Sashe 24
Aindo Tantagariyar Yar Aiki Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
a wanan lokacin kuma soyaya A'indo da Bashir ta bunkasa a zukatan su ,dan a yanda suke son juna abin baya faduwa,wata irin shakuwa ce sukayi,suna ji da juna ,koda yaushe suna like da waya suna fira,idan A'indo zata fita shi ke zuwa ya kaita a cewar sa baya son ana kalle masa mata,in yayi hakan sai yaba A'indo dariya ,tare da cewar "har na ma zama Matar taka kenan."
Sai yace sosai ma.
Ba abinda ke kashe A'indo kamar dimple dinsa.
Shirye shiryen biki ake ba k'ak'autawa,Hajiya ta d'auko mai gyaran jiki ana ma Husseina,itama A'indo ana mata, jikin su yayi luwai luwai yayi kyau ,duk sun raba ma yan Makarantar su katin gayata,dan harda dynner za'ayi, za'ayi shagalilika sosai,dan sai anyi fulani day,indiya day,dadai sauran su,abin ba'a cewa komai,domin A'indo da
Kawayen su na school suke shirye-shirye ba kama hannun yaro,kusan kulum yanzu sai kawayen su sunzo gidan an cika gida ,ayita wasa da raha.
Husseina da A'indo har wani fresh suke abin gwanin sha'awa,sun ciciko sunyi wani irin kyau.
K'arfe hudu jirgin su Alhassan ya sauka ,bai huce gida ba saida ya biya company dinsu,yayi wasu abubuwa,bayan sallah magariba,gards dinsa suka rako sa zuwa gida,shiga sukayi,direct wajen su hajiya ya huce,tarbon sa akayi sosai cik'e da murna,kowa yayi murnar ganin sa,anan akaci abinci,su A'indo dama tunda kawayen su suka fara zuwa wasu hardaga wani gari,sai suka koma cin abinci a b'angaren su.
Dan haka suna b'angaren su tare da kawayen su na school da suka fara zuwa Mimi ,Salma ,da Safna,kawayen su ne yan Niamey,sun shaku matuka hakan yasa suma sukazo bikin,anko ko kusan kala biyar kawayen amarya sukayi,itama A'indo kusan kayan su iri daya dana husseina Saidai banbancin kalla.
Bayan anyi fira sosai wajen k'arfe goma su hajiya suka shiga barci itada Alhaji,yayyin da husseina suke b'angaren falon baki suke tadin su,Alhassan ne zaune a falon baki sanye yake da t-shirt ,da wondo na sojawa iya gwiwa,sunyi bala'in yi masa kyau,fatar sa da ka ganta kasan cik'in hutu yake ,yayi fresh yayi bala'in kyau ,kafa daya kan daya,yana danna computer ,yana shan juis sanye yake da farin gilashi.aiki kawai yake a cumputer.
Salma ce ta kalli A'indo tace "sis dan Allah ki d'auko min waya ta,inajin wallahi mun barta a b'angaren su hajiya dazu,kinsan da mukazo aiki anan nasa caji kuma kinga yanzu inason Kiran Mom."
Murmushi A'indo tayi,sanye take da riga da wondo na kayan barci masu sulbi sunyi bala'in yi mata kyau,sanin cewar a yanzu Hajiya da Alhaji basa falo suna d'aki ita da Alhaji shi yasa kawai ta fita da kayan barcin dake jikin ta da kuma hulla,ta gashi kasancewar lokacin sanyi ne,kayan sunada dan kauri,tasa takalma masu gashi , daga sama, gaba-daya sai tayi bala'in kyau.
Kai kamar wata ba'indiya fitowa tayi ta iso falon su hajiya da siririya salamar ta,ko kadan hankalin ta bai kai a gunsa ba,ganin tayi tunda ta shigo bara ta huce ta aza tea Tasha,shikam tun kafin shigowar ta ya jiyo wani bala'in kamshi mai sanyaya zuciya da ruhi,wanan dalilin yasa ya aje aikin da yake ya zuba ma k'ofa idanu,har ta shigo wani irin dum gabansa ya bada,ganin wanan k'yakyawar halitar a cewar sa,har ta nufi kichen tana shirin shiga Hajiya ta sauko da yake taga A'indo ,tace"a'a A'indo lafiya dai na ganki."
