Sashe 9
Aindo Tantagariyar Yar Aiki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Waya ce yake da Abass abokin sa kuma abokin aikin sa, murmushi yayi yace"Abass na fadama ma kuma na kara fada wly ni a nan kasar hausa dai banga macan da ta isa na aureta ba,saboda wanan K'asar ta hausa duk Yan matan ta kauyawa ne basu waye ba ,kana ganin zan iya auren macan da bata waye ba,nida ake yawan gayata cik'in taro ta ya zan auri Mai karancin ilimi muje wajen taro a nemi tayi magana tazo tana ma mutane karancin turancin ta tasani kumya,ina sam bazaiyu ba wly."
Alhassan ya fada tare da tabe baki,ya ciji kuma lip's dinsa lokaci guda.
Dagacan b'angaren Abass yace"kai abokina kar fa ka cika baki wly su daddy su aura maka Yar kauye ba ruwana,ni bana son cika baki."
Jin wanan maganar tasa gaban Alhassan ya buga a take ya bada dum,kashe wayar yayi,dan wani irin bala'in haushin Abass yaji,lalai Abass ba masoyinsa bane,dan duk wani masoyinka ai bazai masa haka ba.kayan dama tuni suna cik'in mota,dan haka ya fito tare da sojawa masu tsaron lfyr sa,yana fitowa suka Sara masa tare da bud'e masa motar da zai shiga , cik'e da takama ya shiga, suka rufe suma suka shiga tasu ,akaja akaje filin jirgi dashi,ya shiga jirgi dashi da mutum biyu masu tsaron lfyr sa sauran kuma a mota zasu huce.......
Hajiya sam ta manta da A'INDO nada aure sai bayan sun tafi ta tuna,nan tasa a nemo mata su,tasa duk wani abu na falon a fida su a kasa wasu sabi,wa'incan kuma aka bada,nace "um kudi masu gidan rana."
Aci gaba da gashi🍇
Maimou love😘
[10/10 à 17:28] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/
✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
*A'INDO*
_(Tantagariyar Yar Aiki_)
✨✨✨✨✨✨✨
✨✨✨✨✨✨
✨✨✨✨✨
✨✨✨✨
✨✨✨
✨✨
✨
*NA*
*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋
*🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻*
_(We are the best Writers Among All writers_)📚
*DAGA AKALAMIN MARUBUCIYAR*
👇
*YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*,
*LABARIN MAIMOUNATOU*,
*KAICONA*,
*HASSADA GA MAI RABO*,
*YAN MATAN ZAMANI*,
*INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*,
*MAKIRCI*,
*LATIFA*,
*CANJIN RUHI*,
*WACECE NI KAMRINA*,
*SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*,
*LATIFA SABON SALO*,
*A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)*
_DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_
*Page 17-18*
_NO EDITING_
""""""""""""kai dan Allah meye na salati,sai kace kaga Aljannu,cewar Husseina cikin tsiwa tare da murguda baki,Hajiya kam falo ta huce dan bazata tsaya shirmen su ba,Dan Aunty har gidan ta aka kaita.
salati Rabi'u daudu yayi yace "ba tantama kece husseina da A'indo ta fada min,dama tace "ke masifafa ce,kuma naga zahiri,ke A'indo zo muje kiban labari akoi zance fa "ya fada tare da juyawa yana kada kugu.jan hanun A'indo yayi ita kuma Husseina ta murguda baki,tace"wly sai na biyo ku nima.
Kan ki akeji ta mahaukaci da ya fada rijiya yace"kanku akeji ,ni wanka na nake."
Tunda suka fara tafiya Husseina keta kauyanci tana hangame baki,duk kuma sai tabi ta tsorata,da gudu taje ta kama hanun A'indo ta k'ank'ame."
"Hahhh kauyawa anzo birni."
Husseina tasan Sarai da ita yake dan haka ta murguda masa baki .
Kitchen suka zauna Rabi'u daudu yace "ke bani labari ashe dagaske wanan mugun Kika aura,tab aradun Allah an hada sa da hauka,ke kuma an hada ki da mutuwar ki .
