Sashe 34
Aindo Tantagariyar Yar Aiki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Rai a matukar bace ya juya d'akin sa yana huci,duk abinda ya faru da A'indo Alhassan yaji,domin kuwa mantuwa yayi a jakar Hajiya shine yazo d'auka ,zai shigo ne yaji abinda A'indo ke fada shine ya tsaya yaji komai. wayar sa ya d'auka ya kira idrissa yace yazo d'akin sa zasuyi magana ,tashi idrissa yayi ya nufo d'akin nasa.
Alhassan ya daga kai ya dubi idrissa da ya shigo ,shi kansa idrissa saida gaban sa ya fadi dan daga gani kasan ransa ya baci,"Brother lfy? nagan ka haka."
"Idrissa Ina ne gidan wanan dan iskan da ya dake ta.?
Koda yace haka
Idrissa ya gano cewar lalai Alhassan yaji komai,zama idrissa yayi ya dafa dan uwan nasa yace"Yaya kayi hakuri ka bar zancan tunda kaji abinda Mom tace,dan ko ni nan kafin na fito daga gidan sa saida na bubuge sa,kayi hakuri,mubi umarnin mahaifiyar mu plz."
Sauke ajiyar zuciya Alhassan yayi yace" shikenan."
Dafa sa idrissa yayi yace"brother ka kwanta ka huta,bara na tafi wajen aiki."
Lumshe idanu Alhassan yayi tare da kada Kai.
Tunda idrissa ya fita Zuciyar Alhassan zafi kawai take masa, duk ji yake ba dadi,jin yake kamar shi akayi ma wanan wulak'anci ba A'INDO ba.
*Bayan sati biyu*
Duk wata kulawa da ta dace Hajiya tana ba A'INDO,tana kulla da ita tamkar mai jego,
Sanan duk wani gyara tana Mata,tuni A'indo ta dawo yanda take,ta warware ta cika tayi freshe,Sam ta fida damuwa daga ranta,dan dama zama a gidan Bashir tamkar cik'in kaya take,yanzu ko da suka rabu daidai take Jin kanta,abu guda ne idan ta tuna yake mata ciwo shine yaudarar da Bashir yayi mata,da kuma shairin zina da yayi mata.
A wanan lokacin kuma tuni Bashir ya fara raina kansa,domin kuwa ya saba da cin abincin A'INDO,ya saba da shiga cik'in kogin zumar ta mai dadi,ya saba da adon ta,da yanda take gyara masa gida yayita kamshi,gashi idan yana cinta wallahi wani bala'in dadi yake ji kawai baya Fadi ne,baya sambatu dan karta raina sa,a yanzu bayada aiki sai zama yana tunanin ta.
A yanzu Alhassan kullum yana tare da Halissa zaune idan ya gansu zaune itada A'INDO sai yazo shima ya zauna to daga A'indo taga haka sai ta tashi ta bar wurin abun baya masa dadi, hakuri kawai yake.
Yau ma kamar kullum yazo ya zauna falo suna hira,ita da Halissa.
Halissa ta tashi dan d'aukan wayar ta a d'aki zatayi waya ,itama A'indo tashi tayi zata bar wurin,sai jin muryar Alhassan tayi yace"haba Hassana ko ba komai ai ni matsayin yaya nake a gun ki,me yasa kullum idan nazo kike tashi daga gurin kina kyama ta tamkar kinga Kashi."
"Saboda banga abinda zan tsaya ma ba,me zan maka idan na tsaya,kaga Malam banida wata halaka da kai dan haka ka shafa min lfy."
