Chapter 79&80
Yareema Jawad Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bayan an loda musu kayan da suka siya a boot Zaljameel ta b'ata fuska kamar zatayi kuka, kallon ta Jawad yayi gaba d'aya hankalinsa ya tashi.
"Zaljameel me yake faruwa kuma? Ki fad'a mini please"
Please Ya Jawad muje gida dan Allah, ko ba zamu zauna ba mu gaida su sai mu tafi, idonta ya kawo kwalla. K'aramin tsaki Jawad yaja, yayi wani kicin kicin da fuska, bai sake kallon Zaljameel ba ya nufi gidansa, Zaljameel ji tayi wani bak'in ciki ya tsaya mata, wato ma bashi da time d'in bata amsa yake nufi ko me.
Kallonsa take tana hawaye amma ko da wasa Jawad yak'i juyawa ya kalli fuskarta , dan bayason yaga hawayen ta, yasan zasu saka masa rauni a ransa.
A haka suka je gida, motar ma bata gama tsayawa ba Zaljameel ta fita da gudu tana kuka,bin bayanta Jawad yayi da kallo, ya sauke ajiyar zuciya, Zaljameel yama za'ai mu koma gida yanzu, ai sai ranar da alkawarina ya cika tukunna zamu je ga iyayen mu, nasan zasuyi murna da hakan, dan haka da sauran time, fita yayi a motar ya bama mai gate man umarnin shiga da kayan main parlour, ya shige ciki duk ransa babu dad'i.
Room d'inta ta shiga ta saka key, kan bed ta fad'a ta cigaba da kukanta, Jawad ma yazo wucewa yaji kukan hakan yasa yaga bazai iya wucewa ya barta a haka ba, door d'in ya shiga knocking,ya murd'a zai shiga yaji a rufe da key.
"Zaljameel"
ya kirata in a romantic voice, "ki bud'e door d'in mana I want to talk to you kinji ".
Tana jin shi amma tak'i bud'e wa, cuz tana son ya yarda su koma gida dan taga inhar ta biye masa to fa a gidan nan zasu mutu.
Tashi tayi ta nufi bathroom, wanka tayi had'e da alwala sannan ta fito, wardrobe ta nufa ta d'auka sleeping dress pink colour, transparent ce iya karta cinya ta d'aure kanta da ribbon, sai da feshe jikin diffrent perfumes sannan ta kwanta a bed d'inta tana tunanin Jawad, jinta take wani iri coz ta saba kwanciya a faffad'an kirjinsa, anya yau kam zata iya bacci? Sake juyawa tayi taja pillow tayi hugging d'insa a kirjinta, a haka bacci b'arawo ya sace Zaljameel.
Jawad kam ya kasa zaune ya kasa tsaye,sai juyi yake a kan bed ya kasa bacci, ya shiga damuwa bad'an kad'an ba, yanzu ya zai da Zaljameel, bazai iya jurar rashin ta a kusa dashi ba, gangar jikin sa ya saba dana Zaljameel, ga wani sha'awarta da yake ji, tabbas yasan ance bacci b'arawo ne amma baya tunanin bacci zai d'auke shi. Tashi yayi ya sauka main parlour ko zai ga alamun Zaljameel ta fito amma, duk wani da suka siya yana nan, gashi ya tabbata bata ci komai ba, gashi yasan halin Zaljameel da zuciya duk irin knocking d'in da yayi ba bud'e masa zatayi ba, murmushin k'arfin hali Jawad yayi, amma kuma yunwa itama ai bata bari ayi bacci, kwanciya yayi a kujerar main parlour yana tunanin Zaljameel.
Zaljameel kwance a bed sai juye juye take, da alama yunwa ke d'awainiya da ita, tun tana iya d'aurewa taga abin yaci tura, zumbur tayi ta mik'e ta fita neman abinda zata ci, dan bama ta gani sosai tsabar yunwa.
