Sashe 23
Aindo Tantagariyar Yar Aiki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Fita Husseina tayi,a harabar gidan,galeliyar mota ta gani latsetsiya ,wada kyanta kadai ya isa ya shagaltar dakai,bayan sa ya juya,sanye yake da bakaken kaya,dogo ne anma ba can ba,daga baya kayan sunyi bala'in yi masa kyau, "assalamu Aleykum",husseina tayi salama.tun a nesa take jin dadaden kamshin turaren sa wanda ita kanta ta yaba .
Wa'aleykum salam sis twins din mu ya fada tare da juyowa,yana murmushi.
Waw Husseina ta furta a zuciyar ta,saurayi ne mai cik'e da Kamala,k'yakyawa ajin farko,ita kyansa ma saida ya bata tsoro,kamar Aljani. fuskar sa ta kalla d'auke da mamaki a fuskar ta,wanda shi kuma dimple dinsa suka lotsa dukan su,yanada kewayayar face,ga dogon hanci,yanada idanu,shanyayu,wanda idan yana magana kamar mai jin barci,bakin sa ma karami ne kewayaye mai kyau,daga ganin sa kaga kakarfan namiji."
Murmushi ya kuma yi yace"kinyi mamaki ko hussy."
" A to dole ai nayi mamaki,domin kuwa ba kowa ke gane mu ba,anma kai da ko ganina ma bakayi ba kasan ko wacece,wanda ko murayar ba kowa ke ganewa ba"
"Karki damu son da nake ma yar uwarki ne yasa nasan komai nata,da kowa nata.
Bismillah kazo,muje tana zuwa tace na shigo da kai."
Ok yace,shi ya shiga gaba,dan bazai soba yaga komai na jikin ta ba,saboda Allah bai halasta masa ba,yayi koyi da Annabin mu.
Can ya dan tsaya yace"anma daddy yana nan kuwa?zan so na fara ganin sa kafin yar uwar ki."
"Eh inajin yana nan,muje na kaika gun sa,har b'angaren su hajiya sukaje,suna zaune ko Hajiya da Daddy,harda idrissa,Husseina ce ta shigo falon,tayi salama,suka amsa ,Hajiya tace"a'a dota na kece."
"Eh Hajiya dama bakon ne na wajen A'indo yace yana son ya fara ganin ku keda daddy kafin ya karasa gurin ta."
"Ayya to shigo dashi."
Cewar daddy.
Dan dama Hajiya ta masa zancan .
Da salama ya shigo ,Masha Allah Hajiya tace a ranta,ganin farko dukan su sukaji yaron ya shiga ransu,gashi daga gani dan gidan manya ne,ga kwarjini,da kamala,,gami daya ya shiga ransu,gaida su yayi suka amsa,sanan yace"Daddy ni sunana Bashir d'a a gun tsohon Minister Al'mansoor kadafi,Allah yayi ma iyaye na rasuwa,ta hatsarin jirgin sama,yau shekara goma kenan, Mahaifiya ta Indira,yar K'asar Mumbai ce,a can indiya, ba'indiya ce,mahaifi na kuma bafulace ne,sun mutu sun barni ni kadai ba uwa ba uba ,na tashi ne a hannun kawuna kanen mahaifi na,dan dukiyar mahaifana ma shi ya kulla da ita,har lokacin da na malaki hankalin kaina, na fara son Aisha wato A'indo ne tun lokacin da tazo wanan gida da sunan aikatau,ban zo nan ba saida na nemi amincewar ta,nasan komai nata,harda auren ta na farko,nace a kawo ni wurin ku ne,kamar yanda Addinin musulmci ya nuna mana da mu fara neman izini ga mahaifi kafin muje ga Yar."
Shine nazo gurin ka daddy dan neman izinin fara zance gun Yar ka."
" Masha Allah yaro naji bayanin ka,kuma Ina maka ta'aziyar mahaifan ka,kwarai nasan Minister,domin kuwa kowa yasan mutunci Kamala,da amana irin nasa,tabas idan kayi halin sa ka dace,dan mutumin kwarai ne,na yaba da halin ka da kuma tarbiyar ka,ni Alhaji Sanmani nace kaje ka nemi soyayar ya ta A'indo matsawar tana son ka to na baka izinin ka turo manyan ka,da zaran kun daidaita."