"Haba Hassana me yasa kin kasa yafe min laifin da nayi miki,karki manta Allah mu ma muna masa laifi kuma yana yafe mana sai mu yan Adam, wallahi hassana na yarda zan d'auki k'addara a duk yanda tazo min anma bazan iya hakurin fushin ki a tare dani ba,Hassana Allah ya nuna min ishara tun daga Matar da nake aure yanzu,zuwa ga kannaina,ga wanan accident din da nayi duk hakkin kin ne ke dawainiya dani,kiwa girman Allah ki yafe min kura kurai na,wallahi Allah hassana tun daga gareki na daina wulak'anta duk wata ya mace,ki taimaki rayuwa ta ki yafe min."😔
Ko kallon sa batayi ba ta buga tsaki tabar wajen,dan ita yanzu kara jin tsanar maza ma tayi,duk da a yanzu bata ma Alhassan kiyayar da take masa ada,anma bata son basa fuska ne har wani shakuwa ya shiga tsakanin su,hakan yasa taki basa fuska ma.
anan tabar Alhassan,kansa na sara masa,ya rasa yanda zaiyi da rayuwar sa,ashe haka ciwon so yake,shikam ji yake da ma ba'a halace sa ba a duniya.
Alhassan sha'awa ta bala'in yi masa yawa,anma baisan yanda zaiyi ba,wanan wace iriyar rayuwa ce haka ace kanada mata anma sam da kaida wanda baida duk daya,shikam dole ya nemi daddy ya gaji da wanan auren .
Tashi yayi jikin sa a matukar sanyaye yabar falon d'akin sa ya nufa,ya d'auki wayar sa number Mina ya lalubo kira daya biyu ta d'auka,tana d'auka ba ko salama tace"ya akayi ."
Rai a bace Alhassan yace"idan kinga dama ki dawo Nigeria,dan na gaji da rainin hankalin ki,idan kuma can zaki zauna to Zan turo miki da takardar sakin ki."
Yana gama fadar haka ya kashe wayar sa.
Aci gaba da gashi🍇
Maimou love😘
[10/11 à 22:14] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/
✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
*A'INDO*
_(Tantagariyar Yar Aiki_)
✨✨✨✨✨✨✨
✨✨✨✨✨✨
✨✨✨✨✨
✨✨✨✨
✨✨✨
✨✨
✨
*NA*
*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋
*🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻*
_(We are the best Writers Among All writers_)📚
*DAGA ALKALAMIN MARUBUCIYAR*
👇
*YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*,
*LABARIN MAIMOUNATOU*,
*KAICONA*,
*HASSADA GA MAI RABO*,
*YAN MATAN ZAMANI*,
*INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*,
*MAKIRCI*,
*LATIFA*,
*CANJIN RUHI*,
*WACECE NI KAMRINA*,
*SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*,
_and Now_👇
*LATIFA SABON SALO*,
*A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)*
_DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_
*Page 69-70*
Mina ko jin kiran Alhassan yasa ta fara tunanin tatara kayanta,saboda har yanzu tana son mijin ta,dan haka ta fara tunanin cirar tiket na jirgi tazo Niger anma ba ta tunanin zata iya wani zama a Niger .
Yau ma kamar kullum A'INDO suna zaune shima Alhassan yana zaune yana karanta jarida,yau dai A'INDO bata tashi ba,wata kawar Halissa ce tun suna yara ,wada kusan a tare sukayi aure da Halissa,saide ita auren ta shekara biyu tayi suka rabu da mijin, dama ba sonsa take ba, auren hadi ne,can dama Alhassan take mugun so,dan har kwana asibiti tayi, saboda ciwon son sa,a yanzu haka da tazo suna yawan waya da Halissa take ce mata itama tazo gida,kuma taji labarin Alhassan shima yazo.shine yau ta d'au wanka cik'in riga da siket na atamfa ja,dinkin yayi mata kyau,dama farida fara ce ,tanada kyanta sosai,kuma diri ma tanada,tayi kyau sosai,salama tayi a falon,da gudu Halissa ta tafo tana murna ta tarbi Farida suka rungume juna,nan suka fara yaushe rabo, Alhassan ya aje jarida yana dan murmushin ganin farida,dan cik'in kawayen Halissa ita yafi sakewa da ita har suna magana ,kawai dai da ta bullo masa da zancan sonsa take yasa ya daina kula ta,anma yanzu da yake tayi aure sai yake ganin ai komai ya huce.
Karasowa sukayi suka zauna ,Farida sai murmushin jin dadin ganin A'LHASSAN take ,yayyin da take kara jin sonsa na linkuwa a zuciyar ta,tace"yaya ina wuni ya bayan rabuwa kuma."
