Sashe 8
Aindo Tantagariyar Yar Aiki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
rawa suke suna girgiza Anty ce tazo ta jasu,tayi d'aki dasu,Hajiya ta rike hanun kuluwa tace "nasan zaki so wanke yar ki da kanki dan haka zamu barta anan jibi zamu zo sai mu tafi da ita,gashi wanan dubu dari biyu ne ,a Mata gyaran da ya kamata,yanzu suna jira na jibi sai muzo mu d'auke ta,kuma mun gode da wanan ya da kuka bamu,insha Allah nayi Alkawarin rike ta tsakani da Allah tamkar ya ta cikina,sanan Dan Allah Kar kuyi mata komai,domin mu Yar mu kawai za'a bamu akoi komai acan na kayan d'aki."
Murmushi kuluwa tayi tace"nagode,ai mune da godiya kuda baku kyamace mu ba kuka hada zuri'a damu,,to hajiya gatanan A'indo sai Addou'a anyi hakuri da ita domin ba Kaine da ita ba,Hajiya tayi dariya tace"karki damu zata daina kuruciya ce.
Salama sukayi suka tafi ko samun ganin A'indon basuyi ba,Anty ma zama tayi tace"idan za'a Kai A'indo sun tafi tare .
Bayan su hajiya sun tafi su A'indo suka fito a guje zasu bar gidan kulu ta tare su tare da jawo su tace"wai ku kunada hankali kuwa?
Ke A'indo yau fa aka d'aura auren ki gidan uban wa zaki.?
Turo baki Husseina tayi ta jawo hanun A'indo sukayo d'aki,suka zauna Husseina tace"Kai maman mu akoi masifa."
A'indo tace "bakiji sunan ta ba kuluwa mai bakin masifa fa."
Dariya suka kece da ita Husseina tace"yauwa bani labarin birni da mijin ki."
Dariya A'INDO tayi tare da rufe fuska wai taji kumya nan suka fara zancan su .
Bayan kwana biyu duk wani gyara na amarya irin na kauye anyimata harda lale an sata,shima kuma Alhassan an sa Masa lale irin na ko wane ango,duk da tambayoyi ke garesa cik'e a zuciya anma Bai samu fuska tamya ba. A'indo Masha Allah ta kara kyau,da safe sai ga Su Hajiya sunzo d'aukan amarya,aiko husseina tace ina bata yarda ba da ita za'a tafi,kuka harda birgima,ta kalli ubanta tace "baban mu Kai ka min Alkawarin duk ranar da A'INDO tazo zamu tafi tare,nan Hajiya tace "in ba damuwa su tafi tare da Yar uwarta,Ado yace ba matsala Husseina taje ta d'auko kayan ta su tafi.
Aiko da gudu ta tafi harda tsale,kowa na dariya,ashe dama Husseina ta tatara kayan ta,kowa dariya ake mata,kulu har kwala saida ta zubar,haka A'indo ma a ranar tayi sanyi,itama tayi kuka,Husseina kawai ke dariyar ta,nan aka shiga mota suka tafi,bayan A'indo Tasha fada,da Nasiha ta mahaifan ta.
Tun a mota A'indo ta watsake suka fara shirmen su ita da yar uwarta .
Aiko suna zuwa gida A'indo ta fito da gudu tana kwala ma Rabi'u daudu Kira."
Cewa take "kawa kina ina zo kiga yar uwata."
Wai Rabi'u ne take kira kawa.
Rabi'u a kitchen yaji ana kwala Masa Kira ya kuma san A'indo ce,sanin cewar Alhassan baya gari ya tafi Niamey wajen wani meeting ,dan haka ya fito da gudu,irin na mata yana kada kugu,yace"a'a A'INDO tazo ,yana karasowa yaja burki yayi turus,ganin A'INDO ta zamar masa biyu,yace"na Shiga uku🙆♂na lalace ,mai zan gani,A'indo ta zama biyu........