Godiya Bashir yayi,sanan ya tashi yabar falon cik'e da farin ciki.
Idrissa ransa a bace yace"haba daddy kuda ya kamata ku gyara auren ta da Yaya,anma kuka ba wani izini,."
Murmushi Hajiya tayi tace"hum idrissa baka san abinda dan uwanka yayi ba,da kaida kanka bazaka goyi bayan a maida auren su ba,anma yau dai bara na fada ma abinda dan uwanka yayi, gaba-daya Hajiya ta fada masa,shi kansa idrissa saida yaji wata irin kumyar A'indo ta shige sa ,duk da ba gaban ta yake ba.
.
Har Falon baki Husseina takai sa,ta cika gaban sa da kayan ciye-ciye.
"Kinga malama ni ba wanan nake so ba plz kije ki kira min matata,ita nake bukatar gani,kina wani ja min aji."
Ya fada cik'in tsokana,dariya Husseina tayi" tace to masu mata naji."
shima ya fada cik'in raha tare dayin murmushi dimple dinsa suka lotsa."
Tafiya Husseina tayi tana dariya tace"idan naga dama sai na hana ganin ta."
"Oh yi hakuri kanwata,idan Kika hanani ganin masoyiya ta Allah zaku iya rasani. .
"Ah bama za'aje nan ba bara na turo maka ita."
"Yauwa koke fa "☺
Da gudu ta karasa gun A'indo ta rukunkune ta ,tana dariya tace "wallahi yar uwata na tayaki murna,wallahi kinyo baban kamu,ke kin gansa kuwa,wallahi kamar ba'indiye,koda yake ya hada jini dasu,kinsan Allah yafi Alhassan kyau mugun kyau ma,kai wallahi Anty A'indo kinyi baban kamu."
" Iyee to santin ya isa haka,harda kirana da Anty yau ,hum lalai bara naje naga Wanda kike zuzutawa hakan."
" Za ko ki gani ."cewar Husseina.
Fita A'indo tayi har falon ta shigo tayi salama cik'in zazakar muryar ta ."
Yanzu ma tsaye yake,hannuwan sa cik'in aljihun sa,ya juya mata baya,bayan sa kawai ta gani.
Kamshin ta ya bugo hancinsa,yace"ayimin afuwa my wife,idan da hali ki taimaka ki canza kaya,sanan karki sa turare,hakan bai halasta ba,ki bari har muyi aure , please kimin wanan Alfarmar,yana magana ne har yanzu bataga face dinsa ba,bayan sa kawai take gani."
Sakaka tayi da baki.ta tsaya,tare da zumburo baki,shi kuma da salon da yazo dashi kenan,meye haka kuma."
Kamar yasan abinda ta take sakawa a ranta, yace "muyi kokari muyi aiki da Addinin mu,haramun ne ko budurwa tasa turaren da zai tada hankalin wani da namiji,kuma ba muharamin ta ba,ni zan iya sawa,anma dan Allah ki taimaka kiyi abinda nace.
Juyawa A'INDO tayi tabar falon,ranta yadan baci,ta shigo d'akin su,ta fida hijabi tayi kwancin ta,husseina tace"a'a ya na ganki haka kuma."
"Mtsss dan Allah bar dan rainin hankalin nan,yanzu ina wani turaren da nasa da zai tadi hankalin namiji, je kice masa idan ya gama tsayuwar ya iya tafiya ni bazan fita ba.mtsss
Aci gaba da gashi🍇
Maimou love😘
[19/10 à 22:26] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/
✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
*A'INDO*
_(Tantagariyar Yar Aiki_)
✨✨✨✨✨✨✨
✨✨✨✨✨✨
✨✨✨✨✨
✨✨✨✨
✨✨✨
✨✨
✨
*NA*
*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋
*🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻*
_(We are the best Writers Among All writers_)📚
*DAGA AKALAMIN MARUBUCIYAR*
👇
*YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*,
*LABARIN MAIMOUNATOU*,
*KAICONA*,
*HASSADA GA MAI RABO*,
*YAN MATAN ZAMANI*,
*INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*,
*MAKIRCI*,
*LATIFA*,
*CANJIN RUHI*,
*WACECE NI KAMRINA*,
*SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*,
_and Now_👇
*LATIFA SABON SALO*,
*A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)*
_DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_
*Page -47-48*
Murmushi husseina tayi ita sai taga ma yanzu A'indo har tafi ta tsiwa,zama tayi kusa da A'INDO ta dafa ta,tace"haba sis meye haka,a gani na ai gaskiya ya fada,meye a ciki,kiyi kawai abinda ya umarce ki ,idan ba haka ba kuma zan iya cewa har yanzu kina son ya Al'Hassan."