Tana sauka ta nufi ledojin da suka yi shopping, ta chocolate da ita cream take nema, Jawad kam yana jin takun Zaljameel ya sauke wata sanyayyar ajiyar zuciya, had'e da murmushi mai bayyanar da farin cikin daya samu kansa a ciki. Bata lura da Jawad ba, ta d'auka ledar ta fara duba cikin ta, chocolate d'in ta fito dasu ta baje a k'asa ta fara sha, ta d'auka ice cream shima tasha, sai da taji ta k'oshi ta huta sannan tayi fara k'ok'arin barin parlour, ji tayi an hugging d'inta ta baya, amma razane ta bud'e baki zatayi saka ihu Jawad yayi saurin juyo da ita ya had'a bakinsa da nata ya fara kissing, Zaljameel kam ganin Jawad ne yasa ta saki jiki tare biye masa itama, dan itama bak'aramin missing d'insa tayi ba, sai da yayi romancing d'inta yarda ya kamata har ya samu nutsuwa sannan ya cikata yayi hugging d'inta a kirjinsa yana jin sonta na k'ara ratsa shi. Zaljameel kam anyi luf a kirjinsa sai wani lumshe ido take kamar mai jin 3bacci, gaba d'aya Jawad ya mantar da ita b'acin ran da take ciki da salon soyayyar sa.
Kunnen ta Jawad ya kama da bakinsa ya cijeta kad'an, k'ara ta saki tana wani yarfe hannu na shagwaba, daga kai tayi ta harare sa, had'e da turo bcute lips d'inta gaba
"Ya Jawad mai nayi maka ka cijeni ?"
kallonta yayi itama shi take kallo, sun dau wajen 3mint a haka, sannan ta hura ma Jawad iska a ido.
" Ya Jawad wannan kallon fa? "
In romantic ya fara magana, yana shafa gashin kan Zaljameel, fuskarsa d'auke da murmushi.
" Zaljameel rashin ki kusa dani shine babban hukunci mai wuyar gaske da bazan iya jurar sa, bana tunanin zan iya cigaba da rayuwa a gaba bayan bana tare dake, ina sonki matuk'ar so"
Hannun ta ya kama ya d'aura a kirjinsa saitin zuciyarsa ji tayi tana bugawa da sauri da sauri.
Zuciyata na harbawa ne saboda ke kad'ai Zaljameel, zata iya tsaya da aiki a duk lokacin da kikayi k'ok'arin guje mata, a da na jure rashin ki Zaljameel amma a yanzu bana tunanin zan rayu idan bake.
Hugging d'insa Zaljameel tayi ta fashe da kuka, "please Ya Jawad kabar maganar nan, nima bazan k'ara barinka ba, na hak'ura na barka har sai lokacin da kaso mu koma ga parents d'in mu sai mu koma. Rik'e ta yayi sosai shima yana jin dad'in maganar Zaljameel, harshe yasa ya lashe hawayen ta.
" Its ok my baby kukan ya isa haka ko?, bana son ki k'ara yi mini asarar hawaye na kinji "
"Insha Allah my habibi, d'aukarta yayi chak ya nufi bed room d'insa, a ranar ma Zaljameel da Jawad an rab'ashe soyayya, sai dai bata sha wahalan na farko ba.
After 3 month
Babu abinda ya chanja a son da suke ma juna, suna tattalin juna sosai, Zaljameel ta chanja tayi wani fresh tayi k'iba kad'an, tsaye suke a kitchen, suna h'ada lunch, dan Zaljameel tace bata yarda wata ta dinga ciyar da mijin ta ba da kanta zatayi, hakan yasa Jawad ya sallami mai masu girki.
Zaljameel sanye da gajeran wando na mata pink colour, sai wata black half best,ta d'aura apron akai, ta tufke kanta da ribbon, Jawad sanye da boxers, sai white singlet yana taya Zaljameel aiki,(shifati) take so tayi, snacks ne na larabawa, duk ta b'ata masa fuska da fulawa, shima ya zuba mata har jikinta, ta bishi zata rama ya d'iba fulawan ya zuba a jikin sa, dariya suka sa gaba d'aya. bayan ta gama h'ada sos taji zuciyarta na bala'in tashi, da gudu ta fita a kitchen d'in ta nufi toilet,bin bayanta Jawad yayi hankalinsa a tashe, amai tayi sosai kamar zata fito da kayan cikin ta, ta jigata sosai, bayan Jawad ya wanke mata ya d'auke ta suka nufi upstairs, a bed d'insa ya ajiyeta yana jera mata sannu, Zaljameel kam sai maida numfashi take, idonta yayi ja tsabar azaba.