"
Tashi yayi ya kunna gaz tsab a Idanun Husseina sai gani tayi an kunna wani abu wuta ta tashi ai da gudu ta fita tana ihu,fadi take jama'a ku kawo agaji gobara gobara ,a rikice mutane suka fara fitowa da gudu suka nufi inda take fadi, itama Hajiya daga falo taji,a tsorace ta fito,A'indo da Rabi'u suma tsoro sukaji Kar aje gobara ce akayi cikin gidan ai jin haka shima ya kashe gaz din a rikice suka fito da gudu shida A'indo, Rabi'u daudu yana gudu yana d'aura zani da ya d'aura a a kirji,kai kace mace,A'indo da take bayan sa saida ta huce sa kan gudu ita kanta Husseina da taga sun fito a guje sai tayi tunanin ko wutar ce ta fara fitowa,itama tace k'afa me naci ban baki ba ta bi bayan su a guje,itama tazo ta huce Rabi'u daudu.
Mutanen gidan da suka zo a guje sukayo kitchen din,ganin babu wata wuta kowa ya sauke ajiyar Zuciya,Hajiya ta karaso tana tambayar lfy,akace mata ai A'INDO ce ta kwaso da gudu tana fadin wuta wuta,su duk a tunanin su A'indo ce,dan suna matukar kama da Husseina..
A'indo ko can k'arshen gida suka tsaya suna sauke ajiyar Zuciya, Rabi'u ya kalli Husseina yace " ke wai a Ina Kika ga wutar kika sa mu wanan gudun sai kace masu gasar tsere🤨"
"Kaji min baho ba kai ka kunna wutar ba a can wajen madafa,ai naga kana kunnawa
yau ai Kai ka tada gobarar ."
" Nashiga uku ni Rabi 🤔,anma Allah shi kwashe miki Albarka ,kekam kinfi k'arfin A'indo,yau ni wanan bala'i har ina daga kunna gaz zan d'aura tukunya kawai sai kice gobara,anma Allh ya isa da kika sa ni wanan gudu haka,ah wly Hajiya na fama aradun Allah ,nikam nayi nan sai kuyita tsayuwa ai."
A'indo ma kalon Husseina tayi tace"tab ashe Husseina kema bahuwa ce bakida hankali,inaga sai an Nemo mai gyaran mutane ya duba ki."
Itama da gudu tabi bayan Rabi'u daudu,nan suka karasa wajen da mutane ke tsaitsaye harda hajiya,.
"Hajiya ta kalli A'indo tace"wai A'indo yaushe zaki nutsu?
"Gobe dasasafe"😒
A'indo ta bada amsa.
Hajiya tace"yanzu dan Allah ki rikita mutane a Ina kikaga wuta."
Rabi'u ne ya katse Hajiya yace"ai fa ke Hajiya kin debo ruwan dafa kanki ya aka kare da A'indo din ma bare ga Karin wata Yar uwarta,wly wacan ce tayi wanan bataliyar ba A'indo ba ya nuna Husseina."
Hajiya takai duban ta ga Husseina tace"Husseina Ashe kema baki ida cika ba."
"Tab kaji Hajiya cika sai kace fulawa "🙄 Husseina tace lokacin da ta karaso.
Aifa Hajiya kin d aukan ma kanki zakisha fama,ina aka kare da A'INDO ma bare kuma ga k'ari."
Cewar Rabi'u.
"Kai fa Rabi'u ka raina ni komai sai kace ni yau ni mahaukaciya ce,nasan dai banida hankali,shima kuma da Hajiya ta kira mai gyaran mutane da ya duba ni,Dan ni kaina Ina tantamar hankali na🙄 "
"asha yau ba ga irinta ba" cewar Rabi'u .
Watsewa akayi ana dariyar su,yayyin da ake mamakin su A'INDO sunyi matukar kama,lalai sukam sunga takan su.
"Hajiya ma cewa tayi Allah ya shirye ku ta juya ta tafi."