Jin haka yasa A'indo zurmut ta tashi,ta cire hijabi kawai ta sa wani,tana zumbure zumbren baki tabar d'akin,Husseina na mata dariya,domin yanzu ta gano lagwonta.
Komawa tayi da salama ta shiga,sai a lokacin ya juyo shima ya amsa salamar tata, cik'in murmushi,kallon sa tayi,ita kanta saida taji wani iri,yanda taji gabanta ya fadi,haka kawai taji gaban ta ya fadi ta kuma rasa meye silar faduwar gaban,domin kuwa kyan nasa har tsoro ya bata,"zauna ko"
Yace da ita cik'e da murmushi,zama tayi itakam sai ya zamana tamkar itace bakuwar bashi ba, gaba-daya ta rasa sukunin ta,haka kawai take jin kamar da akoi wani abu a tatare dashi.
"Yauwa my princess da fatan dai kina lfy ko?
Kuma na same ku lfy,Masha Allah yau dai ga bashir din ki ya bayyana."
Murmushin yake tayi, sanan tace"naga bashir,ashe k'yakyawa ne shi yasa ka boye min kanka."
Murmushi yayi sanan yace"yauwa Aïsha nifa ba wasa ya kawoni ba,kamar yanda kika sani kika sani na kuma fadama mahaifan ki to yanzu ma zan baki cikak'en tarihi na,nan ya fada mata kamar yanda ya fada ma su Hajiya da Alhaji.
Murmushi tayi,sanan tace"Masha Allah
Allah zaba mana abinda yafi Alherie."
Ameen yace,sanan yaci gaba da janta da zance tun bata biye masa sosai har ta saki jiki suka sha fira,anan ne taji ya kuma shiga ranta,anma ta rasa me yasa sam ya kasa kwanta mata sosai,anma kuma tasan cewar tabar ta aure sa tayi dace,dan haka indai su hajiya sun amince dashi zata yarda ta aure sa.
Sunyi awa biyu suna tadi,sanan yayi salama ya tafi tare da aje mata tsaraba ,kin amsa taso Yi saida ya nuna mata bacin ransa tukon ta amshi kayan...
Direct yana tafiya tayi b'angaren su hajiya da kayan,wanan karon hajiya kadai ke falo .
A'indo ta shigo da salama Hajiya ta amsa Mata tana murmushi,A'indo tazo ta zauna kusa da Hajiya tare da dan rungume ta tace"Hajiya na kina hutawa."
"☺ina hutawa ya ta,yaya har kun gama tadin,Kai a gaskiya yaron ya kwanta min Allah yasa siriki na ne."
Sunne kai A'indo tayi cik'e da jin kumya sanan taba hajiya leda ,tace"gashi wai tsaraba ce."
Amsa Hajiya tayi tana murmushi,su turaruka ne manya masu kamshi,da mayuka masu tsada.
Hajiya ta yaba,nan A'indo ta diba musu ita da Alhaji duk da na Mata ne,Hajiya taji dadi sosai.
Sanan tayi salama ta tashi ta koma b'angaren su,Husseina ma tayi murna,sanan ta kara bata shawara akan ta amince ma Bashir kawai,itama kuma tayi na'am da shawarar.
*Bayan sati daya*
A yau ne Alhassan ya shigo jirgi Dan zuwa K'asar sa ta haihuwa,a inda yake tafe da bacin rai,Zuciyar sa na masa wasi-wasi akan matar sa Mina ,hakan ko ta faru ne dalilin fadan da sukayi jiya,na cewar tun kusan sati biyu saura zasu bar kasar yace da Mina ta shirya,sanan akoi auren kannin sa,bata basa amsa ba,saida a gobe zasu tafi yace da ita su shirya su tafi,tace ita ba inda zata yai tafiyar sa,me zatayi a wani Niger,ita ba inda zata a takura mata,ransa yayi bala'in bacewa,sanan yace matsawar bataje wanan auren ba to wallahi zai iya rabuwa da ita,yana gama fadar haka ya gama shirin sa,washe gari k'arfe takwas na safe yayi Shirin sa shi kadai aka kaisa yajirgi ya daga dasu zuwa Niger.