Murmushin sa mai tsada ya sakar mata wanda ya kusan sumar da ita,yace"lafy lau Farida,kun bace kunyi wuyar gani,ya mijin naki kuna lfy ko."
Halissa ce tayi mazan katse ma Al'Hassan hanzari tace"laaa bro yanzu nan kai kallon matar aure kake mata,ai Farida shekara biyu kenan da rabuwar ta da mijin ta,saide in
Kaine zaka maye gurbi😉na yanzun,Halissa ta fada dan daman ta saba tsokanar su.
Rufe fuska Farida tayi wai taji kumya,yayyin da shi kuma Alhassan ya bala ma Halissa harara, wani irin abu A'INDO taji,ya dake ta lokacin da taji ance wai farida da Alhassan.
Kasa controlling din kanta tayi ta tashi tabar gurin rai a matukar bace,wanda duka gurin banda Farida,yayin da Al'Hassan da Halissa suka hada idanu sukayi murmushin,su kam sun gane nufin wanan abun.
Nan Farida sukayita fira,yayyin da A'INDO ta kasa zaman d'akin ta bata d'akin ta bata falon Hajiya duk ta hana kanta sukuni,sai yanma Farida ta shirya komawa gida,daidai shigowar A'INDO,shi Alhassan bai ma yi niyar fita ba,anma ganin A'indo yace"oh bara na kaiki farida ."
Murmushin jin dadi Farida tayi tare da yin fari da idanu dama abinda take so kenan....
Plz zanje nima idan zaka kaita,inason na dan sha ice cream."
Gaba-daya daga Hajiya da ta fito dan suyi salama da Farida,abun yayi bala'in basu mamaki,yanda A'INDO ta tsani Al'Hassan ace wai yau ita da bakin ta take cewar zataje wuri daya da Al'Hassan ,wanda ga dukan alamu ya nuna kishi take ."
Murmushi Alhassan yayi yace"ba damuwa je kisa hijabi sai mu tafi.
Fitowa A'indo tayi,tana jin haushin kanta tare da mamakin kanta,ta ya ma akayi ta kasa controling din kanta,kai anma ta kwafsa,to wai me yasa ma tayi haka ita da ba sonsa take ba,Dan me zataji ba dadi dan yana magana da wata.wayyo Alhassan ko da ya isa d'akin sa wani irin dadi yaji a ransa ,wanda har saida ya taka rawar sojawa .
d'akin,can ya tsaya ya d'auki key ya fito,kusan a tare suka fito shida A'indo ,sai fuska ta kara tamkewa kamar ba ita ba,shi kam dariyar sa yake sha, cik'in Zuciyar sa .
Farida kam tana can ta cika,domin kuwa bata so A'indo tace zata biyo su ba,taso daga ita sai shine ,wata kila yanzu a karo na biyu ya k'arbi soyayar ta dan taga alamu.anma wani irin haushin A'INDO take ji,da tsanar ta,ko wacece ita oho .koda suka dawo falon Hajiya taba farida turaruka,da kayan kwaliya,tayi godiya ta tafi, Halissa taso ta bisu anma Al'Hassan ya bala mata harara shi yasa tayi shiru,tafiya sukayi shi yana gaba,har suka iso motar da zai shiga ya bud'e ya shiga,ganin Alamun Farida zata shiga gidan gaba,da sauri A'INDO ta riga ta tana dan murmushi,kallon A'indo Farida tayi ta kalli Alhassan tace"yaya Al'Hassan wanan wai wacece cewa nake ni zaka kai anma ya naga wanan kamar bata so tana wani shishigi ."
Murmushi Alhassan yayi yace"karki damu farida ki shiga gidan gaba wanan kanwata ce."
"🙄haba Al'Hassan ya haka karka manta fa kusan duk nasan wani naka,kuma wanan bata ma kama da family din ku."
"A'indo zatayi magana dan ranta yayi bala'in bacewa sai Al'Hassan ya riga ta,yace" kinga Farida nine fa nace zan kaiki so meye na wani tambaye tambaye,idan bazaki ba ki fada min nayi ficewa ta."