Da murmushi A'indo ta juyo wanda ya kara ma face dinta kyau,tace "là Hajiya kin fito,wallahi Salma ce ta manta wayar ta a caji dazu,kuma abubuwa suka d'auke mana hankali,shine tace nazo na d'auko mata,shine nima nake son hada tea nasha."
"Ayya to yi ki hada,kije kice ma idrissa yabar Husseina yaje b'angaren su,dan in ba haka nayi bazasu iya rabuwa ba har asuba."
" To hajiya ." A'INDO tace tare da shiga kitchen
Sai a yanzu Hajiya ta lura da Alhassan zaune,Wanda ya saki baki cik'e da shagala Yana kallon A'indo wanda Jin an ambaci A'indo gaban sa yaji Yana faduwa,dan kuwa gami daya yaji yarinyar nan ta shiga ransa."
Murmushi Hajiya tayi tace"Ashe kana nan."
"Eh Mom,wacece wanan"?
Ya fada Yana nuna hanyar da A'indo tabi,
"Au wai A'indo kake nufi,ai A'indo ce tsohuwar Matar ka baka gane ta ba"?......."
Aci gaba da gashi🍇
Maimou love😘
[20/10 à 19:40] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/
✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
*A'INDO*
_(Tantagariyar Yar Aiki_)
✨✨✨✨✨✨✨
✨✨✨✨✨✨
✨✨✨✨✨
✨✨✨✨
✨✨✨
✨✨
✨
*NA*
*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋
*🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻*
_(We are the best Writers Among All writers_)📚
*DAGA AKALAMIN MARUBUCIYAR*
👇
*YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*,
*LABARIN MAIMOUNATOU*,
*KAICONA*,
*HASSADA GA MAI RABO*,
*YAN MATAN ZAMANI*,
*INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*,
*MAKIRCI*,
*LATIFA*,
*CANJIN RUHI*,
*WACECE NI KAMRINA*,
*SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*,
_and Now_👇
*LATIFA SABON SALO*,
*A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)*
_DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_
*Page -49-50*
Kallon Hajiya yayi yaga wai ita tayi maganar ko kuwa?
Yace"haba Hajiya wacen yarinyar da take bakauya ya za'a hadata da wanan nutsatsar."🙄
"Hum yaro man kaza ,ai sai kayi,ni zan shiga na kwanta,ka tashi kaima ka koma b'angaren ka."
Hajiya na gama fadar haka ta koma sama,tabar Alhassan cik'e da mamaki ,da kuma tambayoyi a Zuciyar sa.
Fitowa A'indo tayi da cup a hanun ta ,tana tafe tana shan tea ,tana danna wayar ta,dan chatting suke da Bashir,table ta zauna na cin abinci,taci gaba da da chatting dinta tana dariya,inda gaba-daya hankalin Alhassan ya karkata a kanta ,sam bata ma san yana nan ba,sanin da tayi cewar Hajiya ta koma b'angaren su.
Wayar ta ce tayi kara ma'ana Kira ya shigo,dagawa tayi tana dariya,fararan hakoran ta,mai d'auke da wushirya a tsakiya,wace ta kara ma hakoranta kyau suka bayyana,tace"hahhh Kalbi ya dai dagaske nake maka fa,Allah na yarda da zaran an gama auren Husseina kaima ka turo,tunda su hajiya ma sun yarda."
Duk wanan hirar da take a kunuwan Al'Hassan ,ransa yayi bala'in baci,yayin da hankalin sa ya tashi Jin tana cema wani ya turo ,har zai tashi ya nufe ta ,kuma sai ya fasa,zaune yake anma ji yake kamar ana zuba masa garwashi a zuciya,duk da bai yarda cewar A'indo bace,ya ma za'a ce itace,bayan wacan Yar kauye ce,jahila,marar aji kuma mumuna,ya za'a hadata da wanan,daga gani tanada aji,ga ilimi,ga kuma kyau,gata tamkar ba'indiya,Kai ina Hajiya zolayar sa kawai take.
Ji yayi gaban sa ya fadi Jin tana cema wani wai ya turo waye wanan kuma.
Gama shan coffeen ta tayi ta tashi,sai yanzu hankalin ta yakai kansa,ko shekara nawa zatayi bazata taba manta wanan bakin mugun ba,jin tayi gaban ta yayi muguwar faduwa.kenan dai yazo,hum Alhamdulillah tunda dai yanzu ba matar sa nake ba,bai isa ya takurani ba,kuma ma ina ruwana dashi."