Wa'aleykum salam sis twins din mu ya fada tare da juyowa,yana murmushi.
Waw Husseina ta furta a zuciyar ta,saurayi ne mai cik'e da Kamala,k'yakyawa ajin farko,ita kyansa ma saida ya bata tsoro,kamar Aljani. fuskar sa ta kalla d'auke da mamaki a fuskar ta,wanda shi kuma dimple dinsa suka lotsa dukan su,yanada kewayayar face,ga dogon hanci,yanada idanu,shanyayu,wanda idan yana magana kamar mai jin barci,bakin sa ma karami ne kewayaye mai kyau,daga ganin sa kaga kakarfan namiji."
Murmushi ya kuma yi yace"kinyi mamaki ko hussy."
" A to dole ai nayi mamaki,domin kuwa ba kowa ke gane mu ba,anma kai da ko ganina ma bakayi ba kasan ko wacece,wanda ko murayar ba kowa ke ganewa ba"
"Karki damu son da nake ma yar uwarki ne yasa nasan komai nata,da kowa nata.
Bismillah kazo,muje tana zuwa tace na shigo da kai."
Ok yace,shi ya shiga gaba,dan bazai soba yaga komai na jikin ta ba,saboda Allah bai halasta masa ba,yayi koyi da Annabin mu.
Can ya dan tsaya yace"anma daddy yana nan kuwa?zan so na fara ganin sa kafin yar uwar ki."
"Eh inajin yana nan,muje na kaika gun sa,har b'angaren su hajiya sukaje,suna zaune ko Hajiya da Daddy,harda idrissa,Husseina ce ta shigo falon,tayi salama,suka amsa ,Hajiya tace"a'a dota na kece."
"Eh Hajiya dama bakon ne na wajen A'indo yace yana son ya fara ganin ku keda daddy kafin ya karasa gurin ta."
"Ayya to shigo dashi."
Cewar daddy.
Dan dama Hajiya ta masa zancan .
Da salama ya shigo ,Masha Allah Hajiya tace a ranta,ganin farko dukan su sukaji yaron ya shiga ransu,gashi daga gani dan gidan manya ne,ga kwarjini,da kamala,,gami daya ya shiga ransu,gaida su yayi suka amsa,sanan yace"Daddy ni sunana Bashir d'a a gun tsohon Minister Al'mansoor kadafi,Allah yayi ma iyaye na rasuwa,ta hatsarin jirgin sama,yau shekara goma kenan, Mahaifiya ta Indira,yar K'asar Mumbai ce,a can indiya, ba'indiya ce,mahaifi na kuma bafulace ne,sun mutu sun barni ni kadai ba uwa ba uba ,na tashi ne a hannun kawuna kanen mahaifi na,dan dukiyar mahaifana ma shi ya kulla da ita,har lokacin da na malaki hankalin kaina, na fara son Aisha wato A'indo ne tun lokacin da tazo wanan gida da sunan aikatau,ban zo nan ba saida na nemi amincewar ta,nasan komai nata,harda auren ta na farko,nace a kawo ni wurin ku ne,kamar yanda Addinin musulmci ya nuna mana da mu fara neman izini ga mahaifi kafin muje ga Yar."
Shine nazo gurin ka daddy dan neman izinin fara zance gun Yar ka."
" Masha Allah yaro naji bayanin ka,kuma Ina maka ta'aziyar mahaifan ka,kwarai nasan Minister,domin kuwa kowa yasan mutunci Kamala,da amana irin nasa,tabas idan kayi halin sa ka dace,dan mutumin kwarai ne,na yaba da halin ka da kuma tarbiyar ka,ni Alhaji Sanmani nace kaje ka nemi soyayar ya ta A'indo matsawar tana son ka to na baka izinin ka turo manyan ka,da zaran kun daidaita."
Godiya Bashir yayi,sanan ya tashi yabar falon cik'e da farin ciki.
Idrissa ransa a bace yace"haba daddy kuda ya kamata ku gyara auren ta da Yaya,anma kuka ba wani izini,."
