Chapter 47&48
Yareema Jawad Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
Yareema Jawad na shiga room d'insa ya fad'a kan katafaren bed d'insa yana sauke ajiyar zuciya, surar Zaljameel yake hangowa cikin wannan rantsantsan material d'in, komai nata bayyane, boobs dinta daya hango cikin riga sun fi tafia da imaninsa, ni ko nace Jawad daga kallo d'aya,lol.pillow ya jawo ya hugging d'insa tight yana jin wani feelings na shigar sa, how long zai mallaki Zaljameel da gangar jikin ta? Tambayar daya dad'e yana yima kansa amma bbu amsa , a hankali yaji relief hakan yasa ya mik'e a bed d'in ya nufi toilet. Bayan ya fito yaji phone d'in sa na ringing, duba yayi ya ga Fulani, dan haka ya tattaro nutsuwarsa cikin fara'a ya d'aga.
"Fulani barka da yamma"
Murmushi Fulani tayi dan itama burinta ya cika Jawad ya auri Zaljameel, zama take gyara a kujerar ta ta karaga!
"Jawad ina fatan zaka rik'e Zaljameel da amana, tunda kana sonta, kaga Zaljameel yarinya ce ba komai zata maka kace sai ka d'au mata ki ba, nasan ka sarai da d'aukar fansa, matar kace, duk wani responsibility nata yana hannun ka!" Jawad"! Fulani ta sake kiran sa, b'acin ran Zaljameel b'acin raina ne, wallahi kar naji kar na gani "
Gyada kai yayi kamar tana ganinsa,
"Insha Allah Fulani bazaki ji wani abun ba daidai ba "a zuciyar shi kuwa cewa yake haba Fulani, indai ba biyayya kike so nayi ma Zaljameel ba, kyace kar na b'ata mata rai?
" tana ina Zaljameel d'in"
Muryar Fulani ta dawo dashi daga tunanin daya keyi.
Tashin hankali dabar bar cewa yayi ya fara kame kame," Am... Uhmmm dama sun fita ne parlour da Nawal ni ina d'aki amma ki kashe sai in kai mata"
"A'a Jawad basai na kashe ba, kai mata kawai".
Cikin rawar murya ya fara bayani!
"Fulani yanzu na fito a wanka, ina son shiryawa ne sai na kai mata ".
" Ok bbu matsala" ta kashe wayar zuciyar ta fal farin ciki, daga jin yarda Jawad ya amsa mata tana ganin sun samu jituwa da Zaljameel.
Zaljameel zaune ita da Nawal akan sofa suna hira,"Aunty dama zaki iya tafia ki barni? "Ta had'e rai, ta juyama Zaljameel baya, daria Zaljameel keyi," Haba my sweery, ni dake ai bama b'aci, kinsan kullum tunanin ki nake, dama da kaina nace zanje na d'akko ki sai gaki kinzo "
Juyowa Nawal tayi ta kalli Zaljameel,"Aunty ni zaki yima dad'in baki, gaskia ni ban yarda ba" ta cigaba da k'unci.
Zaljameel ce ta fara yi mata chakul kuli, hakan yasa Nawal ta fara daria tana k'ok'arin guduwa, da gudu itama Zaljameel ta bita Nawal ta nufi k'ofa tana k'ok'arin fita sukaji an murd'a handle an turo! Yarda Zaljameel ke gudu ta rasa control hakan yasa taci karo da Jawad, sosai ta fad'a jikinsa tana koma k'ok'arin fad'uwa yayi saurin rik'e ta, "wani yar sukaji a jikinsu hakan yasa Jawad jikinsa ya mutu ya kusa sakinta ta fad'i, sai da ya tattaro nutsuwarsa sannan ya sake ta! Zaljameel tak'i d'aga kai duk a tunaninta Areef ne, jin k'amshin perfume d'in da bazata manta k' amshin sa ba yasa ta d'aga kai ta kalle shi, wani irin zabura tayi ta fara ja da baya, tsayuwarsa ya gyara yayi crossing hands fuskar shi bbu annuri.
Tunawa da Nawal a room d'in yasa Jawad ya kalleta yana smiling," Baby Nawal je parlour akwai ice cream a fridge ki d'auka "
Wani ihun murna Nawal tayi ta fita da gudu.
Cikin tashin hankali Zaljameel ke ja da baya tana nuna Jawad da hannu, ganin ya fara takowa ciki yasa ta fara hawaye, cikin sanyin murya da ba komai zaka ji ba ta fara magana!