Sakin ajiyar zuciya tayi sanan ta daidaita kanta,tazo ta gaban sa ta huce,wanda kamshi turaren ta ya dawo dashi daga duniyar shaukin ta,har takai gurin caji ta zage wayar salma,zata fita taji yace"ke bakisan ki gaisar da mutane ne ba,kina ganin mutane anma bazaki gaida su ba."
Cak A'indo ta tsaya,gaban ta na faduwa,dakewa tayi ta kirkiro murmushin tura haushi na gefen baki,ta juyo,ta zuba masa ido cik'in ido,wanda ya yasa faduwar gabansa dum,ba shaka wanan yarinyar ce,ko gizo ne,kai hakan bazai taba yiwu ba,ta ya ma za'ace itace ina sam bai yarda ba.
"Humm ashe akoi mutum a gun Sorry ban lura bane,ina wuni,anzo lafiya to Masha Allah."
Tana gama fadar haka ta juya tayi ficewar ta,yayyin da Zuciyar ta ke mata tafarfasa.
Wajen su idrissa ta nufa dan fada musu sakon Hajiya,anma ta iske har sun tashi basa nan,hakan na nufin sun gama tadin,tab yau wace rana hum.
.ta fada tayi gaba abunta,barin Alhassan tayi cik'e da baki,shi fa bai gane ba,da sauri ya tatara computer da wayoyin sa yabar b'angaren,ya nufi b'angaren idrissa iske sa yayi ya fito daga wanka.
"a'a bros kaine nayi tunanin ma kayi barci saboda gajiya, murmushi Alhassan yayi sanan ya fido wayar sa da ya d'auki A'indo lokacin da ta fito daga kitchen tana Shan tea bata sani ba,yace"kanina dan Allah wacece wanan,ya nuna ma Idrisa photon ,Idrissa ya duba ,yace Yaya yaushe ka d'auki wanan pic din.
Dazu na d'auke sa ta shigo falo shine nake tambayar Hajiya wai wacece tace tsohuwar matata ce."
Murmushi idrissa yayi yace"bro ai gaskiya ne,itace mana A'indo yar uwar tagwaitakar ta ce zan aura Husseina,itadai ce tsohuwar Matar ka,ai Yaya nayi mamakin da kabar wanan yarinyar,mai sufar indiyawa."
Idrissa na gama fadar haka yabar wurin,dan yanajin haushin dan uwan sa har yanzu.
Wani iri Alhassan yaji jikin sa ya Masa, gaba-daya gabobin jikin sa yaji sun mutu,jikin sa yayi sanyi, Zuciyar sa ta dinga bugawa da sauri-sauri,hankalin sa ya tashi,wani tsoro ya shige sa lokaci daya,firge ya nufa ya d'auki ruwan roba ya shanye gaba-daya,yanzu kam ya yarda photon ya kara dubawa ,duk da acan ba wani kallon ta yayi ba dakyau ya gane cewar itace,idan ko hakane wallahi da sake dole ma a basa matar sa yanzu."
Tashi yayi cik'e da kwarin gwiwa ya koma b'angaren sa,barci dai ranar kaurace ma idanun sa yayi,daga ya runtse idanu zai dinga ganin A'indo tana murmushin ta Mai tafiyar da Zuciyar sa,sai yan juye-juye yake a bisa bed,sai da asuba bayan yayi Sallah barci barawo ya d'auke sa.
Itakam A'INDO da komawar ta ta iske Husseina har tayi barci ,sai sauran kawayen su wa'inda suke tatauna yanda za'ayi choregraphie,wato yan matan amarya zasuyi rawa ranar dinner,wanda kuma harda A'indo,inda tsarin yake yan mata biyar zasuyi zasu jera biyu gaba biyu baya,sai daya a tsakiya,ko kuma a gaba,wada kuma A'indo ce zata tsaya a gaba,nan ta iske su suna ta tataunawa a kai,Salma tace"anma banda uwayen ango ko ?dan gaskiya da yar kumya,A'indo tace a'a dinner su hajiya sunce ta matasa ce,banda uwaye.gobe ma kanwar ango ke zuwa, khalissa muna waya sanan muna chatting da ita,har take ce min harda ita a masu rawar.
Mimi tace"gaskiya gwara tazo mu fara koyan rawar,a fara gaba-daya za'a fi tafiya daidai, yauwa hakan yayi ma.
