Sashe 26
Aindo Tantagariyar Yar Aiki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Mamaki ne fal a idanun sa,kwayar idanun ta ya duba yaga kiyayyar sa fal a idanun ta,gashi har zata iya fido masa da jini,ganin yayi sanyi yasa A'indo yin tsaki tare da buge sa ta bud'e k'ofa tabar wurin.
Doctor ya kira yazo ya duba masa hannun ,akayi bandeji tare da basa maganunnuka,tunda A'indo tasa kai ta fita,hankalin sa ya kara tashi,sam duk zugin da hannun sa ke masa bayaji,domin kuwa a cewar sa baikai zugin da zuciyar sa ke masa ba.
Tunani yake ,yanzu wai cik'in maza zataje ta shiga suyi cudanya dasu,kuma ma wai namiji ne zai kaisu wanda yake tunanin saurayin ta ne,😳waro idanu yayi da ya tuna maganar ta ,ta dazu wai ko mijin da zata aura,to waye wanan kuma?
Gaban sa ke bala'in faduwa,ji yake kamar ya kwala ihu a hankali yake jin kansa na sara masa,tsabar kishin bala'i maganin barci ya balla yasha.
Anma abun mamaki barci yaki d'aukan sa,hanun da akayi ma bandeji ya jimke waje daya,nan take jini ya kuma balewa,anma ina ko ta hannun baibi ba,wani iri yake ji,idrissa ne ya shigo yanata salama yaji kamar ana nishi, sama-sama dan haka da sauri ya karasa d'akin, Al'Hassan ya iske a tsaye,idanu sunyi masa jawur,yayyin da hannun sa ke tsiyayar jini.
"Ya Salam bro meye haka me ya sameka?
Da sauri Alhassan ya karaso ya rike hannun sa yana dubawa,saurin komawa yayi ya d'auko kayan aikin sa yayi dressing din gurin,sanan ya kara nada masa wani bandejin,dago kai yayi zaiyima Al'Hassan magana,kawai sai yaga har barci ya d'auki yayan nasa,gyara masa kwanciya yayi tare da barin d'akin,yana mamakin abinda ya samu dan uwan sa
.
A'indo ko fita sukayi,Bashir ya kaisu,akayi reunion,tsakanin yan matan amarya da samarin ango,duk da Bashir ya hana A'INDO fita daga motar.
Suna zaune a mota suna fira Bashir yace "baby nifa so nake daga an gama auren sisin mu nima na turo,kuma gaskiya bana son asa dogon lokaci wata daya nake son asa ,dan gaskiya bikin bazai d'auki lokaci ba."
Murmushi A'indo tayi tace"ka ganka ko,to naji kai baka ma barin nan da ko shekara ne."
"Kiyi hakuri baby zancan hakuri bai taso ba,naji ance tsohon mijin ki ya dawo,ni kuma a kowace rana cik'in zulumi nake kar ku koma tare,shi yasa nafi son ayi komai a gama."
Nan take annurin fuskar A'INDO ya d'auke ,ranta ya baci,zuciyar ta tayi zafi a k'ankance ta kalli Bashir tace"bash kasan tunda nake dakai baka taba bata min rai irin na yau ba?
Wallahi ka batan rai ,ta ya ma kake tunanin zan koma gidan sa ,Allah ya kiyaye,dan Allah kabar wanan maganar."
Ganin da yayi ranta ya baci yaji shima baiji dadin abun ba,kallonta yayi yace"plz my princess kiyi hakuri,wallahi kishi ne yasa nayi wanan maganar kiyi hakuri bazan kuma ba na miki Alkawari."
"Is ok karka damu,zaka iya turowa da zaran anyi auren Yar uwata."..
Murmushi yayi yace"nagode sosai my princess.
Al'Hassan bai tashi ba sai bayan sallah la'asar,anma kuma koda ya tashi ya tambaya yaji su A'indo sun dawo aka tabatar masa da sun dawo sanan hankalin sa ya kwanta.