Bayan kwana biyu Hajiya zaune , A'indo da Husseina zaune kusa da ita,A'indo sai magiya take cewa " Hajiya dan barmu muyi miki guga,aradun Allah ba'a guga mai kyau,kuma ma ai Kinga yanzu na waye na iya ko😁na iya guga,tas ma kuwa Hajiya,"
A'indo ta bata amsa,
"To naji kiyi anma karki sake kiyi irin na ranar ,karki shafa mai,A'indo tace "to Hajiya ,kamar abin arziki ta kawo duk wani abun bukata na guga, ganin haka Hajiya tasa ma ranta kawai ta iya,ta tashi tabar falon ta haye sama saboda tana son yin wani lisafi.
Husseina ta kalli A'indo tace"ya zamuyi abun."
A'indo tace "tab bakauya zuba ido kiga yanda zan wanke falon nan tas,kinaga in aka wanke zaifi kyau sabanin gugar da ake yi, yau wanan ai bata lokaci ne,idan aka wanke falon ai zaifi,bari kiga aiki ba na raago bane,Nan tace "Husseina kiyika yin rarafe ke saiki dinga debo min ruwa ni kuma sai na dinga wankewa,tsuke kugun ta tayi da d'ankwali ta fara diban ruwa tana watsawa a ko Ina na falon,taje kitchen ta d'auko tsintsiya,wajen tafiyar ma sau uku tana faduwa har kuka saida ta danyi,da taga dai tafiyar idan tayi tana faduwa sai ta koma rarafe
Ruwa tasa tana wanke falon,bayan nan ta jika kujerun d'akin suma da ruwa ta fara dirza wai wanke su za'ayi,gaba-daya ta jika kujerun da ruwa ,ta dawo kan TV ta bango ce,aiko sai ta koma sai ta debo ruwa ta watsa ma TV tana dadage dan ta mata tsawo,da taga dadagen bazaiyu ba tace"Husseina zo rike min kujerar nan na wanke wanan akwati mai mutum din nan.wai TV ne akwati Mai mutum🤣
da rarafe Husseina ta karaso ta jawo wani banci ta rike mata,ta hau saida ta wanke tv tas ta cika ta da ruwa tukon ta bari, ta sauko gaba-daya ta jika d'akin da ruwa,tana gamawa ta rike kugu tace wai aradun Allah nayi aiki.😁"
"Sosai ma ai munyi aiki cewar Husseina."
"Ke dan Allah ni nayi wahala ke kice kinyi aiki🤨"
Cewar A'indo,sanan taci gaba da cewa nasan Hajiya zata bani ko naira ashrin ce na Kara sayan dusa,ke Albishirin ki "
"goro" cewar Husseina."
" Yarinya dan tare nake,kiwo zan fara ,Kinga na sayi igiyar kaba ta dari biyar,na sayi dusa a kasuwa ta ashrin,yanzu idan na kara samu zan karo dusa ina tarawa,sai na cika buhu ,tukan sai na fara tara kudin rago."
"Wata shirmama Dariya Husseina ta kece da ita tace"bahuwa,ke kina wanan gidan kike dan tare na rago,to ni na saniya zan fara,nima in hajiya ta bani na sayi igiyar na fara tarawa."
"An an an uwar gasa" A'indo tace
"La'illaha ilalahu yau me zan gani ni Rabi'a naga takaina ,me zan gani😳 Rabi'u daudu ya fada lokacin da ya shigo falon
Aci gaba da gashi🍇
Maimou love😘
[10/10 à 17:28] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/
✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
*A'INDO*
_(Tantagariyar Yar Aiki_)
✨✨✨✨✨✨✨
✨✨✨✨✨✨
✨✨✨✨✨
✨✨✨✨
✨✨✨
✨✨
✨
*NA*
*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋
*🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻*
_(We are the best Writers Among All writers_)📚
*DAGA AKALAMIN MARUBUCIYAR*
👇
*YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*,
*LABARIN MAIMOUNATOU*,
*KAICONA*,
*HASSADA GA MAI RABO*,
*YAN MATAN ZAMANI*,
*INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*,
*MAKIRCI*,
*LATIFA*,
*CANJIN RUHI*,
*WACECE NI KAMRINA*,
*SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*,
*LATIFA SABON SALO*,
*A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)*
_DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_
*Page 21-22*
K'arfe biyu na rana jirgin su A'hassan ya sauka a garin Zinder,motoci ne guda shida ke jere suna jiran fitowar sa,yana fitowa da sauri sojawa suka tafo suka jera tare da sara masa,yayin da yan jarida suka fara cika gurin domin yi masa tambayoyi ,daga musu hannu yayi,Alamun ba zaiyi magana ba,nan body guards dinsa suka fara tatare sa,yana zuwa a mota ta tsaka suka bud'e masa ya shiga.