Ya gama fada ransa a bace,sanin da tayi masa zai iya yin fiye da haka ma dan haka ta hakura ta shiga gidan baya.
Alhassan ya daga kai ya dubi idrissa da ya shigo ,shi kansa idrissa saida gaban sa ya fadi dan daga gani kasan ransa ya baci,"Brother lfy? nagan ka haka."
"Idrissa Ina ne gidan wanan dan iskan da ya dake ta.?
Koda yace haka
Idrissa ya gano cewar lalai Alhassan yaji komai,zama idrissa yayi ya dafa dan uwan nasa yace"Yaya kayi hakuri ka bar zancan tunda kaji abinda Mom tace,dan ko ni nan kafin na fito daga gidan sa saida na bubuge sa,kayi hakuri,mubi umarnin mahaifiyar mu plz."
Sauke ajiyar zuciya Alhassan yayi yace" shikenan."
Dafa sa idrissa yayi yace"brother ka kwanta ka huta,bara na tafi wajen aiki."
Lumshe idanu Alhassan yayi tare da kada Kai.
Tunda idrissa ya fita Zuciyar Alhassan zafi kawai take masa, duk ji yake ba dadi,jin yake kamar shi akayi ma wanan wulak'anci ba A'INDO ba.
*Bayan sati biyu*
Duk wata kulawa da ta dace Hajiya tana ba A'INDO,tana kulla da ita tamkar mai jego,
Sanan duk wani gyara tana Mata,tuni A'indo ta dawo yanda take,ta warware ta cika tayi freshe,Sam ta fida damuwa daga ranta,dan dama zama a gidan Bashir tamkar cik'in kaya take,yanzu ko da suka rabu daidai take Jin kanta,abu guda ne idan ta tuna yake mata ciwo shine yaudarar da Bashir yayi mata,da kuma shairin zina da yayi mata.
A wanan lokacin kuma tuni Bashir ya fara raina kansa,domin kuwa ya saba da cin abincin A'INDO,ya saba da shiga cik'in kogin zumar ta mai dadi,ya saba da adon ta,da yanda take gyara masa gida yayita kamshi,gashi idan yana cinta wallahi wani bala'in dadi yake ji kawai baya Fadi ne,baya sambatu dan karta raina sa,a yanzu bayada aiki sai zama yana tunanin ta.
A yanzu Alhassan kullum yana tare da Halissa zaune idan ya gansu zaune itada A'INDO sai yazo shima ya zauna to daga A'indo taga haka sai ta tashi ta bar wurin abun baya masa dadi, hakuri kawai yake.
Yau ma kamar kullum yazo ya zauna falo suna hira,ita da Halissa.
Halissa ta tashi dan d'aukan wayar ta a d'aki zatayi waya ,itama A'indo tashi tayi zata bar wurin,sai jin muryar Alhassan tayi yace"haba Hassana ko ba komai ai ni matsayin yaya nake a gun ki,me yasa kullum idan nazo kike tashi daga gurin kina kyama ta tamkar kinga Kashi."
"Saboda banga abinda zan tsaya ma ba,me zan maka idan na tsaya,kaga Malam banida wata halaka da kai dan haka ka shafa min lfy."
"Haba Hassana me yasa kin kasa yafe min laifin da nayi miki,karki manta Allah mu ma muna masa laifi kuma yana yafe mana sai mu yan Adam, wallahi hassana na yarda zan d'auki k'addara a duk yanda tazo min anma bazan iya hakurin fushin ki a tare dani ba,Hassana Allah ya nuna min ishara tun daga Matar da nake aure yanzu,zuwa ga kannaina,ga wanan accident din da nayi duk hakkin kin ne ke dawainiya dani,kiwa girman Allah ki yafe min kura kurai na,wallahi Allah hassana tun daga gareki na daina wulak'anta duk wata ya mace,ki taimaki rayuwa ta ki yafe min."😔
Ko kallon sa batayi ba ta buga tsaki tabar wajen,dan ita yanzu kara jin tsanar maza ma tayi,duk da a yanzu bata ma Alhassan kiyayar da take masa ada,anma bata son basa fuska ne har wani shakuwa ya shiga tsakanin su,hakan yasa taki basa fuska ma.
anan tabar Alhassan,kansa na sara masa,ya rasa yanda zaiyi da rayuwar sa,ashe haka ciwon so yake,shikam ji yake da ma ba'a halace sa ba a duniya.
