ina son hotunanki suyi yawa a wayata kamar na Aalima, am still missing her, I love her and I love you either...".
Saida gabana ya yanke ya fad'i na kalleshi da sauri, duk lokacin da ya ambaci sunanta ko kuma naga hotonta sai gabana ya yanke ya fad'i, yace,
"Kin ganta?".
Na girgiza kai, yace,
"Har yanzu raina yana bani tana raye...".
Nayi nodding kai kawai, yace,
"Aallah ya bayyanata...".
Nace, "Aameen...".
Yace, "Kin san mey?".
Nace, "A'a...".
Saida yayi jim sannan yace,
"I love you...".
Na kalli gefe ina murmushi, yace,
"I like the way you smile...".
Nayi murmushi, yace,
"Baby zoben yayi kyau a hannunki kamar saboda ke aka yi shi...".
Nayi murmushi nace,
"Na gode...".
Ya jima sannan ya tafi na koma gida na tadda Ummy zaune akan tabarma bance da ita komai ba na shige daki....
Rayuwa sabuwa, adadin yadda nike tare da Aaryan shine adadin yadda nike jin sonshi yana k'ara shiga zuciyata...
Again washe gari ina zaune ya kirani in shirya yana akan hanya zaizo ya ganni, a gurguje na jawo ruwa na cika bucket na wuce dashi bayi nayi wanka na fito, saukina bana b'ata lokaci wurin kwalliya, as usual vaseline na shafa na goge fuskata nayi applying powder before nayi applying kwalli, lifaya na dauka na nade jikina da ita kuma tayi suiting dina tayi min kyau sosai, ita kuma Yaa Mustapha ne ya siya min ita, wayata ce tayi haske saida na zurata a bag sannan nayi applying humra na zura takalma mara tsini before na fita na fice waje, Aaryan ne yana jingine da mota yana murmushi, sannu a hankali nayi taking steps zuwa inda yake na tsaya gefenshi, yace,
"Kinyi kyau...".
Nace, "Kasan mey?".
Yace, "Kina sona...".
Na ware idanu nace,
"Amma ya aka yi ka gane abun dake zuciyata?".
Aaryan yayi smile before yace,
"Zuciyarki tawa ce, zuciyata taki ce, shiyasa...".
Sai kuma yayi dariya, na kalleshi wata expensive shadda ce a jikinsa yana zuba kamshi as usual, yace,
"Kin san mey?".
A tare muka ce,
"I love you....".
Sai kuma mukayi dariya, yace,
"Ya su Ummy?".
Nace, "Suna nan lafiya lau...
Ya mom?".
Yace, "Tana nan lafiya lau...".
Yace, "Kin ganni na dawo ko?".
Nace, "Ai ka kyauta tunda kazo na ganka naji muryarka mai d'ad'i...".
Kekenapep ce ta parker Nadiya ce ta fito tana dauke da d'anta Najib, na kalleta nace,
"Ita ce Nadiya...
K'anwata...".
Aaryan ya ware idanu, ta saka niqab ne shiyasa ba'a hango fuskarta, na karasa wurinta na amshi Najib muka shiga ciki, ta zube akan tabarma kusa da Ummy tareda gaidata na mik'a mata Najib nace,
"Amsa kinga na baro mutum a waje...".
Nadiya ta amshi Najib, Affan ne ya mak'ale min yana neman fasa kuka dole na daukeshi na fita, yana kallon Aaryan amma yaqi yarda ya daukeshi, Aaryan yace,
"Yau sai na daukeshi...".
Nace, "Tab aiko kana da babban aiki indai Affan kake nufi, wannan ba ya yarda da bakuwar fuska, kaci sa'a idan ya ganka ba ya fasa kuka...".
Aaryan yayi murmushi sannan yace,
"Maida shi ki dauko daya yaron...".
Na kalleshi sannan na juya na koma ciki na tadda Nadiya da Ummy suna magana amma suna ganina sukayi shiru, wannan ya tabbatar min da maganar Mahmud sukeyi, na ajiye Affan na dauki Najib na juya na fice, da smile Aaryan ya mik'o hannu babu gardama Najib yaje, yace,
"Then koma ki dauko Affan...".
Saida na kalleshi sannan na juya na koma ciki na dauko Affan na dawo, yace,
"Bari kiga...".
Sai kuma ya soma yima Najib wasa shi kuma yaron yana wangale baki suna dariya, idanun Affan suna a kai, mik'o hannu yayi abun mamaki sai naga Affan ya mik'a hannu ya yarda Aaryan ya daukeshi, na ware idanu nayi mamaki sosai don Mahmud duk dadewar da mukayi Affan bai yarda ya daukeshi, in fact idan ya ganshi kuka yake, wannan abun da mamaki yake, Aaryan yace,
"Kin gani, dama na fad'a maki...".