Alhassan ya fada tare da tabe baki,ya ciji kuma lip's dinsa lokaci guda.
Dagacan b'angaren Abass yace"kai abokina kar fa ka cika baki wly su daddy su aura maka Yar kauye ba ruwana,ni bana son cika baki."
Jin wanan maganar tasa gaban Alhassan ya buga a take ya bada dum,kashe wayar yayi,dan wani irin bala'in haushin Abass yaji,lalai Abass ba masoyinsa bane,dan duk wani masoyinka ai bazai masa haka ba.kayan dama tuni suna cik'in mota,dan haka ya fito tare da sojawa masu tsaron lfyr sa,yana fitowa suka Sara masa tare da bud'e masa motar da zai shiga , cik'e da takama ya shiga, suka rufe suma suka shiga tasu ,akaja akaje filin jirgi dashi,ya shiga jirgi dashi da mutum biyu masu tsaron lfyr sa sauran kuma a mota zasu huce.......
Hajiya sam ta manta da A'INDO nada aure sai bayan sun tafi ta tuna,nan tasa a nemo mata su,tasa duk wani abu na falon a fida su a kasa wasu sabi,wa'incan kuma aka bada,nace "um kudi masu gidan rana."
Aci gaba da gashi🍇
Maimou love😘
[10/10 à 17:28] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/
✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
*A'INDO*
_(Tantagariyar Yar Aiki_)
✨✨✨✨✨✨✨
✨✨✨✨✨✨
✨✨✨✨✨
✨✨✨✨
✨✨✨
✨✨
✨
*NA*
*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋
*🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻*
_(We are the best Writers Among All writers_)📚
*DAGA AKALAMIN MARUBUCIYAR*
👇
*YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*,
*LABARIN MAIMOUNATOU*,
*KAICONA*,
*HASSADA GA MAI RABO*,
*YAN MATAN ZAMANI*,
*INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*,
*MAKIRCI*,
*LATIFA*,
*CANJIN RUHI*,
*WACECE NI KAMRINA*,
*SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*,
*LATIFA SABON SALO*,
*A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)*
_DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_
*Page 17-18*
_NO EDITING_
""""""""""""kai dan Allah meye na salati,sai kace kaga Aljannu,cewar Husseina cikin tsiwa tare da murguda baki,Hajiya kam falo ta huce dan bazata tsaya shirmen su ba,Dan Aunty har gidan ta aka kaita.
salati Rabi'u daudu yayi yace "ba tantama kece husseina da A'indo ta fada min,dama tace "ke masifafa ce,kuma naga zahiri,ke A'indo zo muje kiban labari akoi zance fa "ya fada tare da juyawa yana kada kugu.jan hanun A'indo yayi ita kuma Husseina ta murguda baki,tace"wly sai na biyo ku nima.
Kan ki akeji ta mahaukaci da ya fada rijiya yace"kanku akeji ,ni wanka na nake."
Tunda suka fara tafiya Husseina keta kauyanci tana hangame baki,duk kuma sai tabi ta tsorata,da gudu taje ta kama hanun A'indo ta k'ank'ame."
"Hahhh kauyawa anzo birni."
Husseina tasan Sarai da ita yake dan haka ta murguda masa baki .
Kitchen suka zauna Rabi'u daudu yace "ke bani labari ashe dagaske wanan mugun Kika aura,tab aradun Allah an hada sa da hauka,ke kuma an hada ki da mutuwar ki .