Duk wani shirye-shirye anyi,yayin da dangi sukayita zuwa wanan sabga Mina matar A'lhassan kuwa ana saura sati daya tazo biki,da saura sati daya amarya ta shiga lale,
Su A'indo ansha gyara,kamar amarya,domin ta fada ma Hajiya da zaran an gama bikin Husseina Bashir zai turo kuma baza'a a d'auki dogon lokaci ba a cewar sa,Hajiya tace "Masha Allah muma abinda muke jira kenan ,a shirye muke,dan haka tasa har A'indo ayi mata gyaran amare waw idan kunga kyan da A'indo ta Kara ba'a magana,da misalin k'arfe biyar aka fara fulani day,a inda kowa ya halarci gurin,akayi decoration din gurin abin gwanin sha'awa,kowa yayi shirin fulani,hata abokan ango wasu sunzo,yayyin da Alhassan ke rabewa waje daya inda yasan A'indo na bi yana kallon ta,a yanzu bayada aiki daga kallon photon ta a waya sai tunanin ta,yau ma kamar kullum yana daga lungun sa,ya hango suna rawa, Zuciyar sa yake jin tana masa zafi ganin gaban maza ne suke wanan abun,kowa na kallon ta.zai tashi kenan sai ga Mina da yar iskar shigar ta,zaro idanu Alhassan yayi 😳a matukar tsorace yace"ke wai kinada hankali kuwa?
A gidan surukan ki kika fito haka daga ke sai wondo,Wai Mina yaushe zakiyi hankali."
Tsaki Mina tayi tace"kaga Malam wallahi bazan iya ba,dama ka gayatoni nan ne dan ka wulakanta ni,to bara kaji yanda nake shiga ta acan haka zanyita anan ba Wanda ya isa ya hanani,haba dan Allah meye haka, mtsss."
Da sauri tabar wajen zataje wajen wasan da akeyi,har taci rabin tafiya,domin ta kusa kawo gunsu,da gudu Alhassan ya taso yazo ya taro ta,baiyi wata-wata ba ya kwashe ta da mari,bata tsaya tunani ba itama ta kwashe sa da mari a daidai idanun hajiya da A'indo da Hajiya ta fito kiran ta dan ta raraba abinci ......
Kuyi hakuri da wanan oga ya dawo ,banida lokacin baku yanda kuke so
🥰😍😘
[24/10 à 21:29] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/
✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
*A'INDO*
_(Tantagariyar Yar Aiki_)
✨✨✨✨✨✨✨
✨✨✨✨✨✨
✨✨✨✨✨
✨✨✨✨
✨✨✨
✨✨
✨
*NA*
*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋
*🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻*
_(We are the best Writers Among All writers_)📚
*DAGA AKALAMIN MARUBUCIYAR*
👇
*YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*,
*LABARIN MAIMOUNATOU*,
*KAICONA*,
*HASSADA GA MAI RABO*,
*YAN MATAN ZAMANI*,
*INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*,
*MAKIRCI*,
*LATIFA*,
*CANJIN RUHI*,
*WACECE NI KAMRINA*,
*SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*,
_and Now_👇
*LATIFA SABON SALO*,
*A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)*
_DEDICATED TO My Kawa Mrs Adam (yar Mutan kagara),&My dota Aisha A Bagudo_
*Page 53-54*
Zaro idanu hajiya tayi,yayyin da A'INDO kuma tayi shu'umin murmushi,daga hannun zaiyi ya kara dukan ta, Hajiya tace"kul ,a koda yaushe kuskuren da kakeyi kenan,kadan ka gani ,wanan kadai ya isheka ishara,ace mace ta d'auki hannu ta doki mijin ta,ai kuwa ba sauran daraja ,mutane kowa hankalin sa yayi gurin, gaba-daya mamaki ake,soja kamar sa mace ta mare sa tab .
Kallon Mina Hajiya tayi tace"ki koma ciki wanan ba darajar ya mace bace,kina matsayin Matar aure duba yanda kika fito."
Murguda baki Mina tayi ,sanan tace"nifa an takura ma rayuwa ta,dan jaraba irin taka saida nace bazan zo ba ka matsa min,gashi nazo kai kana cimin mutunci, mahaifiyar ka ma haka,ni bazan ."
"Kul karki fara karki yarda ki sa min uwa idan kina iskancinki kiyi sa can shida yake dai-dai ke,anma kika yarda kika sa Hajiya a wanan banzan shirmen naki wallahi sai kin gane kuskuren ki."