Da mamaki na amshi Najib na juya na maidashi gida, Nadiya tace,
"Ina Affan?".
Nace, "Yana hannunshi...".
Da mamaki tace,
"Kuma ya yarda...".
Nace, "Ehhh nima nayi mamaki...".
Na mik'a mata Najib na juya naci karo da Yaa Ahmad na kalleshi saidai bance komai ba, nayi crossing dinshi na fice, Aaryan yace,
"Baby ya kikaga, kinga ya yarda dani...".
Nace, "Ai ya kyauta...".
Yace, "Tafiya zanyi kuma ya kamata in gaisa da Nadiya".
Nace, "Indai wannan ne baka da damuwa...".
Na juya na koma ina dosar tsakar gida naji Nadiya tana cewa *_Mahmud_* saidai tana ganina tayi shiru, nace,
"Nadiya zo ki ji...".
Nadiya tace, "Ni kuma?".
Nace, "Kedai zo ki ji amma fara maida hijab dinki".
Nadiya ta saka hijab na rik'o hannunta muka shiga soron gidanmu, nace,
"Gaisawa zakuyi...".
Na jata waje muka karasa inda yake, nace,
"Aaryan ga Nadiya na kawo maka...".
Yace, "Kin kyauta heartbeat...
K'anwarmu ya kike, ya baby?".
Tace, "Lafiya lau...".
Yace, "Ya mai gidan?".
Tace, "Lafiya lau yake...".
Yace, "Sunana Aaryan ina matuk'ar son sister dinki sosai da sosai, irin more and more din nan, I thought ku twins ne amma sai tace k'anwarta ce...
Kuna kama sosai kamar tagwaye...".
Nadiya tayi nodding head kawai ya bata kudi amma bata amsa ba, ta juya ta shige gida, tana shiga gida Abba ya shigo santar akan bike dinsa, idanunsa suna a kaina, saida gabana ya yanke ya fad'i, nayi tsuru-tsuru, yayi crossing dinmu ya shige gida, nace,
"Aaryan...
Abba ya dawo...
Na tafi...".
Na amshi Affan na juya na shige gidanmu, saidai Abba baice dani komai ba, ina zaune daki Ummy ta d'aga labule tareda mik'o min en dubu-dubu, na mik'e na amsa sannan na dubeta da mamaki nace,
"Na miye?".
Tace, "A aljihun Affan na gansu".
Nace, "Na shi ne, ina jin Aaryan ne ya saka mashi, tabbas shine ya saka mashi kudin...".
Ummy tayi min shiru ta wuce ta barni tsaye, na durkushe kasa tareda dafe kaina, nace,
"Ummy NI *BA NI DA LAIFI* sam".
I feel in fashe da kuka....
Ranar Monday mun fito daga lecture, ni da Jalila muna zaune a bus stop, Jalila ta dubeni tace,
"Baby ina san ki rabu da Aaryan...".
*ba ni da laifi*
*Mariam, Mahmud and Aaryan love saga*
*By sl rimi family's*
*one love*
*BA NI DA LAIFI*
*By sl rimi family's*
*Update Of June, 2019*
In dedicated to our lovely sis late mariam sl rimi, we are still missing you, may your gentle soul rest in peace, Aallah ya jiqanki, Aallah ya gafarta maki, Aameen
*Eid mubarak our greatest kamal gombe, wish you all the best....*
*Hope kunyi sallah lafiya dearies, wish you all the best....*
Page. 14
Da mamaki na dubeta tace,
"Ehhh ki rabu dashi ko kuma nan gaba kizo kina nadama, nace ki rabu dashi ne saboda ina sanki bana san ki shiga damuwa...".
Ta sakani a duhu sosai, nayi jim sannan nace,
"Yana da damuwa ne wadda sai yanzu kika santa?".
Jalila ta girgiza kai sannan tace,
"A'a...
Aaryan baida damuwa, yana da hali mai kyau, amma idan kika cigaba da kulashi kina sakashi a damuwa ne, kawai ki rabu dashi, kiyi yadda nace, kin san bazan sakaki a damuwa ba...".
Wani kallo nayi mata nace,
"Banda na sanki nasan halinki da sai ince bakin ciki kikeyi min amma nasan wannan ba halinki bane, ba zakiyi haka ba, sam".
Jalila tace, "Baby bana so nan gaba kizo kina nadama shiyasa nace maki ki rabu da Aaryan...".
Nace, "Kinyi magana da Suhail kenan".
Jalila tace, "Ni banyi magana dashi ba, kuma ba saboda shi bane...".
Nayi shiru kawai na kyaleta tace,
"Baby...".
Nace, "Don Aallah kiyi shiru ki kyaleni I have heard enough...".