Alhassan sha'awa ta bala'in yi masa yawa,anma baisan yanda zaiyi ba,wanan wace iriyar rayuwa ce haka ace kanada mata anma sam da kaida wanda baida duk daya,shikam dole ya nemi daddy ya gaji da wanan auren .
Tashi yayi jikin sa a matukar sanyaye yabar falon d'akin sa ya nufa,ya d'auki wayar sa number Mina ya lalubo kira daya biyu ta d'auka,tana d'auka ba ko salama tace"ya akayi ."
Rai a bace Alhassan yace"idan kinga dama ki dawo Nigeria,dan na gaji da rainin hankalin ki,idan kuma can zaki zauna to Zan turo miki da takardar sakin ki."
Yana gama fadar haka ya kashe wayar sa.
Aci gaba da gashi🍇
Maimou love😘
[10/11 à 22:14] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/
✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
*A'INDO*
_(Tantagariyar Yar Aiki_)
✨✨✨✨✨✨✨
✨✨✨✨✨✨
✨✨✨✨✨
✨✨✨✨
✨✨✨
✨✨
✨
*NA*
*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋
*🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻*
_(We are the best Writers Among All writers_)📚
*DAGA ALKALAMIN MARUBUCIYAR*
👇
*YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*,
*LABARIN MAIMOUNATOU*,
*KAICONA*,
*HASSADA GA MAI RABO*,
*YAN MATAN ZAMANI*,
*INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*,
*MAKIRCI*,
*LATIFA*,
*CANJIN RUHI*,
*WACECE NI KAMRINA*,
*SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*,
_and Now_👇
*LATIFA SABON SALO*,
*A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)*
_DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_
*Page 69-70*
Mina ko jin kiran Alhassan yasa ta fara tunanin tatara kayanta,saboda har yanzu tana son mijin ta,dan haka ta fara tunanin cirar tiket na jirgi tazo Niger anma ba ta tunanin zata iya wani zama a Niger .
Yau ma kamar kullum A'INDO suna zaune shima Alhassan yana zaune yana karanta jarida,yau dai A'INDO bata tashi ba,wata kawar Halissa ce tun suna yara ,wada kusan a tare sukayi aure da Halissa,saide ita auren ta shekara biyu tayi suka rabu da mijin, dama ba sonsa take ba, auren hadi ne,can dama Alhassan take mugun so,dan har kwana asibiti tayi, saboda ciwon son sa,a yanzu haka da tazo suna yawan waya da Halissa take ce mata itama tazo gida,kuma taji labarin Alhassan shima yazo.shine yau ta d'au wanka cik'in riga da siket na atamfa ja,dinkin yayi mata kyau,dama farida fara ce ,tanada kyanta sosai,kuma diri ma tanada,tayi kyau sosai,salama tayi a falon,da gudu Halissa ta tafo tana murna ta tarbi Farida suka rungume juna,nan suka fara yaushe rabo, Alhassan ya aje jarida yana dan murmushin ganin farida,dan cik'in kawayen Halissa ita yafi sakewa da ita har suna magana ,kawai dai da ta bullo masa da zancan sonsa take yasa ya daina kula ta,anma yanzu da yake tayi aure sai yake ganin ai komai ya huce.
Karasowa sukayi suka zauna ,Farida sai murmushin jin dadin ganin A'LHASSAN take ,yayyin da take kara jin sonsa na linkuwa a zuciyar ta,tace"yaya ina wuni ya bayan rabuwa kuma."
Murmushin sa mai tsada ya sakar mata wanda ya kusan sumar da ita,yace"lafy lau Farida,kun bace kunyi wuyar gani,ya mijin naki kuna lfy ko."