" Ya Jawad mai kake yi a gidan nan, dan Allah dan annabi ka fita, kasan fa ni matar abokinka kace, duk da kai dan uwana ne shiga bedroom dina ya haramta a gare ka, komai kake nema kaje sitting room ka zauna gani nan"
Cigaba yayi da binta har ta dangana da bango, hakan ne ya k'ara tashin hankalinta ganin bashi da niyar tsayawa, sai da yazo daf da ita har tana jin saukar numfashinsa, idonta ta runtse tana hawaye, wani irin k'arfine yazo mata ta ture Jawad da k'arfi ta fara k'ok'arin gudu, ji tayi ya rik'e hannun ta hakan yasa ta hassala, dan taga Ya Jawad na neman zubar mata da mutunci, Yanzu idan Areef ya shigo ya tarar dasu a haka mai zaice?.
"Ya Jawad wallahi zan maka ihu idan baka cikani ba"jin sallamar Annah yasa taji dad'i a ranta, takarkare wa tayi da dukkan k'arfinta zata kwalama Annah kira Jawad yayi saurin rufe mata baki da hannunsa, k'ara tsorata tayi shi kuma ganin hakan yasa ya wullata gefen bed d'inta tana k'okarin tashi ta gudu ya k'araso! Cikin lion voice d'insa ya fara magana!
"kar ki kuskura ki tashi, a tunanin ki mai zan miki, mai zanyi dake ballantana jikin ki, Kuma karki k'ara kiran Areef a matsayin mijinki tunda bashi aka aura miki ba, ni Jawad ni aka lik'awa auren ki, ya wani runtse ido alamun takaici ya cigaba!baki da gurbi a zuciyata, Zahra nake so an hanani aka bani ke, dan haka ki daina tunanin akwai abinda zai shiga tsakani na dake"wayarsa ya mik'a mata kin karb'a tayi dan tunda ya fara magana ta daskare a zaune, duk ilahirin jikinta rawa yake, idonta kuma na kallon fuskar Jawad, allahumma ajirni fi musibati, wa yukulufni khairan minha.hawaye ya gagari idonta, dan shima samun damane! Bata k'arasa tunanin ta ba taji muryarsa cikin tsawa "Karb'i mana" hannun ta ya mata nauyi hakan yasa ya d'aura mata wayar a hannun ta, Fulani zata yi magana dake, saura ki fad'a mata abinda zai tada mata hankali, idan haka ya faru Zaljameel! Gyada kai yayi alamun she will suffer.
Zaljameel zaune kamar an dasa ta a wajen, zuciyarta na bugawa da k'arfi, taji phone d'in ta fara ringing, kallon phone d'in tayi amma bata da niyyar d'aga wa hakan ne ya hassala Jawad dake tsaye a kanta, phone d'in ya d'aga ya kuma gaida Fulani, "Jawad baka je wajen Zaljameel d'in bane na jika shiru"
Hannun sa d'aya ya zura a aljihu ya kalli Zaljameel da idonta ke kallonsa har a lokacin, wani killer smile yayi ya cema Fulani, "Gatanan Fulani sai rigima take min wai bazata gaisa dake a phone ba sai dai na kawota"
Murmushin jin dad'i Fulani tayi "A'a banda abin Zaljameel waya ce mata amarya na fita, ta bari dai ta kwana biyu sai ka kawota.
Zaljameel da mamaki da al'ajabin abinda Jawad ya fad'a ma Fulani yasa Zaljameel ta rasa irin tunanin da zata yi, miko mata wayar yayi lokaci guda kuma ya b' ata rai karb'a tayi ta fara k'okarin saisaita nutsuwarta.
Cikin dashewar murya ta gaida Fulani, jin muryarta ta chanja yasa Fulani ta zata ko dan Jawad ya hanata zuwa ne, nasiha ta mata sosai mai ratsa jiki akan tabi Jawad tayi masa biyayya a matsayinsa na mijinta , sannan ta kashe wayar. Sakin wayar Zaljameel tayi a k'asa ta kwanta a bed dinta ta fara kuka mai fidda tsantsan bakin ciki da damuwa, shikenan ta tabbata Jawad mijin ta ne, ita yau ta shiga uku, ina Areef yake? Mai ya hanashi auren ta ya bari aka aura mata wannan mara imanin, keeeeee......... Jawad ya kirata, dagowa tayi ta kalle shi, taso ki bani wayata ko a k'asa kika d'auka.mikewa tayi zaune ya kalle shi tunda ga sama har k'asa ta fara k'okarin mikewa ta sakko k'asa ta tsaya," Ya Jawad ka sani ni ba baiwarka bace, dan an aura maka ni baka sona ni an fad'a maka sonka nake, ban ma son kaine wanda kaddara ta zab' a mini ba sai yau, mai kake ji dashi kud'i ko sarauta, kasan nima a sarautar nake kuma a jinin jikina take yaw......... Bai bari ta k'arasa ba ya d'auke ta da kyakkyawan mari, bata dago kanta ba ya sake d'auke ta da mari.