A'indo ce ke wanan maganar lokacin da take kokarin karsowa kusa da Mina kamar zata duke ta,
Alhassan kam kasa magana yayi tsabar takaici da kuma kumya da yaji,tabas a yau ya Kara dana sanin auren Mina,a yau ya tabatar da Alhakin iyayen sa ke bibiyar sa da kuma na A'indo,domin kuwa da yabi maganar su da yau baiga wanan bakar ranar ba,ya Salam wasu hawaye ne masu zafi suka zubo a kumatun sa ,ita kanta hajiya saida abun ya dan taba ta,domin kuwa wahala bata taba sa danta kuka ba,anma ai shi ya jama kansa,ji tayi gaba-daya A'indo ta kara shiga ranta,sanan yau ta Kara jin dadi da ta kirata da mahaifiya,tabas tasan Alhassan yayi sake,sanan yayi asarar da bazai taba maida makamancin ta ba.
Murmushi Hajiya tayi tace"barta Aisha,ai wanda yasan darajar iyaye shi ke girmama su,karki damu haihuwa ta ja min,dama ance dan kuka mai jama uwar sa jifa......
"Zo muje,kai kuma idan har kana iya d'aukan magana ta karka taba ta,karka duke ta,domin duk namiji mai dukan matar sa ba namiji bane."
Jan A'indo tayi suka bar gurin,itako Mina tsaki tayi tabar gurin.
Shi kam Alhassan tsaye yayi hawayen bakin ciki na zuba a idanun sa,dole ya roki daddyn sa ya taimaka ya barsa ya saki Mina ,idan ba haka ba wallahi kashe sa zatayi da bakin cikin ta....
Da bala'in sauri yabar gurin yayi b'angaren Mahaifin sa,acan ya iske mahaifiyar sa,koda ta gansa tayi kokarin barin wajen Alhassan yayi mazan rike k'afafun ta,Idanun sa na hawaye ya aza kai saman k'afafun ta yana kuka tare da neman yafiyar ta,tare da rokon ta akan ta zauna ta sausauta masa,jikin Hajiya yayi sanyi sosai,domin kuwa bata taba ganin danta Yana kuka ba,domin tunda yakai dan shekara goma Babu abinda kesa shi kuka,ko dukan sa akayi jurewa yake baya
Kuka,saide taurin rai,anma yau gashi yana kuka , Alhaji ta kalla dake zaune ya daga mata kai alamun ta zauna,zaunawa tayi, Alhassan da idanu sukayi masa jawur,ya kamo hannun Hajiya da na Alhaji,ya daga Kai ya kalle su,yace"dan girman Allah ku yafe min Hakika ku iyaye na gari ne ,duk da na bata muku,naki bin umarnin ku,baku taba nuna fishi a gareni ba,tabas na muku butulci,naki abinda kuka so,ada can bansan cewar gata kukayi min ba sai a yanzu na gane kurena,nayi watsi da zabin ku na rike zabi na ,gashi yanzu ina girbar abinda na shuka,abinda ko namiji dan uwana bai taba mari na ba,anma yau mace kuma matata ta mareni a bainar jama'a wane kask'anci ya huce wanan,tabas bayi ganganci,kuyi hakuri ku dubi girman Allah ku yafe min ."
Hajiya ma share hawaye tayi,"tace hakika Alhassan kuskure kam kayi,saide ka nemi yafiya agun wace kayima laifin,mu mun jima da yafe maka,domin da bamu yafe maka ba da wallahi bazaka ga da kyau ba,tsakanin mata da miji a cik'in su duk Wanda ya zalinci daya tofa Allah sai ya saka ma wanda aka zalunta,ka wulakanta yarinyar nan ,kaso yin ajalin ta,Allah ne yayi akoi sauran shan ruwan ta a duniya ,ka zalinci yarinyar nan,anma ba komai kaje ni na yafe maka."
Daddy ma cewa yayi"hakane kam Son ka bata mana sosai anma ba komai kaje nima na yafe maka,kaje ka nemi yafiyar tsohuwar Matar ka.
"Nagode Nagode ya ku iyaye na gari,sai inason daddy ku taimaka ku kuma aura min tshohuwar matata dan Allah daddy Wallahi Allah a yanzu babu Matar da nake so sama da ita,dan Allah ku taimaka ku shawo min kanta,ta kuma bani dama ta biyu ,sanan daddy ku amince na saki Mina domin bazan iya zama da ita ba."