In minute jikin Zaljameel ya dau zafi ta fara rawar sanyi, lura da hakan yasa Jawad ya lullube ta da blanket, dakinsa ya nufa ya d'auka first aid ya fara auna Zaljameel, ya bata treatment ya mata allurai amma da kyar dan sai da yayi da gaske Zaljameel ta bari akayi mata. Bacci mai nauyi ya d'auke ta .
Sai dai me, gaba d'aya Zaljameel bat son k'amshin girki, ko abinci Jawad ya dafa sai dai yaci shi kad'ai, batama son ganin sa, sai dai tayi ta fama da chocolate da ice cream, shine abinda idan Zaljameel tasha babu maganar vomiting,ga yawan bacci da take yi, kuma batason ko wane perfume sai na Jawad shi d'in ma ba shinshina shi take direct ba sai dai kayan da Jawad ya cire, shi zata d'auka ta rufa a fuskarta to anfi zaman lpy,ga zafin rai da take ji dashi, abu kad'an ke hassala ta.
Kasancewar Jawad kwararran likita ne yasa ya gane Zaljameel na d'auke da juna biyu sai dai banson kwana nawa bane ko wata nawa,dan bashi da kayan aiki wani private hospital ya kaita, anan aka shaida masa Zaljameel na d'auke da ciki na 3month. Kallon doctor d'in Jawad yayi, "Kana nufin nan da 6 month zan zama dady?" murmushi doctor yayi "Yes my brother, congratulations".
Jawad d'aga Zaljameel yayi sama yana juyi da ita, godiya yayi ma Allah daya masa wannan kyauta, haka suka nufi gida da tsantsar farin ciki.
After 6 month
Cikin Zaljameel yayi girma ya zama k'ato,ga watan haihuwar ta ya tsaya. banda tsokanarta babu abinda Jawad yasa a gaba, wai cikin ta kamar randa, Zaljameel kam dariya ma yake bata.
Kamar kullum, kwance suke a bed, bayan sunyi yan dabaru sun faranta ran juna coz cikin Zaljameel ya hana Jawad sakewa. Kwance take tayi tana kallon ceiling, fuskarta d'auke da fara'a, Jawad kam an samu akasin haka, dan wayar da Areef ya masa, akan rashin lpy grandfa, jikinsa yayi tsanani kuma babu sunan da yake ambata sai Jawad da Zaljameel. Hakan y tashi hankalinsa ya kuma sa ya fara kokarin janye k'udirinsa na sai Zaljameel ta haihu, ajiyar zuciya yayi to meya ma marabar tambe da fad'a, tunda Zaljameel d'in ma ai watan haihuwar ta ya tsaya, hakan yasa ransa ko yau Zaljameel ta haihu to tabbas daga hospital sai gidansu kuma zasu nufa direct. Zaljameel ta lura da yanayin Jawad ta kuma tambaye shi yace mata lpy, duk da tasan babu maganar lpy amma ta gyale shi dan bata son tirsasashi kuma itama taji abinda hankalin ta zai tashi.
Ta zuba masa ido tana kallonsa taji wani irin ciwon mara ya taso mata, batason lokacin data furta "innalillahi wa'inna ilaihi".
SUMMY NACE ALLAH SARKI ZALJAMEEL, YAU ZA'A D'AND'ANI ABINDA MOM TAJI.........🤧😰😭😔
SUMYNBASH CE 💋
COMPILER:AISHA AMINU SHUGABA.