GANIN HAKA YASA NA KOMA GEFE NIMA NA DAFE NAWA KUMATUN DAN ZALJAMEEL TA MARU😰😢😳🙄🤔😭
SUMYNBASH CE 💋
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
YAREEMAH JAWAD
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
©PURE MOMENT OF LIFE WRITERS
P.M.L
A romantic love story
2017
July 2017
Story & written by
SUMAYYA SALEES SADEEQ
Kuyi hakuri najin na shiru kwana biyu, hakan ya faruwa ne sanadin wani uzuri.
"Fulani barka da yamma"
Murmushi Fulani tayi dan itama burinta ya cika Jawad ya auri Zaljameel, zama take gyara a kujerar ta ta karaga!
"Jawad ina fatan zaka rik'e Zaljameel da amana, tunda kana sonta, kaga Zaljameel yarinya ce ba komai zata maka kace sai ka d'au mata ki ba, nasan ka sarai da d'aukar fansa, matar kace, duk wani responsibility nata yana hannun ka!" Jawad"! Fulani ta sake kiran sa, b'acin ran Zaljameel b'acin raina ne, wallahi kar naji kar na gani "
Gyada kai yayi kamar tana ganinsa,
"Insha Allah Fulani bazaki ji wani abun ba daidai ba "a zuciyar shi kuwa cewa yake haba Fulani, indai ba biyayya kike so nayi ma Zaljameel ba, kyace kar na b'ata mata rai?
" tana ina Zaljameel d'in"
Muryar Fulani ta dawo dashi daga tunanin daya keyi.
Tashin hankali dabar bar cewa yayi ya fara kame kame," Am... Uhmmm dama sun fita ne parlour da Nawal ni ina d'aki amma ki kashe sai in kai mata"
"A'a Jawad basai na kashe ba, kai mata kawai".
Cikin rawar murya ya fara bayani!
"Fulani yanzu na fito a wanka, ina son shiryawa ne sai na kai mata ".
" Ok bbu matsala" ta kashe wayar zuciyar ta fal farin ciki, daga jin yarda Jawad ya amsa mata tana ganin sun samu jituwa da Zaljameel.
Zaljameel zaune ita da Nawal akan sofa suna hira,"Aunty dama zaki iya tafia ki barni? "Ta had'e rai, ta juyama Zaljameel baya, daria Zaljameel keyi," Haba my sweery, ni dake ai bama b'aci, kinsan kullum tunanin ki nake, dama da kaina nace zanje na d'akko ki sai gaki kinzo "
Juyowa Nawal tayi ta kalli Zaljameel,"Aunty ni zaki yima dad'in baki, gaskia ni ban yarda ba" ta cigaba da k'unci.
Zaljameel ce ta fara yi mata chakul kuli, hakan yasa Nawal ta fara daria tana k'ok'arin guduwa, da gudu itama Zaljameel ta bita Nawal ta nufi k'ofa tana k'ok'arin fita sukaji an murd'a handle an turo! Yarda Zaljameel ke gudu ta rasa control hakan yasa taci karo da Jawad, sosai ta fad'a jikinsa tana koma k'ok'arin fad'uwa yayi saurin rik'e ta, "wani yar sukaji a jikinsu hakan yasa Jawad jikinsa ya mutu ya kusa sakinta ta fad'i, sai da ya tattaro nutsuwarsa sannan ya sake ta! Zaljameel tak'i d'aga kai duk a tunaninta Areef ne, jin k'amshin perfume d'in da bazata manta k' amshin sa ba yasa ta d'aga kai ta kalle shi, wani irin zabura tayi ta fara ja da baya, tsayuwarsa ya gyara yayi crossing hands fuskar shi bbu annuri.
Tunawa da Nawal a room d'in yasa Jawad ya kalleta yana smiling," Baby Nawal je parlour akwai ice cream a fridge ki d'auka "
Wani ihun murna Nawal tayi ta fita da gudu.
Cikin tashin hankali Zaljameel ke ja da baya tana nuna Jawad da hannu, ganin ya fara takowa ciki yasa ta fara hawaye, cikin sanyin murya da ba komai zaka ji ba ta fara magana!
" Ya Jawad mai kake yi a gidan nan, dan Allah dan annabi ka fita, kasan fa ni matar abokinka kace, duk da kai dan uwana ne shiga bedroom dina ya haramta a gare ka, komai kake nema kaje sitting room ka zauna gani nan"
Cigaba yayi da binta har ta dangana da bango, hakan ne ya k'ara tashin hankalinta ganin bashi da niyar tsayawa, sai da yazo daf da ita har tana jin saukar numfashinsa, idonta ta runtse tana hawaye, wani irin k'arfine yazo mata ta ture Jawad da k'arfi ta fara k'ok'arin gudu, ji tayi ya rik'e hannun ta hakan yasa ta hassala, dan taga Ya Jawad na neman zubar mata da mutunci, Yanzu idan Areef ya shigo ya tarar dasu a haka mai zaice?.