Doctor ya kira yazo ya duba masa hannun ,akayi bandeji tare da basa maganunnuka,tunda A'indo tasa kai ta fita,hankalin sa ya kara tashi,sam duk zugin da hannun sa ke masa bayaji,domin kuwa a cewar sa baikai zugin da zuciyar sa ke masa ba.
Tunani yake ,yanzu wai cik'in maza zataje ta shiga suyi cudanya dasu,kuma ma wai namiji ne zai kaisu wanda yake tunanin saurayin ta ne,😳waro idanu yayi da ya tuna maganar ta ,ta dazu wai ko mijin da zata aura,to waye wanan kuma?
Gaban sa ke bala'in faduwa,ji yake kamar ya kwala ihu a hankali yake jin kansa na sara masa,tsabar kishin bala'i maganin barci ya balla yasha.
Anma abun mamaki barci yaki d'aukan sa,hanun da akayi ma bandeji ya jimke waje daya,nan take jini ya kuma balewa,anma ina ko ta hannun baibi ba,wani iri yake ji,idrissa ne ya shigo yanata salama yaji kamar ana nishi, sama-sama dan haka da sauri ya karasa d'akin, Al'Hassan ya iske a tsaye,idanu sunyi masa jawur,yayyin da hannun sa ke tsiyayar jini.
"Ya Salam bro meye haka me ya sameka?
Da sauri Alhassan ya karaso ya rike hannun sa yana dubawa,saurin komawa yayi ya d'auko kayan aikin sa yayi dressing din gurin,sanan ya kara nada masa wani bandejin,dago kai yayi zaiyima Al'Hassan magana,kawai sai yaga har barci ya d'auki yayan nasa,gyara masa kwanciya yayi tare da barin d'akin,yana mamakin abinda ya samu dan uwan sa
.
A'indo ko fita sukayi,Bashir ya kaisu,akayi reunion,tsakanin yan matan amarya da samarin ango,duk da Bashir ya hana A'INDO fita daga motar.
Suna zaune a mota suna fira Bashir yace "baby nifa so nake daga an gama auren sisin mu nima na turo,kuma gaskiya bana son asa dogon lokaci wata daya nake son asa ,dan gaskiya bikin bazai d'auki lokaci ba."
Murmushi A'indo tayi tace"ka ganka ko,to naji kai baka ma barin nan da ko shekara ne."
"Kiyi hakuri baby zancan hakuri bai taso ba,naji ance tsohon mijin ki ya dawo,ni kuma a kowace rana cik'in zulumi nake kar ku koma tare,shi yasa nafi son ayi komai a gama."
Nan take annurin fuskar A'INDO ya d'auke ,ranta ya baci,zuciyar ta tayi zafi a k'ankance ta kalli Bashir tace"bash kasan tunda nake dakai baka taba bata min rai irin na yau ba?
Wallahi ka batan rai ,ta ya ma kake tunanin zan koma gidan sa ,Allah ya kiyaye,dan Allah kabar wanan maganar."
Ganin da yayi ranta ya baci yaji shima baiji dadin abun ba,kallonta yayi yace"plz my princess kiyi hakuri,wallahi kishi ne yasa nayi wanan maganar kiyi hakuri bazan kuma ba na miki Alkawari."
"Is ok karka damu,zaka iya turowa da zaran anyi auren Yar uwata."..
Murmushi yayi yace"nagode sosai my princess.
Al'Hassan bai tashi ba sai bayan sallah la'asar,anma kuma koda ya tashi ya tambaya yaji su A'indo sun dawo aka tabatar masa da sun dawo sanan hankalin sa ya kwanta.