Guys yanzu aka fara fa dan sai ku tanadi dariyar ku yanzu za'a fara wasan🍇🥰📚
[10/10 à 17:28] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/
✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
*A'INDO*
_(Tantagariyar Yar Aiki_)
✨✨✨✨✨✨✨
✨✨✨✨✨✨
✨✨✨✨✨
✨✨✨✨
✨✨✨
✨✨
✨
*NA*
*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋
*🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻*
_(We are the best Writers Among All writers_)📚
*DAGA AKALAMIN MARUBUCIYAR*
👇
*YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*,
*LABARIN MAIMOUNATOU*,
*KAICONA*,
*HASSADA GA MAI RABO*,
*YAN MATAN ZAMANI*,
*INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*,
*MAKIRCI*,
*LATIFA*,
*CANJIN RUHI*,
*WACECE NI KAMRINA*,
*SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*,
*LATIFA SABON SALO*,
*A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)*
_DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_
_wayyo cikina 🤣Kai fans ina son ku ,ashe haka kuke son A'indo tab,gaskiya ina jin dadin comment din ku ,yana sani nishadi,tare da kara min k'arfin gwiwa shi yasa nake son nima na dinga faranta muku,dan haka kowace ta shirya A'indo tace zatazo gidan ta mata shara da guga,ta gyara muku falo tasss,har sai yayi walkiya🤪_
*PAGE 19-20*
""""""" Hajiya!
Hajiya! Hajiya! Kina Ina kizo kiga ta'asar da aka miki."
Cewar Rabi'u daudu da yake kwala ma hajiya Kira,Hajiya har ta fara barci ,cikin barci taji kamar ana kiran ta,salati tayi da taji itace din ake kira, tace"la'illaha kai jama'a kaida gidan ka anma bakada damar kwantawa ka huta,kulum cik'in fargaba,to Allah sa dai ba wani abun akayi ba,nikam na d'auko ruwan dafa kaina,ni ya'yan nawa suna wata duniyar wajen karatu na d'auko wasu su ba yara ba anma kulum cik'in firgici nake,bari naje wanan karon kuma mai sukayi."
Tasowa Hajiya tayi,,tun a sama ta fara cin karo da abinda su A'indo sukayi,gasu sunyi cirko cirko da idanu,suna raraba idanu Kai kace sunyi sata,an kama su.
"Innalillahi wa'ina illaihi Raju'un , A'INDO Mai zan gani,yau ta'asar da kukayi kenan,Saida nace ku bar wanan abun kikace a'a yanzu wane abun ne kukayi haka,yanzu saboda Allah ta'asar da kuka yimin kenan,uban wa yace muku haka ake guga ,aiko yau duk abinda kuke ji sai an d'aure min ku,naga alamar kuna bukatar a taba lfy jikin ku, Rabi'u maza fita,Kira min body gard na gidan nan a d'aure min su."
ai jin haka su A'indo a tsorace ita da Husseina sukace kafa me naci ban baki ba,da rarafe suka fita,shiko Rabi'u Jin da yayi keta za'ayi sam ya manta da yanda gurin yake ,riga ya rike a hannu ya fara kokarin fita da gudu dan ya kira wa'inda akace aiko sai ji kake yayi sama sama ya fado kasa tim,"wayyo Allah na mutu na lalace ni Rabi'a,Hajiya wanan yara sun nakasa ni, ya ya zanyi,wayyo😖Wayyo Hajiya ki kawo agaji ,tsaki Hajiya ta buga,dan yau ranta yayi matukar baci,a hankali ta fara takawa har ta fita daga falon, tsinkayo Su A'indo tayi suna gudu,aiko nan tace a kama mata su,anma ina sai anje kama su sai su zile wani kato ne ya fara taga taga da Husseina ya tare mata hanya,in tayi gusum yayi gusum in tayi arewa yayi arewa,da taga yazo gap zai kama ta ,sai ta duba k'afafun sa taga a ware suke ,dukawa tayi da gudu tabi da tsakakanin k'afafun sa,a rashin sani kanta ya bugi wajen bananar sa ta huce,ji kake Kato ya bada tim ya fadi,ya rike kasan wondon sa yana birgima, A'INDO dama sunkai k'ofa gida,lekowa tayi da k'arfi tace"hajiya mun tafi yawo sai mun dawo."
kama hannun juna sukayi da gudu suka bar unguwar,tafiya suke sosai har suka kai dai-dai kan titi,inda motoci ke ficewa sosai."