"Ya Jawad wallahi zan maka ihu idan baka cikani ba"jin sallamar Annah yasa taji dad'i a ranta, takarkare wa tayi da dukkan k'arfinta zata kwalama Annah kira Jawad yayi saurin rufe mata baki da hannunsa, k'ara tsorata tayi shi kuma ganin hakan yasa ya wullata gefen bed d'inta tana k'okarin tashi ta gudu ya k'araso! Cikin lion voice d'insa ya fara magana!
"kar ki kuskura ki tashi, a tunanin ki mai zan miki, mai zanyi dake ballantana jikin ki, Kuma karki k'ara kiran Areef a matsayin mijinki tunda bashi aka aura miki ba, ni Jawad ni aka lik'awa auren ki, ya wani runtse ido alamun takaici ya cigaba!baki da gurbi a zuciyata, Zahra nake so an hanani aka bani ke, dan haka ki daina tunanin akwai abinda zai shiga tsakani na dake"wayarsa ya mik'a mata kin karb'a tayi dan tunda ya fara magana ta daskare a zaune, duk ilahirin jikinta rawa yake, idonta kuma na kallon fuskar Jawad, allahumma ajirni fi musibati, wa yukulufni khairan minha.hawaye ya gagari idonta, dan shima samun damane! Bata k'arasa tunanin ta ba taji muryarsa cikin tsawa "Karb'i mana" hannun ta ya mata nauyi hakan yasa ya d'aura mata wayar a hannun ta, Fulani zata yi magana dake, saura ki fad'a mata abinda zai tada mata hankali, idan haka ya faru Zaljameel! Gyada kai yayi alamun she will suffer.
Zaljameel zaune kamar an dasa ta a wajen, zuciyarta na bugawa da k'arfi, taji phone d'in ta fara ringing, kallon phone d'in tayi amma bata da niyyar d'aga wa hakan ne ya hassala Jawad dake tsaye a kanta, phone d'in ya d'aga ya kuma gaida Fulani, "Jawad baka je wajen Zaljameel d'in bane na jika shiru"
Hannun sa d'aya ya zura a aljihu ya kalli Zaljameel da idonta ke kallonsa har a lokacin, wani killer smile yayi ya cema Fulani, "Gatanan Fulani sai rigima take min wai bazata gaisa dake a phone ba sai dai na kawota"
Murmushin jin dad'i Fulani tayi "A'a banda abin Zaljameel waya ce mata amarya na fita, ta bari dai ta kwana biyu sai ka kawota.
Zaljameel da mamaki da al'ajabin abinda Jawad ya fad'a ma Fulani yasa Zaljameel ta rasa irin tunanin da zata yi, miko mata wayar yayi lokaci guda kuma ya b' ata rai karb'a tayi ta fara k'okarin saisaita nutsuwarta.
Cikin dashewar murya ta gaida Fulani, jin muryarta ta chanja yasa Fulani ta zata ko dan Jawad ya hanata zuwa ne, nasiha ta mata sosai mai ratsa jiki akan tabi Jawad tayi masa biyayya a matsayinsa na mijinta , sannan ta kashe wayar. Sakin wayar Zaljameel tayi a k'asa ta kwanta a bed dinta ta fara kuka mai fidda tsantsan bakin ciki da damuwa, shikenan ta tabbata Jawad mijin ta ne, ita yau ta shiga uku, ina Areef yake? Mai ya hanashi auren ta ya bari aka aura mata wannan mara imanin, keeeeee......... Jawad ya kirata, dagowa tayi ta kalle shi, taso ki bani wayata ko a k'asa kika d'auka.mikewa tayi zaune ya kalle shi tunda ga sama har k'asa ta fara k'okarin mikewa ta sakko k'asa ta tsaya," Ya Jawad ka sani ni ba baiwarka bace, dan an aura maka ni baka sona ni an fad'a maka sonka nake, ban ma son kaine wanda kaddara ta zab' a mini ba sai yau, mai kake ji dashi kud'i ko sarauta, kasan nima a sarautar nake kuma a jinin jikina take yaw......... Bai bari ta k'arasa ba ya d'auke ta da kyakkyawan mari, bata dago kanta ba ya sake d'auke ta da mari.
GANIN HAKA YASA NA KOMA GEFE NIMA NA DAFE NAWA KUMATUN DAN ZALJAMEEL TA MARU😰😢😳🙄🤔😭
SUMYNBASH CE 💋
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
YAREEMAH JAWAD
🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮🔮
©PURE MOMENT OF LIFE WRITERS
P.M.L
A romantic love story
2017
July 2017
Story & written by
SUMAYYA SALEES SADEEQ
Kuyi hakuri najin na shiru kwana biyu, hakan ya faruwa ne sanadin wani uzuri.