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
YAREEMA JAWAD
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
©PURE MOMENT OF LIFE WRITERS
P.M.L
(We don't just entertain and educate, we touch the heart of the readers)
A romantic love story
2017
August 2017
Story & written by
SUMAYYA SALEES SADEEQ
"Zaljameel me yake faruwa kuma? Ki fad'a mini please"
Please Ya Jawad muje gida dan Allah, ko ba zamu zauna ba mu gaida su sai mu tafi, idonta ya kawo kwalla. K'aramin tsaki Jawad yaja, yayi wani kicin kicin da fuska, bai sake kallon Zaljameel ba ya nufi gidansa, Zaljameel ji tayi wani bak'in ciki ya tsaya mata, wato ma bashi da time d'in bata amsa yake nufi ko me.
Kallonsa take tana hawaye amma ko da wasa Jawad yak'i juyawa ya kalli fuskarta , dan bayason yaga hawayen ta, yasan zasu saka masa rauni a ransa.
A haka suka je gida, motar ma bata gama tsayawa ba Zaljameel ta fita da gudu tana kuka,bin bayanta Jawad yayi da kallo, ya sauke ajiyar zuciya, Zaljameel yama za'ai mu koma gida yanzu, ai sai ranar da alkawarina ya cika tukunna zamu je ga iyayen mu, nasan zasuyi murna da hakan, dan haka da sauran time, fita yayi a motar ya bama mai gate man umarnin shiga da kayan main parlour, ya shige ciki duk ransa babu dad'i.
Room d'inta ta shiga ta saka key, kan bed ta fad'a ta cigaba da kukanta, Jawad ma yazo wucewa yaji kukan hakan yasa yaga bazai iya wucewa ya barta a haka ba, door d'in ya shiga knocking,ya murd'a zai shiga yaji a rufe da key.
"Zaljameel"
ya kirata in a romantic voice, "ki bud'e door d'in mana I want to talk to you kinji ".
Tana jin shi amma tak'i bud'e wa, cuz tana son ya yarda su koma gida dan taga inhar ta biye masa to fa a gidan nan zasu mutu.
Tashi tayi ta nufi bathroom, wanka tayi had'e da alwala sannan ta fito, wardrobe ta nufa ta d'auka sleeping dress pink colour, transparent ce iya karta cinya ta d'aure kanta da ribbon, sai da feshe jikin diffrent perfumes sannan ta kwanta a bed d'inta tana tunanin Jawad, jinta take wani iri coz ta saba kwanciya a faffad'an kirjinsa, anya yau kam zata iya bacci? Sake juyawa tayi taja pillow tayi hugging d'insa a kirjinta, a haka bacci b'arawo ya sace Zaljameel.
Jawad kam ya kasa zaune ya kasa tsaye,sai juyi yake a kan bed ya kasa bacci, ya shiga damuwa bad'an kad'an ba, yanzu ya zai da Zaljameel, bazai iya jurar rashin ta a kusa dashi ba, gangar jikin sa ya saba dana Zaljameel, ga wani sha'awarta da yake ji, tabbas yasan ance bacci b'arawo ne amma baya tunanin bacci zai d'auke shi. Tashi yayi ya sauka main parlour ko zai ga alamun Zaljameel ta fito amma, duk wani da suka siya yana nan, gashi ya tabbata bata ci komai ba, gashi yasan halin Zaljameel da zuciya duk irin knocking d'in da yayi ba bud'e masa zatayi ba, murmushin k'arfin hali Jawad yayi, amma kuma yunwa itama ai bata bari ayi bacci, kwanciya yayi a kujerar main parlour yana tunanin Zaljameel.
Zaljameel kwance a bed sai juye juye take, da alama yunwa ke d'awainiya da ita, tun tana iya d'aurewa taga abin yaci tura, zumbur tayi ta mik'e ta fita neman abinda zata ci, dan bama ta gani sosai tsabar yunwa.