Waro idanu Husseina tayi tace"A'indo kinsan aradun Allah bazan huce wanan gurin ba , kinaga,masu kafa hudu na ficewa zan bi tanan tab,aikuwa bada ni ba😏.
Wani mai agwalima A'indo ta tsinkayo can tsalaken titi,takai duban ta ga Husseina tace"la Kinga mai agwalima can muje mu saya."
"ba fa zanje ba A'indo🙄"
Cewar Husseina ,A'indo tace"ke dan Allah fice muje tsoron me kike ji,bakauya kawai,kizo muje ni naji da komai🤨."
riko hannun Husseina tayi sai sunzo daidai bakin tsakar titi sai su tsinkayo mota maimakin su huce a'a sai su dawo baya da gudu,sunyi haka kusan sau hudu, Husseina tace" wly A'indo bazanje ba ni na gaji ke kije mana ."
"anji din uwar tsoro😏
"Ke wly ki kiyayeni karkiga kin rigani zuwa bini kimin rainin hankali,kin sanni sarai🤨"
Cewar Husseina.
Kyaleta A'indo tayi dan tasan ba karamin aikin Husseina na ne ba tace suyi dambe anan.
Zuwa tayi ta samu wata bishiya ta zauna tana kalon A'indo tana neman tsalaka titi ,sai taje tsakar titi idan ta tsinkayo mota sai ta komo da gudu ta dawo baya, gaba-daya ta galabaita ,kuma taki hakura, da ta gaji ne ta kwala ma mai agwalima magana cewar "kai mai agwalima,kawo mana mu saya."
Jin haka mai agwalimar ya taso ya tsalako titin,yazo bishiyar inda suke,dan itama A'indo can ta koma,tashi sukayi suna latsawa tare da tambayar nawa,daya A'indo ta d'auka ta fara sha yace"Yan mata ai sai ki fadi ko ta nawa za'a baki sai a baki anma baki fada ba sai ki fara sha."
"Kaga kar ka fada mana maganar banza,munfi k'arfin wanan abun naka,ko duk muka shanye za'a baka kudin ka,ka masan koni wacece a garin nan kasan kasan matsayina kuwa,hahhh yaro idan kaji matsayina aradun Allah sai ka sara min,kaida kanka zakace mu d'auke duka,ni nan sunana A'indo Tantagariyar Yar Aiki🙄"
zuba masu ido yayi,suka d'auka sai sha suke,saida sukasha mai isarsu sanan,yace "to ku bani kudi na."
Wata tsohuwar naira biyar A'indo ta kunto daga harshen zanin ta wada tun zuwanta daga kauye tazo da ita tace"ungo fida kudin ka bani canji"😒
Waro idanuwa mai agwalima yayi yace"kai bana son shashanci kudi na naira dari biyu ne kuzo ku bani wata tsohuwar naira biyar kuma dan ubanku har kuna neman canji."
idanu tsakanin Husseina da A'indo suka hada,sunsan meye ma'anar kalon nasu,dan sunsan matsawar suka tsaya rashin kumya a sheke sai ya sheke su,dan haka kawai sai suka fara ja da baya,
suna ganin sun dan yi nisa dashi suka kali juna,sanan suka juya da gudu suka sa kai suka bar gurin a guje.
mai agwalima zai bisu har zai ruga yabi bayan su kuma sai yayi tsoron karya bisu kuma yabar agwalima sa da kudin sa."
Ji yayi kamar yayi kuka haka ya dawo wurin."