Murmushi Hajiya tayi tace"hum idrissa baka san abinda dan uwanka yayi ba,da kaida kanka bazaka goyi bayan a maida auren su ba,anma yau dai bara na fada ma abinda dan uwanka yayi, gaba-daya Hajiya ta fada masa,shi kansa idrissa saida yaji wata irin kumyar A'indo ta shige sa ,duk da ba gaban ta yake ba.
.
Har Falon baki Husseina takai sa,ta cika gaban sa da kayan ciye-ciye.
"Kinga malama ni ba wanan nake so ba plz kije ki kira min matata,ita nake bukatar gani,kina wani ja min aji."
Ya fada cik'in tsokana,dariya Husseina tayi" tace to masu mata naji."
shima ya fada cik'in raha tare dayin murmushi dimple dinsa suka lotsa."
Tafiya Husseina tayi tana dariya tace"idan naga dama sai na hana ganin ta."
"Oh yi hakuri kanwata,idan Kika hanani ganin masoyiya ta Allah zaku iya rasani. .
"Ah bama za'aje nan ba bara na turo maka ita."
"Yauwa koke fa "☺
Da gudu ta karasa gun A'indo ta rukunkune ta ,tana dariya tace "wallahi yar uwata na tayaki murna,wallahi kinyo baban kamu,ke kin gansa kuwa,wallahi kamar ba'indiye,koda yake ya hada jini dasu,kinsan Allah yafi Alhassan kyau mugun kyau ma,kai wallahi Anty A'indo kinyi baban kamu."
" Iyee to santin ya isa haka,harda kirana da Anty yau ,hum lalai bara naje naga Wanda kike zuzutawa hakan."
" Za ko ki gani ."cewar Husseina.
Fita A'indo tayi har falon ta shigo tayi salama cik'in zazakar muryar ta ."
Yanzu ma tsaye yake,hannuwan sa cik'in aljihun sa,ya juya mata baya,bayan sa kawai ta gani.
Kamshin ta ya bugo hancinsa,yace"ayimin afuwa my wife,idan da hali ki taimaka ki canza kaya,sanan karki sa turare,hakan bai halasta ba,ki bari har muyi aure , please kimin wanan Alfarmar,yana magana ne har yanzu bataga face dinsa ba,bayan sa kawai take gani."
Sakaka tayi da baki.ta tsaya,tare da zumburo baki,shi kuma da salon da yazo dashi kenan,meye haka kuma."
Kamar yasan abinda ta take sakawa a ranta, yace "muyi kokari muyi aiki da Addinin mu,haramun ne ko budurwa tasa turaren da zai tada hankalin wani da namiji,kuma ba muharamin ta ba,ni zan iya sawa,anma dan Allah ki taimaka kiyi abinda nace.
Juyawa A'INDO tayi tabar falon,ranta yadan baci,ta shigo d'akin su,ta fida hijabi tayi kwancin ta,husseina tace"a'a ya na ganki haka kuma."
"Mtsss dan Allah bar dan rainin hankalin nan,yanzu ina wani turaren da nasa da zai tadi hankalin namiji, je kice masa idan ya gama tsayuwar ya iya tafiya ni bazan fita ba.mtsss
Aci gaba da gashi🍇
Maimou love😘
[19/10 à 22:26] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/
✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
*A'INDO*
_(Tantagariyar Yar Aiki_)
✨✨✨✨✨✨✨
✨✨✨✨✨✨
✨✨✨✨✨
✨✨✨✨
✨✨✨
✨✨
✨
*NA*
*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋
*🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻*
_(We are the best Writers Among All writers_)📚
*DAGA AKALAMIN MARUBUCIYAR*
👇
*YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*,
*LABARIN MAIMOUNATOU*,
*KAICONA*,
*HASSADA GA MAI RABO*,
*YAN MATAN ZAMANI*,
*INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*,
*MAKIRCI*,
*LATIFA*,
*CANJIN RUHI*,
*WACECE NI KAMRINA*,
*SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*,
_and Now_👇
*LATIFA SABON SALO*,
*A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)*
_DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_
*Page -47-48*
Murmushi husseina tayi ita sai taga ma yanzu A'indo har tafi ta tsiwa,zama tayi kusa da A'INDO ta dafa ta,tace"haba sis meye haka,a gani na ai gaskiya ya fada,meye a ciki,kiyi kawai abinda ya umarce ki ,idan ba haka ba kuma zan iya cewa har yanzu kina son ya Al'Hassan."