Duk wani shirye-shirye anyi,yayin da dangi sukayita zuwa wanan sabga Mina matar A'lhassan kuwa ana saura sati daya tazo biki,da saura sati daya amarya ta shiga lale,
Su A'indo ansha gyara,kamar amarya,domin ta fada ma Hajiya da zaran an gama bikin Husseina Bashir zai turo kuma baza'a a d'auki dogon lokaci ba a cewar sa,Hajiya tace "Masha Allah muma abinda muke jira kenan ,a shirye muke,dan haka tasa har A'indo ayi mata gyaran amare waw idan kunga kyan da A'indo ta Kara ba'a magana,da misalin k'arfe biyar aka fara fulani day,a inda kowa ya halarci gurin,akayi decoration din gurin abin gwanin sha'awa,kowa yayi shirin fulani,hata abokan ango wasu sunzo,yayyin da Alhassan ke rabewa waje daya inda yasan A'indo na bi yana kallon ta,a yanzu bayada aiki daga kallon photon ta a waya sai tunanin ta,yau ma kamar kullum yana daga lungun sa,ya hango suna rawa, Zuciyar sa yake jin tana masa zafi ganin gaban maza ne suke wanan abun,kowa na kallon ta.zai tashi kenan sai ga Mina da yar iskar shigar ta,zaro idanu Alhassan yayi 😳a matukar tsorace yace"ke wai kinada hankali kuwa?
A gidan surukan ki kika fito haka daga ke sai wondo,Wai Mina yaushe zakiyi hankali."
Tsaki Mina tayi tace"kaga Malam wallahi bazan iya ba,dama ka gayatoni nan ne dan ka wulakanta ni,to bara kaji yanda nake shiga ta acan haka zanyita anan ba Wanda ya isa ya hanani,haba dan Allah meye haka, mtsss."
Da sauri tabar wajen zataje wajen wasan da akeyi,har taci rabin tafiya,domin ta kusa kawo gunsu,da gudu Alhassan ya taso yazo ya taro ta,baiyi wata-wata ba ya kwashe ta da mari,bata tsaya tunani ba itama ta kwashe sa da mari a daidai idanun hajiya da A'indo da Hajiya ta fito kiran ta dan ta raraba abinci ......
Kuyi hakuri da wanan oga ya dawo ,banida lokacin baku yanda kuke so
🥰😍😘
[24/10 à 21:29] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/
✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
*A'INDO*
_(Tantagariyar Yar Aiki_)
✨✨✨✨✨✨✨
✨✨✨✨✨✨
✨✨✨✨✨
✨✨✨✨
✨✨✨
✨✨
✨
*NA*
*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋
*🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻*
_(We are the best Writers Among All writers_)📚
*DAGA AKALAMIN MARUBUCIYAR*
👇
*YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*,
*LABARIN MAIMOUNATOU*,
*KAICONA*,
*HASSADA GA MAI RABO*,
*YAN MATAN ZAMANI*,
*INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*,
*MAKIRCI*,
*LATIFA*,
*CANJIN RUHI*,
*WACECE NI KAMRINA*,
*SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*,
_and Now_👇
*LATIFA SABON SALO*,
*A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)*
_DEDICATED TO My Kawa Mrs Adam (yar Mutan kagara),&My dota Aisha A Bagudo_
*Page 53-54*
Zaro idanu hajiya tayi,yayyin da A'INDO kuma tayi shu'umin murmushi,daga hannun zaiyi ya kara dukan ta, Hajiya tace"kul ,a koda yaushe kuskuren da kakeyi kenan,kadan ka gani ,wanan kadai ya isheka ishara,ace mace ta d'auki hannu ta doki mijin ta,ai kuwa ba sauran daraja ,mutane kowa hankalin sa yayi gurin, gaba-daya mamaki ake,soja kamar sa mace ta mare sa tab .
Kallon Mina Hajiya tayi tace"ki koma ciki wanan ba darajar ya mace bace,kina matsayin Matar aure duba yanda kika fito."
Murguda baki Mina tayi ,sanan tace"nifa an takura ma rayuwa ta,dan jaraba irin taka saida nace bazan zo ba ka matsa min,gashi nazo kai kana cimin mutunci, mahaifiyar ka ma haka,ni bazan ."
"Kul karki fara karki yarda ki sa min uwa idan kina iskancinki kiyi sa can shida yake dai-dai ke,anma kika yarda kika sa Hajiya a wanan banzan shirmen naki wallahi sai kin gane kuskuren ki."