Sai yace sosai ma.
Ba abinda ke kashe A'indo kamar dimple dinsa.
Shirye shiryen biki ake ba k'ak'autawa,Hajiya ta d'auko mai gyaran jiki ana ma Husseina,itama A'indo ana mata, jikin su yayi luwai luwai yayi kyau ,duk sun raba ma yan Makarantar su katin gayata,dan harda dynner za'ayi, za'ayi shagalilika sosai,dan sai anyi fulani day,indiya day,dadai sauran su,abin ba'a cewa komai,domin A'indo da
Kawayen su na school suke shirye-shirye ba kama hannun yaro,kusan kulum yanzu sai kawayen su sunzo gidan an cika gida ,ayita wasa da raha.
Husseina da A'indo har wani fresh suke abin gwanin sha'awa,sun ciciko sunyi wani irin kyau.
K'arfe hudu jirgin su Alhassan ya sauka ,bai huce gida ba saida ya biya company dinsu,yayi wasu abubuwa,bayan sallah magariba,gards dinsa suka rako sa zuwa gida,shiga sukayi,direct wajen su hajiya ya huce,tarbon sa akayi sosai cik'e da murna,kowa yayi murnar ganin sa,anan akaci abinci,su A'indo dama tunda kawayen su suka fara zuwa wasu hardaga wani gari,sai suka koma cin abinci a b'angaren su.
Dan haka suna b'angaren su tare da kawayen su na school da suka fara zuwa Mimi ,Salma ,da Safna,kawayen su ne yan Niamey,sun shaku matuka hakan yasa suma sukazo bikin,anko ko kusan kala biyar kawayen amarya sukayi,itama A'indo kusan kayan su iri daya dana husseina Saidai banbancin kalla.
Bayan anyi fira sosai wajen k'arfe goma su hajiya suka shiga barci itada Alhaji,yayyin da husseina suke b'angaren falon baki suke tadin su,Alhassan ne zaune a falon baki sanye yake da t-shirt ,da wondo na sojawa iya gwiwa,sunyi bala'in yi masa kyau,fatar sa da ka ganta kasan cik'in hutu yake ,yayi fresh yayi bala'in kyau ,kafa daya kan daya,yana danna computer ,yana shan juis sanye yake da farin gilashi.aiki kawai yake a cumputer.
Salma ce ta kalli A'indo tace "sis dan Allah ki d'auko min waya ta,inajin wallahi mun barta a b'angaren su hajiya dazu,kinsan da mukazo aiki anan nasa caji kuma kinga yanzu inason Kiran Mom."
Murmushi A'indo tayi,sanye take da riga da wondo na kayan barci masu sulbi sunyi bala'in yi mata kyau,sanin cewar a yanzu Hajiya da Alhaji basa falo suna d'aki ita da Alhaji shi yasa kawai ta fita da kayan barcin dake jikin ta da kuma hulla,ta gashi kasancewar lokacin sanyi ne,kayan sunada dan kauri,tasa takalma masu gashi , daga sama, gaba-daya sai tayi bala'in kyau.
Kai kamar wata ba'indiya fitowa tayi ta iso falon su hajiya da siririya salamar ta,ko kadan hankalin ta bai kai a gunsa ba,ganin tayi tunda ta shigo bara ta huce ta aza tea Tasha,shikam tun kafin shigowar ta ya jiyo wani bala'in kamshi mai sanyaya zuciya da ruhi,wanan dalilin yasa ya aje aikin da yake ya zuba ma k'ofa idanu,har ta shigo wani irin dum gabansa ya bada,ganin wanan k'yakyawar halitar a cewar sa,har ta nufi kichen tana shirin shiga Hajiya ta sauko da yake taga A'indo ,tace"a'a A'indo lafiya dai na ganki."
Da murmushi A'indo ta juyo wanda ya kara ma face dinta kyau,tace "là Hajiya kin fito,wallahi Salma ce ta manta wayar ta a caji dazu,kuma abubuwa suka d'auke mana hankali,shine tace nazo na d'auko mata,shine nima nake son hada tea nasha."
"Ayya to yi ki hada,kije kice ma idrissa yabar Husseina yaje b'angaren su,dan in ba haka nayi bazasu iya rabuwa ba har asuba."