Tana sauka ta nufi ledojin da suka yi shopping, ta chocolate da ita cream take nema, Jawad kam yana jin takun Zaljameel ya sauke wata sanyayyar ajiyar zuciya, had'e da murmushi mai bayyanar da farin cikin daya samu kansa a ciki. Bata lura da Jawad ba, ta d'auka ledar ta fara duba cikin ta, chocolate d'in ta fito dasu ta baje a k'asa ta fara sha, ta d'auka ice cream shima tasha, sai da taji ta k'oshi ta huta sannan tayi fara k'ok'arin barin parlour, ji tayi an hugging d'inta ta baya, amma razane ta bud'e baki zatayi saka ihu Jawad yayi saurin juyo da ita ya had'a bakinsa da nata ya fara kissing, Zaljameel kam ganin Jawad ne yasa ta saki jiki tare biye masa itama, dan itama bak'aramin missing d'insa tayi ba, sai da yayi romancing d'inta yarda ya kamata har ya samu nutsuwa sannan ya cikata yayi hugging d'inta a kirjinsa yana jin sonta na k'ara ratsa shi. Zaljameel kam anyi luf a kirjinsa sai wani lumshe ido take kamar mai jin 3bacci, gaba d'aya Jawad ya mantar da ita b'acin ran da take ciki da salon soyayyar sa.
Kunnen ta Jawad ya kama da bakinsa ya cijeta kad'an, k'ara ta saki tana wani yarfe hannu na shagwaba, daga kai tayi ta harare sa, had'e da turo bcute lips d'inta gaba
"Ya Jawad mai nayi maka ka cijeni ?"
kallonta yayi itama shi take kallo, sun dau wajen 3mint a haka, sannan ta hura ma Jawad iska a ido.
" Ya Jawad wannan kallon fa? "
In romantic ya fara magana, yana shafa gashin kan Zaljameel, fuskarsa d'auke da murmushi.
" Zaljameel rashin ki kusa dani shine babban hukunci mai wuyar gaske da bazan iya jurar sa, bana tunanin zan iya cigaba da rayuwa a gaba bayan bana tare dake, ina sonki matuk'ar so"
Hannun ta ya kama ya d'aura a kirjinsa saitin zuciyarsa ji tayi tana bugawa da sauri da sauri.
Zuciyata na harbawa ne saboda ke kad'ai Zaljameel, zata iya tsaya da aiki a duk lokacin da kikayi k'ok'arin guje mata, a da na jure rashin ki Zaljameel amma a yanzu bana tunanin zan rayu idan bake.
Hugging d'insa Zaljameel tayi ta fashe da kuka, "please Ya Jawad kabar maganar nan, nima bazan k'ara barinka ba, na hak'ura na barka har sai lokacin da kaso mu koma ga parents d'in mu sai mu koma. Rik'e ta yayi sosai shima yana jin dad'in maganar Zaljameel, harshe yasa ya lashe hawayen ta.
" Its ok my baby kukan ya isa haka ko?, bana son ki k'ara yi mini asarar hawaye na kinji "
"Insha Allah my habibi, d'aukarta yayi chak ya nufi bed room d'insa, a ranar ma Zaljameel da Jawad an rab'ashe soyayya, sai dai bata sha wahalan na farko ba.
After 3 month
Babu abinda ya chanja a son da suke ma juna, suna tattalin juna sosai, Zaljameel ta chanja tayi wani fresh tayi k'iba kad'an, tsaye suke a kitchen, suna h'ada lunch, dan Zaljameel tace bata yarda wata ta dinga ciyar da mijin ta ba da kanta zatayi, hakan yasa Jawad ya sallami mai masu girki.
Zaljameel sanye da gajeran wando na mata pink colour, sai wata black half best,ta d'aura apron akai, ta tufke kanta da ribbon, Jawad sanye da boxers, sai white singlet yana taya Zaljameel aiki,(shifati) take so tayi, snacks ne na larabawa, duk ta b'ata masa fuska da fulawa, shima ya zuba mata har jikinta, ta bishi zata rama ya d'iba fulawan ya zuba a jikin sa, dariya suka sa gaba d'aya. bayan ta gama h'ada sos taji zuciyarta na bala'in tashi, da gudu ta fita a kitchen d'in ta nufi toilet,bin bayanta Jawad yayi hankalinsa a tashe, amai tayi sosai kamar zata fito da kayan cikin ta, ta jigata sosai, bayan Jawad ya wanke mata ya d'auke ta suka nufi upstairs, a bed d'insa ya ajiyeta yana jera mata sannu, Zaljameel kam sai maida numfashi take, idonta yayi ja tsabar azaba.