A'indo ce ke wanan maganar lokacin da take kokarin karsowa kusa da Mina kamar zata duke ta,
Alhassan kam kasa magana yayi tsabar takaici da kuma kumya da yaji,tabas a yau ya Kara dana sanin auren Mina,a yau ya tabatar da Alhakin iyayen sa ke bibiyar sa da kuma na A'indo,domin kuwa da yabi maganar su da yau baiga wanan bakar ranar ba,ya Salam wasu hawaye ne masu zafi suka zubo a kumatun sa ,ita kanta hajiya saida abun ya dan taba ta,domin kuwa wahala bata taba sa danta kuka ba,anma ai shi ya jama kansa,ji tayi gaba-daya A'indo ta kara shiga ranta,sanan yau ta Kara jin dadi da ta kirata da mahaifiya,tabas tasan Alhassan yayi sake,sanan yayi asarar da bazai taba maida makamancin ta ba.
Murmushi Hajiya tayi tace"barta Aisha,ai wanda yasan darajar iyaye shi ke girmama su,karki damu haihuwa ta ja min,dama ance dan kuka mai jama uwar sa jifa......
"Zo muje,kai kuma idan har kana iya d'aukan magana ta karka taba ta,karka duke ta,domin duk namiji mai dukan matar sa ba namiji bane."
Jan A'indo tayi suka bar gurin,itako Mina tsaki tayi tabar gurin.
Shi kam Alhassan tsaye yayi hawayen bakin ciki na zuba a idanun sa,dole ya roki daddyn sa ya taimaka ya barsa ya saki Mina ,idan ba haka ba wallahi kashe sa zatayi da bakin cikin ta....
Da bala'in sauri yabar gurin yayi b'angaren Mahaifin sa,acan ya iske mahaifiyar sa,koda ta gansa tayi kokarin barin wajen Alhassan yayi mazan rike k'afafun ta,Idanun sa na hawaye ya aza kai saman k'afafun ta yana kuka tare da neman yafiyar ta,tare da rokon ta akan ta zauna ta sausauta masa,jikin Hajiya yayi sanyi sosai,domin kuwa bata taba ganin danta Yana kuka ba,domin tunda yakai dan shekara goma Babu abinda kesa shi kuka,ko dukan sa akayi jurewa yake baya
Kuka,saide taurin rai,anma yau gashi yana kuka , Alhaji ta kalla dake zaune ya daga mata kai alamun ta zauna,zaunawa tayi, Alhassan da idanu sukayi masa jawur,ya kamo hannun Hajiya da na Alhaji,ya daga Kai ya kalle su,yace"dan girman Allah ku yafe min Hakika ku iyaye na gari ne ,duk da na bata muku,naki bin umarnin ku,baku taba nuna fishi a gareni ba,tabas na muku butulci,naki abinda kuka so,ada can bansan cewar gata kukayi min ba sai a yanzu na gane kurena,nayi watsi da zabin ku na rike zabi na ,gashi yanzu ina girbar abinda na shuka,abinda ko namiji dan uwana bai taba mari na ba,anma yau mace kuma matata ta mareni a bainar jama'a wane kask'anci ya huce wanan,tabas bayi ganganci,kuyi hakuri ku dubi girman Allah ku yafe min ."
Hajiya ma share hawaye tayi,"tace hakika Alhassan kuskure kam kayi,saide ka nemi yafiya agun wace kayima laifin,mu mun jima da yafe maka,domin da bamu yafe maka ba da wallahi bazaka ga da kyau ba,tsakanin mata da miji a cik'in su duk Wanda ya zalinci daya tofa Allah sai ya saka ma wanda aka zalunta,ka wulakanta yarinyar nan ,kaso yin ajalin ta,Allah ne yayi akoi sauran shan ruwan ta a duniya ,ka zalinci yarinyar nan,anma ba komai kaje ni na yafe maka."
Daddy ma cewa yayi"hakane kam Son ka bata mana sosai anma ba komai kaje nima na yafe maka,kaje ka nemi yafiyar tsohuwar Matar ka.
"Nagode Nagode ya ku iyaye na gari,sai inason daddy ku taimaka ku kuma aura min tshohuwar matata dan Allah daddy Wallahi Allah a yanzu babu Matar da nake so sama da ita,dan Allah ku taimaka ku shawo min kanta,ta kuma bani dama ta biyu ,sanan daddy ku amince na saki Mina domin bazan iya zama da ita ba."