"Abass je te dis que j ne veux aucune fille dans c monde la parc-qu'elles sont tous les même."
sanye yake da gajeran wondo na sojoji,da riga single,tsaye yake bisa kan bene,yana kalon mutanen dake kasa,yayin da yakeda easpice a kunne,daya hanun sa kuma rike da coffee yana sha, hanun sa daya kuma yana cik'in aljihu,tsaye yake daidai window yana shakar iskar dake kadawa a sananin samaniya,bazaka taba tunanin cewar Alhassan bahaushe ne ba saboda tsananin kyan sa ga kuma kwarjini,ga cikar haiba,duk inda dogon namiji kuma cikak'e yakai
Murmushi kuluwa tayi tace"nagode,ai mune da godiya kuda baku kyamace mu ba kuka hada zuri'a damu,,to hajiya gatanan A'indo sai Addou'a anyi hakuri da ita domin ba Kaine da ita ba,Hajiya tayi dariya tace"karki damu zata daina kuruciya ce.
Salama sukayi suka tafi ko samun ganin A'indon basuyi ba,Anty ma zama tayi tace"idan za'a Kai A'indo sun tafi tare .
Bayan su hajiya sun tafi su A'indo suka fito a guje zasu bar gidan kulu ta tare su tare da jawo su tace"wai ku kunada hankali kuwa?
Ke A'indo yau fa aka d'aura auren ki gidan uban wa zaki.?
Turo baki Husseina tayi ta jawo hanun A'indo sukayo d'aki,suka zauna Husseina tace"Kai maman mu akoi masifa."
A'indo tace "bakiji sunan ta ba kuluwa mai bakin masifa fa."
Dariya suka kece da ita Husseina tace"yauwa bani labarin birni da mijin ki."
Dariya A'INDO tayi tare da rufe fuska wai taji kumya nan suka fara zancan su .
Bayan kwana biyu duk wani gyara na amarya irin na kauye anyimata harda lale an sata,shima kuma Alhassan an sa Masa lale irin na ko wane ango,duk da tambayoyi ke garesa cik'e a zuciya anma Bai samu fuska tamya ba. A'indo Masha Allah ta kara kyau,da safe sai ga Su Hajiya sunzo d'aukan amarya,aiko husseina tace ina bata yarda ba da ita za'a tafi,kuka harda birgima,ta kalli ubanta tace "baban mu Kai ka min Alkawarin duk ranar da A'INDO tazo zamu tafi tare,nan Hajiya tace "in ba damuwa su tafi tare da Yar uwarta,Ado yace ba matsala Husseina taje ta d'auko kayan ta su tafi.
Aiko da gudu ta tafi harda tsale,kowa na dariya,ashe dama Husseina ta tatara kayan ta,kowa dariya ake mata,kulu har kwala saida ta zubar,haka A'indo ma a ranar tayi sanyi,itama tayi kuka,Husseina kawai ke dariyar ta,nan aka shiga mota suka tafi,bayan A'indo Tasha fada,da Nasiha ta mahaifan ta.
Tun a mota A'indo ta watsake suka fara shirmen su ita da yar uwarta .
Aiko suna zuwa gida A'indo ta fito da gudu tana kwala ma Rabi'u daudu Kira."
Cewa take "kawa kina ina zo kiga yar uwata."
Wai Rabi'u ne take kira kawa.
Rabi'u a kitchen yaji ana kwala Masa Kira ya kuma san A'indo ce,sanin cewar Alhassan baya gari ya tafi Niamey wajen wani meeting ,dan haka ya fito da gudu,irin na mata yana kada kugu,yace"a'a A'INDO tazo ,yana karasowa yaja burki yayi turus,ganin A'INDO ta zamar masa biyu,yace"na Shiga uku🙆♂na lalace ,mai zan gani,A'indo ta zama biyu........