Jin haka yasa A'indo zurmut ta tashi,ta cire hijabi kawai ta sa wani,tana zumbure zumbren baki tabar d'akin,Husseina na mata dariya,domin yanzu ta gano lagwonta.
Komawa tayi da salama ta shiga,sai a lokacin ya juyo shima ya amsa salamar tata, cik'in murmushi,kallon sa tayi,ita kanta saida taji wani iri,yanda taji gabanta ya fadi,haka kawai taji gaban ta ya fadi ta kuma rasa meye silar faduwar gaban,domin kuwa kyan nasa har tsoro ya bata,"zauna ko"
Yace da ita cik'e da murmushi,zama tayi itakam sai ya zamana tamkar itace bakuwar bashi ba, gaba-daya ta rasa sukunin ta,haka kawai take jin kamar da akoi wani abu a tatare dashi.
"Yauwa my princess da fatan dai kina lfy ko?
Kuma na same ku lfy,Masha Allah yau dai ga bashir din ki ya bayyana."
Murmushin yake tayi, sanan tace"naga bashir,ashe k'yakyawa ne shi yasa ka boye min kanka."
Murmushi yayi sanan yace"yauwa Aïsha nifa ba wasa ya kawoni ba,kamar yanda kika sani kika sani na kuma fadama mahaifan ki to yanzu ma zan baki cikak'en tarihi na,nan ya fada mata kamar yanda ya fada ma su Hajiya da Alhaji.
Murmushi tayi,sanan tace"Masha Allah
Allah zaba mana abinda yafi Alherie."
Ameen yace,sanan yaci gaba da janta da zance tun bata biye masa sosai har ta saki jiki suka sha fira,anan ne taji ya kuma shiga ranta,anma ta rasa me yasa sam ya kasa kwanta mata sosai,anma kuma tasan cewar tabar ta aure sa tayi dace,dan haka indai su hajiya sun amince dashi zata yarda ta aure sa.
Sunyi awa biyu suna tadi,sanan yayi salama ya tafi tare da aje mata tsaraba ,kin amsa taso Yi saida ya nuna mata bacin ransa tukon ta amshi kayan...
Direct yana tafiya tayi b'angaren su hajiya da kayan,wanan karon hajiya kadai ke falo .
A'indo ta shigo da salama Hajiya ta amsa Mata tana murmushi,A'indo tazo ta zauna kusa da Hajiya tare da dan rungume ta tace"Hajiya na kina hutawa."
"☺ina hutawa ya ta,yaya har kun gama tadin,Kai a gaskiya yaron ya kwanta min Allah yasa siriki na ne."
Sunne kai A'indo tayi cik'e da jin kumya sanan taba hajiya leda ,tace"gashi wai tsaraba ce."
Amsa Hajiya tayi tana murmushi,su turaruka ne manya masu kamshi,da mayuka masu tsada.
Hajiya ta yaba,nan A'indo ta diba musu ita da Alhaji duk da na Mata ne,Hajiya taji dadi sosai.
Sanan tayi salama ta tashi ta koma b'angaren su,Husseina ma tayi murna,sanan ta kara bata shawara akan ta amince ma Bashir kawai,itama kuma tayi na'am da shawarar.
*Bayan sati daya*
A yau ne Alhassan ya shigo jirgi Dan zuwa K'asar sa ta haihuwa,a inda yake tafe da bacin rai,Zuciyar sa na masa wasi-wasi akan matar sa Mina ,hakan ko ta faru ne dalilin fadan da sukayi jiya,na cewar tun kusan sati biyu saura zasu bar kasar yace da Mina ta shirya,sanan akoi auren kannin sa,bata basa amsa ba,saida a gobe zasu tafi yace da ita su shirya su tafi,tace ita ba inda zata yai tafiyar sa,me zatayi a wani Niger,ita ba inda zata a takura mata,ransa yayi bala'in bacewa,sanan yace matsawar bataje wanan auren ba to wallahi zai iya rabuwa da ita,yana gama fadar haka ya gama shirin sa,washe gari k'arfe takwas na safe yayi Shirin sa shi kadai aka kaisa yajirgi ya daga dasu zuwa Niger.