"
Tashi yayi ya kunna gaz tsab a Idanun Husseina sai gani tayi an kunna wani abu wuta ta tashi ai da gudu ta fita tana ihu,fadi take jama'a ku kawo agaji gobara gobara ,a rikice mutane suka fara fitowa da gudu suka nufi inda take fadi, itama Hajiya daga falo taji,a tsorace ta fito,A'indo da Rabi'u suma tsoro sukaji Kar aje gobara ce akayi cikin gidan ai jin haka shima ya kashe gaz din a rikice suka fito da gudu shida A'indo, Rabi'u daudu yana gudu yana d'aura zani da ya d'aura a a kirji,kai kace mace,A'indo da take bayan sa saida ta huce sa kan gudu ita kanta Husseina da taga sun fito a guje sai tayi tunanin ko wutar ce ta fara fitowa,itama tace k'afa me naci ban baki ba ta bi bayan su a guje,itama tazo ta huce Rabi'u daudu.
Mutanen gidan da suka zo a guje sukayo kitchen din,ganin babu wata wuta kowa ya sauke ajiyar Zuciya,Hajiya ta karaso tana tambayar lfy,akace mata ai A'INDO ce ta kwaso da gudu tana fadin wuta wuta,su duk a tunanin su A'indo ce,dan suna matukar kama da Husseina..
A'indo ko can k'arshen gida suka tsaya suna sauke ajiyar Zuciya, Rabi'u ya kalli Husseina yace " ke wai a Ina Kika ga wutar kika sa mu wanan gudun sai kace masu gasar tsere🤨"
"Kaji min baho ba kai ka kunna wutar ba a can wajen madafa,ai naga kana kunnawa
yau ai Kai ka tada gobarar ."
" Nashiga uku ni Rabi 🤔,anma Allah shi kwashe miki Albarka ,kekam kinfi k'arfin A'indo,yau ni wanan bala'i har ina daga kunna gaz zan d'aura tukunya kawai sai kice gobara,anma Allh ya isa da kika sa ni wanan gudu haka,ah wly Hajiya na fama aradun Allah ,nikam nayi nan sai kuyita tsayuwa ai."
A'indo ma kalon Husseina tayi tace"tab ashe Husseina kema bahuwa ce bakida hankali,inaga sai an Nemo mai gyaran mutane ya duba ki."
Itama da gudu tabi bayan Rabi'u daudu,nan suka karasa wajen da mutane ke tsaitsaye harda hajiya,.
"Hajiya ta kalli A'indo tace"wai A'indo yaushe zaki nutsu?
"Gobe dasasafe"😒
A'indo ta bada amsa.
Hajiya tace"yanzu dan Allah ki rikita mutane a Ina kikaga wuta."
Rabi'u ne ya katse Hajiya yace"ai fa ke Hajiya kin debo ruwan dafa kanki ya aka kare da A'indo din ma bare ga Karin wata Yar uwarta,wly wacan ce tayi wanan bataliyar ba A'indo ba ya nuna Husseina."
Hajiya takai duban ta ga Husseina tace"Husseina Ashe kema baki ida cika ba."
"Tab kaji Hajiya cika sai kace fulawa "🙄 Husseina tace lokacin da ta karaso.
Aifa Hajiya kin d aukan ma kanki zakisha fama,ina aka kare da A'INDO ma bare kuma ga k'ari."
Cewar Rabi'u.
"Kai fa Rabi'u ka raina ni komai sai kace ni yau ni mahaukaciya ce,nasan dai banida hankali,shima kuma da Hajiya ta kira mai gyaran mutane da ya duba ni,Dan ni kaina Ina tantamar hankali na🙄 "
"asha yau ba ga irinta ba" cewar Rabi'u .
Watsewa akayi ana dariyar su,yayyin da ake mamakin su A'INDO sunyi matukar kama,lalai sukam sunga takan su.
"Hajiya ma cewa tayi Allah ya shirye ku ta juya ta tafi."
Bayan kwana biyu Hajiya zaune , A'indo da Husseina zaune kusa da ita,A'indo sai magiya take cewa " Hajiya dan barmu muyi miki guga,aradun Allah ba'a guga mai kyau,kuma ma ai Kinga yanzu na waye na iya ko😁na iya guga,tas ma kuwa Hajiya,"
A'indo ta bata amsa,
"To naji kiyi anma karki sake kiyi irin na ranar ,karki shafa mai,A'indo tace "to Hajiya ,kamar abin arziki ta kawo duk wani abun bukata na guga, ganin haka Hajiya tasa ma ranta kawai ta iya,ta tashi tabar falon ta haye sama saboda tana son yin wani lisafi.