Guys yanzu aka fara fa dan sai ku tanadi dariyar ku yanzu za'a fara wasan🍇🥰📚
[10/10 à 17:28] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/
✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
*A'INDO*
_(Tantagariyar Yar Aiki_)
✨✨✨✨✨✨✨
✨✨✨✨✨✨
✨✨✨✨✨
✨✨✨✨
✨✨✨
✨✨
✨
*NA*
*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋
*🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻*
_(We are the best Writers Among All writers_)📚
*DAGA AKALAMIN MARUBUCIYAR*
👇
*YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*,
*LABARIN MAIMOUNATOU*,
*KAICONA*,
*HASSADA GA MAI RABO*,
*YAN MATAN ZAMANI*,
*INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*,
*MAKIRCI*,
*LATIFA*,
*CANJIN RUHI*,
*WACECE NI KAMRINA*,
*SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*,
*LATIFA SABON SALO*,
*A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)*
_DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_
_wayyo cikina 🤣Kai fans ina son ku ,ashe haka kuke son A'indo tab,gaskiya ina jin dadin comment din ku ,yana sani nishadi,tare da kara min k'arfin gwiwa shi yasa nake son nima na dinga faranta muku,dan haka kowace ta shirya A'indo tace zatazo gidan ta mata shara da guga,ta gyara muku falo tasss,har sai yayi walkiya🤪_
*PAGE 19-20*
""""""" Hajiya!
Hajiya! Hajiya! Kina Ina kizo kiga ta'asar da aka miki."
Cewar Rabi'u daudu da yake kwala ma hajiya Kira,Hajiya har ta fara barci ,cikin barci taji kamar ana kiran ta,salati tayi da taji itace din ake kira, tace"la'illaha kai jama'a kaida gidan ka anma bakada damar kwantawa ka huta,kulum cik'in fargaba,to Allah sa dai ba wani abun akayi ba,nikam na d'auko ruwan dafa kaina,ni ya'yan nawa suna wata duniyar wajen karatu na d'auko wasu su ba yara ba anma kulum cik'in firgici nake,bari naje wanan karon kuma mai sukayi."
Tasowa Hajiya tayi,,tun a sama ta fara cin karo da abinda su A'indo sukayi,gasu sunyi cirko cirko da idanu,suna raraba idanu Kai kace sunyi sata,an kama su.
"Innalillahi wa'ina illaihi Raju'un , A'INDO Mai zan gani,yau ta'asar da kukayi kenan,Saida nace ku bar wanan abun kikace a'a yanzu wane abun ne kukayi haka,yanzu saboda Allah ta'asar da kuka yimin kenan,uban wa yace muku haka ake guga ,aiko yau duk abinda kuke ji sai an d'aure min ku,naga alamar kuna bukatar a taba lfy jikin ku, Rabi'u maza fita,Kira min body gard na gidan nan a d'aure min su."
ai jin haka su A'indo a tsorace ita da Husseina sukace kafa me naci ban baki ba,da rarafe suka fita,shiko Rabi'u Jin da yayi keta za'ayi sam ya manta da yanda gurin yake ,riga ya rike a hannu ya fara kokarin fita da gudu dan ya kira wa'inda akace aiko sai ji kake yayi sama sama ya fado kasa tim,"wayyo Allah na mutu na lalace ni Rabi'a,Hajiya wanan yara sun nakasa ni, ya ya zanyi,wayyo😖Wayyo Hajiya ki kawo agaji ,tsaki Hajiya ta buga,dan yau ranta yayi matukar baci,a hankali ta fara takawa har ta fita daga falon, tsinkayo Su A'indo tayi suna gudu,aiko nan tace a kama mata su,anma ina sai anje kama su sai su zile wani kato ne ya fara taga taga da Husseina ya tare mata hanya,in tayi gusum yayi gusum in tayi arewa yayi arewa,da taga yazo gap zai kama ta ,sai ta duba k'afafun sa taga a ware suke ,dukawa tayi da gudu tabi da tsakakanin k'afafun sa,a rashin sani kanta ya bugi wajen bananar sa ta huce,ji kake Kato ya bada tim ya fadi,ya rike kasan wondon sa yana birgima, A'INDO dama sunkai k'ofa gida,lekowa tayi da k'arfi tace"hajiya mun tafi yawo sai mun dawo."
kama hannun juna sukayi da gudu suka bar unguwar,tafiya suke sosai har suka kai dai-dai kan titi,inda motoci ke ficewa sosai."