" To hajiya ." A'INDO tace tare da shiga kitchen
Sai a yanzu Hajiya ta lura da Alhassan zaune,Wanda ya saki baki cik'e da shagala Yana kallon A'indo wanda Jin an ambaci A'indo gaban sa yaji Yana faduwa,dan kuwa gami daya yaji yarinyar nan ta shiga ransa."
Murmushi Hajiya tayi tace"Ashe kana nan."
"Eh Mom,wacece wanan"?
Ya fada Yana nuna hanyar da A'indo tabi,
"Au wai A'indo kake nufi,ai A'indo ce tsohuwar Matar ka baka gane ta ba"?......."
Aci gaba da gashi🍇
Maimou love😘
[20/10 à 19:40] MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE: https://mobile.facebook.com/Anatarewritersassocian/
✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
*A'INDO*
_(Tantagariyar Yar Aiki_)
✨✨✨✨✨✨✨
✨✨✨✨✨✨
✨✨✨✨✨
✨✨✨✨
✨✨✨
✨✨
✨
*NA*
*MAIMOUNA MATAR ABDOULAYE AM*💋
*🤝🏻ANA TARE WRITERS ASSOCIATION🤝🏻*
_(We are the best Writers Among All writers_)📚
*DAGA AKALAMIN MARUBUCIYAR*
👇
*YA MACE KOWACE DA IRIN NI'IMAR TA*,
*LABARIN MAIMOUNATOU*,
*KAICONA*,
*HASSADA GA MAI RABO*,
*YAN MATAN ZAMANI*,
*INA MATSALAR TAKE MAZAN KO MATAN*,
*MAKIRCI*,
*LATIFA*,
*CANJIN RUHI*,
*WACECE NI KAMRINA*,
*SO NE SILAR FARUWAN HAKAN*,
_and Now_👇
*LATIFA SABON SALO*,
*A'INDO (Tantagariyar Yar Aiki)*
_DEDICATED TO SADJIDA & UMMY ONTOP_
*Page -49-50*
Kallon Hajiya yayi yaga wai ita tayi maganar ko kuwa?
Yace"haba Hajiya wacen yarinyar da take bakauya ya za'a hadata da wanan nutsatsar."🙄
"Hum yaro man kaza ,ai sai kayi,ni zan shiga na kwanta,ka tashi kaima ka koma b'angaren ka."
Hajiya na gama fadar haka ta koma sama,tabar Alhassan cik'e da mamaki ,da kuma tambayoyi a Zuciyar sa.
Fitowa A'indo tayi da cup a hanun ta ,tana tafe tana shan tea ,tana danna wayar ta,dan chatting suke da Bashir,table ta zauna na cin abinci,taci gaba da da chatting dinta tana dariya,inda gaba-daya hankalin Alhassan ya karkata a kanta ,sam bata ma san yana nan ba,sanin da tayi cewar Hajiya ta koma b'angaren su.
Wayar ta ce tayi kara ma'ana Kira ya shigo,dagawa tayi tana dariya,fararan hakoran ta,mai d'auke da wushirya a tsakiya,wace ta kara ma hakoranta kyau suka bayyana,tace"hahhh Kalbi ya dai dagaske nake maka fa,Allah na yarda da zaran an gama auren Husseina kaima ka turo,tunda su hajiya ma sun yarda."
Duk wanan hirar da take a kunuwan Al'Hassan ,ransa yayi bala'in baci,yayin da hankalin sa ya tashi Jin tana cema wani ya turo ,har zai tashi ya nufe ta ,kuma sai ya fasa,zaune yake anma ji yake kamar ana zuba masa garwashi a zuciya,duk da bai yarda cewar A'indo bace,ya ma za'a ce itace,bayan wacan Yar kauye ce,jahila,marar aji kuma mumuna,ya za'a hadata da wanan,daga gani tanada aji,ga ilimi,ga kuma kyau,gata tamkar ba'indiya,Kai ina Hajiya zolayar sa kawai take.
Ji yayi gaban sa ya fadi Jin tana cema wani wai ya turo waye wanan kuma.
Gama shan coffeen ta tayi ta tashi,sai yanzu hankalin ta yakai kansa,ko shekara nawa zatayi bazata taba manta wanan bakin mugun ba,jin tayi gaban ta yayi muguwar faduwa.kenan dai yazo,hum Alhamdulillah tunda dai yanzu ba matar sa nake ba,bai isa ya takurani ba,kuma ma ina ruwana dashi."