In minute jikin Zaljameel ya dau zafi ta fara rawar sanyi, lura da hakan yasa Jawad ya lullube ta da blanket, dakinsa ya nufa ya d'auka first aid ya fara auna Zaljameel, ya bata treatment ya mata allurai amma da kyar dan sai da yayi da gaske Zaljameel ta bari akayi mata. Bacci mai nauyi ya d'auke ta .
Sai dai me, gaba d'aya Zaljameel bat son k'amshin girki, ko abinci Jawad ya dafa sai dai yaci shi kad'ai, batama son ganin sa, sai dai tayi ta fama da chocolate da ice cream, shine abinda idan Zaljameel tasha babu maganar vomiting,ga yawan bacci da take yi, kuma batason ko wane perfume sai na Jawad shi d'in ma ba shinshina shi take direct ba sai dai kayan da Jawad ya cire, shi zata d'auka ta rufa a fuskarta to anfi zaman lpy,ga zafin rai da take ji dashi, abu kad'an ke hassala ta.
Kasancewar Jawad kwararran likita ne yasa ya gane Zaljameel na d'auke da juna biyu sai dai banson kwana nawa bane ko wata nawa,dan bashi da kayan aiki wani private hospital ya kaita, anan aka shaida masa Zaljameel na d'auke da ciki na 3month. Kallon doctor d'in Jawad yayi, "Kana nufin nan da 6 month zan zama dady?" murmushi doctor yayi "Yes my brother, congratulations".
Jawad d'aga Zaljameel yayi sama yana juyi da ita, godiya yayi ma Allah daya masa wannan kyauta, haka suka nufi gida da tsantsar farin ciki.
After 6 month
Cikin Zaljameel yayi girma ya zama k'ato,ga watan haihuwar ta ya tsaya. banda tsokanarta babu abinda Jawad yasa a gaba, wai cikin ta kamar randa, Zaljameel kam dariya ma yake bata.
Kamar kullum, kwance suke a bed, bayan sunyi yan dabaru sun faranta ran juna coz cikin Zaljameel ya hana Jawad sakewa. Kwance take tayi tana kallon ceiling, fuskarta d'auke da fara'a, Jawad kam an samu akasin haka, dan wayar da Areef ya masa, akan rashin lpy grandfa, jikinsa yayi tsanani kuma babu sunan da yake ambata sai Jawad da Zaljameel. Hakan y tashi hankalinsa ya kuma sa ya fara kokarin janye k'udirinsa na sai Zaljameel ta haihu, ajiyar zuciya yayi to meya ma marabar tambe da fad'a, tunda Zaljameel d'in ma ai watan haihuwar ta ya tsaya, hakan yasa ransa ko yau Zaljameel ta haihu to tabbas daga hospital sai gidansu kuma zasu nufa direct. Zaljameel ta lura da yanayin Jawad ta kuma tambaye shi yace mata lpy, duk da tasan babu maganar lpy amma ta gyale shi dan bata son tirsasashi kuma itama taji abinda hankalin ta zai tashi.
Ta zuba masa ido tana kallonsa taji wani irin ciwon mara ya taso mata, batason lokacin data furta "innalillahi wa'inna ilaihi".
SUMMY NACE ALLAH SARKI ZALJAMEEL, YAU ZA'A D'AND'ANI ABINDA MOM TAJI.........🤧😰😭😔
SUMYNBASH CE 💋
COMPILER:AISHA AMINU SHUGABA.
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
YAREEMA JAWAD
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
©PURE MOMENT OF LIFE WRITERS
P.M.L
(We don't just entertain and educate, we touch the heart of the readers)
A romantic love story
2017
August 2017
Story & written by
SUMAYYA SALEES SADEEQ