Waro idanu Husseina tayi tace"A'indo kinsan aradun Allah bazan huce wanan gurin ba , kinaga,masu kafa hudu na ficewa zan bi tanan tab,aikuwa bada ni ba😏.
Wani mai agwalima A'indo ta tsinkayo can tsalaken titi,takai duban ta ga Husseina tace"la Kinga mai agwalima can muje mu saya."
"ba fa zanje ba A'indo🙄"
Cewar Husseina ,A'indo tace"ke dan Allah fice muje tsoron me kike ji,bakauya kawai,kizo muje ni naji da komai🤨."
riko hannun Husseina tayi sai sunzo daidai bakin tsakar titi sai su tsinkayo mota maimakin su huce a'a sai su dawo baya da gudu,sunyi haka kusan sau hudu, Husseina tace" wly A'indo bazanje ba ni na gaji ke kije mana ."
"anji din uwar tsoro😏
"Ke wly ki kiyayeni karkiga kin rigani zuwa bini kimin rainin hankali,kin sanni sarai🤨"
Cewar Husseina.
Kyaleta A'indo tayi dan tasan ba karamin aikin Husseina na ne ba tace suyi dambe anan.
Zuwa tayi ta samu wata bishiya ta zauna tana kalon A'indo tana neman tsalaka titi ,sai taje tsakar titi idan ta tsinkayo mota sai ta komo da gudu ta dawo baya, gaba-daya ta galabaita ,kuma taki hakura, da ta gaji ne ta kwala ma mai agwalima magana cewar "kai mai agwalima,kawo mana mu saya."
Jin haka mai agwalimar ya taso ya tsalako titin,yazo bishiyar inda suke,dan itama A'indo can ta koma,tashi sukayi suna latsawa tare da tambayar nawa,daya A'indo ta d'auka ta fara sha yace"Yan mata ai sai ki fadi ko ta nawa za'a baki sai a baki anma baki fada ba sai ki fara sha."
"Kaga kar ka fada mana maganar banza,munfi k'arfin wanan abun naka,ko duk muka shanye za'a baka kudin ka,ka masan koni wacece a garin nan kasan kasan matsayina kuwa,hahhh yaro idan kaji matsayina aradun Allah sai ka sara min,kaida kanka zakace mu d'auke duka,ni nan sunana A'indo Tantagariyar Yar Aiki🙄"
zuba masu ido yayi,suka d'auka sai sha suke,saida sukasha mai isarsu sanan,yace "to ku bani kudi na."
Wata tsohuwar naira biyar A'indo ta kunto daga harshen zanin ta wada tun zuwanta daga kauye tazo da ita tace"ungo fida kudin ka bani canji"😒
Waro idanuwa mai agwalima yayi yace"kai bana son shashanci kudi na naira dari biyu ne kuzo ku bani wata tsohuwar naira biyar kuma dan ubanku har kuna neman canji."
idanu tsakanin Husseina da A'indo suka hada,sunsan meye ma'anar kalon nasu,dan sunsan matsawar suka tsaya rashin kumya a sheke sai ya sheke su,dan haka kawai sai suka fara ja da baya,
suna ganin sun dan yi nisa dashi suka kali juna,sanan suka juya da gudu suka sa kai suka bar gurin a guje.
mai agwalima zai bisu har zai ruga yabi bayan su kuma sai yayi tsoron karya bisu kuma yabar agwalima sa da kudin sa."
Ji yayi kamar yayi kuka haka ya dawo wurin."
"Abass je te dis que j ne veux aucune fille dans c monde la parc-qu'elles sont tous les même."
sanye yake da gajeran wondo na sojoji,da riga single,tsaye yake bisa kan bene,yana kalon mutanen dake kasa,yayin da yakeda easpice a kunne,daya hanun sa kuma rike da coffee yana sha, hanun sa daya kuma yana cik'in aljihu,tsaye yake daidai window yana shakar iskar dake kadawa a sananin samaniya,bazaka taba tunanin cewar Alhassan bahaushe ne ba saboda tsananin kyan sa ga kuma kwarjini,ga cikar haiba,duk inda dogon namiji kuma cikak'e yakai