Husseina ta kalli A'indo tace"ya zamuyi abun."
A'indo tace "tab bakauya zuba ido kiga yanda zan wanke falon nan tas,kinaga in aka wanke zaifi kyau sabanin gugar da ake yi, yau wanan ai bata lokaci ne,idan aka wanke falon ai zaifi,bari kiga aiki ba na raago bane,Nan tace "Husseina kiyika yin rarafe ke saiki dinga debo min ruwa ni kuma sai na dinga wankewa,tsuke kugun ta tayi da d'ankwali ta fara diban ruwa tana watsawa a ko Ina na falon,taje kitchen ta d'auko tsintsiya,wajen tafiyar ma sau uku tana faduwa har kuka saida ta danyi,da taga dai tafiyar idan tayi tana faduwa sai ta koma rarafe
Ruwa tasa tana wanke falon,bayan nan ta jika kujerun d'akin suma da ruwa ta fara dirza wai wanke su za'ayi,gaba-daya ta jika kujerun da ruwa ,ta dawo kan TV ta bango ce,aiko sai ta koma sai ta debo ruwa ta watsa ma TV tana dadage dan ta mata tsawo,da taga dadagen bazaiyu ba tace"Husseina zo rike min kujerar nan na wanke wanan akwati mai mutum din nan.wai TV ne akwati Mai mutum🤣
da rarafe Husseina ta karaso ta jawo wani banci ta rike mata,ta hau saida ta wanke tv tas ta cika ta da ruwa tukon ta bari, ta sauko gaba-daya ta jika d'akin da ruwa,tana gamawa ta rike kugu tace wai aradun Allah nayi aiki.😁"
"Sosai ma ai munyi aiki cewar Husseina."
"Ke dan Allah ni nayi wahala ke kice kinyi aiki🤨"
Cewar A'indo,sanan taci gaba da cewa nasan Hajiya zata bani ko naira ashrin ce na Kara sayan dusa,ke Albishirin ki "
"goro" cewar Husseina."
" Yarinya dan tare nake,kiwo zan fara ,Kinga na sayi igiyar kaba ta dari biyar,na sayi dusa a kasuwa ta ashrin,yanzu idan na kara samu zan karo dusa ina tarawa,sai na cika buhu ,tukan sai na fara tara kudin rago."
"Wata shirmama Dariya Husseina ta kece da ita tace"bahuwa,ke kina wanan gidan kike dan tare na rago,to ni na saniya zan fara,nima in hajiya ta bani na sayi igiyar na fara tarawa."
"An an an uwar gasa" A'indo tace
"La'illaha ilalahu yau me zan gani ni Rabi'a naga takaina ,me zan gani😳 Rabi'u daudu ya fada lokacin da ya shigo falon
Aci gaba da gashi🍇
Maimou love😘
[10/10 à 17:28] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/
✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
*A'INDO*
_(Tantagariyar Yar Aiki_)
✨✨✨✨✨✨✨
✨✨✨✨✨✨
✨✨✨✨✨
✨✨✨✨
✨✨✨
✨✨
✨
*NA*
*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋
*🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻*
_(We are the best Writers Among All writers_)📚
*DAGA AKALAMIN MARUBUCIYAR*
👇
*YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*,
*LABARIN MAIMOUNATOU*,
*KAICONA*,
*HASSADA GA MAI RABO*,
*YAN MATAN ZAMANI*,
*INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*,
*MAKIRCI*,
*LATIFA*,
*CANJIN RUHI*,
*WACECE NI KAMRINA*,
*SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*,
*LATIFA SABON SALO*,
*A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)*
_DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_
*Page 21-22*
K'arfe biyu na rana jirgin su A'hassan ya sauka a garin Zinder,motoci ne guda shida ke jere suna jiran fitowar sa,yana fitowa da sauri sojawa suka tafo suka jera tare da sara masa,yayin da yan jarida suka fara cika gurin domin yi masa tambayoyi ,daga musu hannu yayi,Alamun ba zaiyi magana ba,nan body guards dinsa suka fara tatare sa,yana zuwa a mota ta tsaka suka bud'e masa ya shiga.