Halissa ce tayi mazan katse ma Al'Hassan hanzari tace"laaa bro yanzu nan kai kallon matar aure kake mata,ai Farida shekara biyu kenan da rabuwar ta da mijin ta,saide in
Kaine zaka maye gurbi😉na yanzun,Halissa ta fada dan daman ta saba tsokanar su.
Rufe fuska Farida tayi wai taji kumya,yayyin da shi kuma Alhassan ya bala ma Halissa harara, wani irin abu A'INDO taji,ya dake ta lokacin da taji ance wai farida da Alhassan.
Kasa controlling din kanta tayi ta tashi tabar gurin rai a matukar bace,wanda duka gurin banda Farida,yayin da Al'Hassan da Halissa suka hada idanu sukayi murmushin,su kam sun gane nufin wanan abun.
Nan Farida sukayita fira,yayyin da A'INDO ta kasa zaman d'akin ta bata d'akin ta bata falon Hajiya duk ta hana kanta sukuni,sai yanma Farida ta shirya komawa gida,daidai shigowar A'INDO,shi Alhassan bai ma yi niyar fita ba,anma ganin A'indo yace"oh bara na kaiki farida ."
Murmushin jin dadi Farida tayi tare da yin fari da idanu dama abinda take so kenan....
Plz zanje nima idan zaka kaita,inason na dan sha ice cream."
Gaba-daya daga Hajiya da ta fito dan suyi salama da Farida,abun yayi bala'in basu mamaki,yanda A'INDO ta tsani Al'Hassan ace wai yau ita da bakin ta take cewar zataje wuri daya da Al'Hassan ,wanda ga dukan alamu ya nuna kishi take ."
Murmushi Alhassan yayi yace"ba damuwa je kisa hijabi sai mu tafi.
Fitowa A'indo tayi,tana jin haushin kanta tare da mamakin kanta,ta ya ma akayi ta kasa controling din kanta,kai anma ta kwafsa,to wai me yasa ma tayi haka ita da ba sonsa take ba,Dan me zataji ba dadi dan yana magana da wata.wayyo Alhassan ko da ya isa d'akin sa wani irin dadi yaji a ransa ,wanda har saida ya taka rawar sojawa .
d'akin,can ya tsaya ya d'auki key ya fito,kusan a tare suka fito shida A'indo ,sai fuska ta kara tamkewa kamar ba ita ba,shi kam dariyar sa yake sha, cik'in Zuciyar sa .
Farida kam tana can ta cika,domin kuwa bata so A'indo tace zata biyo su ba,taso daga ita sai shine ,wata kila yanzu a karo na biyu ya k'arbi soyayar ta dan taga alamu.anma wani irin haushin A'INDO take ji,da tsanar ta,ko wacece ita oho .koda suka dawo falon Hajiya taba farida turaruka,da kayan kwaliya,tayi godiya ta tafi, Halissa taso ta bisu anma Al'Hassan ya bala mata harara shi yasa tayi shiru,tafiya sukayi shi yana gaba,har suka iso motar da zai shiga ya bud'e ya shiga,ganin Alamun Farida zata shiga gidan gaba,da sauri A'INDO ta riga ta tana dan murmushi,kallon A'indo Farida tayi ta kalli Alhassan tace"yaya Al'Hassan wanan wai wacece cewa nake ni zaka kai anma ya naga wanan kamar bata so tana wani shishigi ."
Murmushi Alhassan yayi yace"karki damu farida ki shiga gidan gaba wanan kanwata ce."
"🙄haba Al'Hassan ya haka karka manta fa kusan duk nasan wani naka,kuma wanan bata ma kama da family din ku."
"A'indo zatayi magana dan ranta yayi bala'in bacewa sai Al'Hassan ya riga ta,yace" kinga Farida nine fa nace zan kaiki so meye na wani tambaye tambaye,idan bazaki ba ki fada min nayi ficewa ta."
Ya gama fada ransa a bace,sanin da tayi masa zai iya yin fiye da haka ma dan haka ta hakura ta shiga gidan baya.