Sakin ajiyar zuciya tayi sanan ta daidaita kanta,tazo ta gaban sa ta huce,wanda kamshi turaren ta ya dawo dashi daga duniyar shaukin ta,har takai gurin caji ta zage wayar salma,zata fita taji yace"ke bakisan ki gaisar da mutane ne ba,kina ganin mutane anma bazaki gaida su ba."
Cak A'indo ta tsaya,gaban ta na faduwa,dakewa tayi ta kirkiro murmushin tura haushi na gefen baki,ta juyo,ta zuba masa ido cik'in ido,wanda ya yasa faduwar gabansa dum,ba shaka wanan yarinyar ce,ko gizo ne,kai hakan bazai taba yiwu ba,ta ya ma za'ace itace ina sam bai yarda ba.
"Humm ashe akoi mutum a gun Sorry ban lura bane,ina wuni,anzo lafiya to Masha Allah."
Tana gama fadar haka ta juya tayi ficewar ta,yayyin da Zuciyar ta ke mata tafarfasa.
Wajen su idrissa ta nufa dan fada musu sakon Hajiya,anma ta iske har sun tashi basa nan,hakan na nufin sun gama tadin,tab yau wace rana hum.
.ta fada tayi gaba abunta,barin Alhassan tayi cik'e da baki,shi fa bai gane ba,da sauri ya tatara computer da wayoyin sa yabar b'angaren,ya nufi b'angaren idrissa iske sa yayi ya fito daga wanka.
"a'a bros kaine nayi tunanin ma kayi barci saboda gajiya, murmushi Alhassan yayi sanan ya fido wayar sa da ya d'auki A'indo lokacin da ta fito daga kitchen tana Shan tea bata sani ba,yace"kanina dan Allah wacece wanan,ya nuna ma Idrisa photon ,Idrissa ya duba ,yace Yaya yaushe ka d'auki wanan pic din.
Dazu na d'auke sa ta shigo falo shine nake tambayar Hajiya wai wacece tace tsohuwar matata ce."
Murmushi idrissa yayi yace"bro ai gaskiya ne,itace mana A'indo yar uwar tagwaitakar ta ce zan aura Husseina,itadai ce tsohuwar Matar ka,ai Yaya nayi mamakin da kabar wanan yarinyar,mai sufar indiyawa."
Idrissa na gama fadar haka yabar wurin,dan yanajin haushin dan uwan sa har yanzu.
Wani iri Alhassan yaji jikin sa ya Masa, gaba-daya gabobin jikin sa yaji sun mutu,jikin sa yayi sanyi, Zuciyar sa ta dinga bugawa da sauri-sauri,hankalin sa ya tashi,wani tsoro ya shige sa lokaci daya,firge ya nufa ya d'auki ruwan roba ya shanye gaba-daya,yanzu kam ya yarda photon ya kara dubawa ,duk da acan ba wani kallon ta yayi ba dakyau ya gane cewar itace,idan ko hakane wallahi da sake dole ma a basa matar sa yanzu."
Tashi yayi cik'e da kwarin gwiwa ya koma b'angaren sa,barci dai ranar kaurace ma idanun sa yayi,daga ya runtse idanu zai dinga ganin A'indo tana murmushin ta Mai tafiyar da Zuciyar sa,sai yan juye-juye yake a bisa bed,sai da asuba bayan yayi Sallah barci barawo ya d'auke sa.
Itakam A'INDO da komawar ta ta iske Husseina har tayi barci ,sai sauran kawayen su wa'inda suke tatauna yanda za'ayi choregraphie,wato yan matan amarya zasuyi rawa ranar dinner,wanda kuma harda A'indo,inda tsarin yake yan mata biyar zasuyi zasu jera biyu gaba biyu baya,sai daya a tsakiya,ko kuma a gaba,wada kuma A'indo ce zata tsaya a gaba,nan ta iske su suna ta tataunawa a kai,Salma tace"anma banda uwayen ango ko ?dan gaskiya da yar kumya,A'indo tace a'a dinner su hajiya sunce ta matasa ce,banda uwaye.gobe ma kanwar ango ke zuwa, khalissa muna waya sanan muna chatting da ita,har take ce min harda ita a masu rawar.
Mimi tace"gaskiya gwara tazo mu fara koyan rawar,a fara gaba-daya za'a fi tafiya daidai, yauwa hakan yayi ma.