Sashe 48
Nida Diyata Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read
“Dama zan tafi amma saina yi abinda ya kawo ni wajen ki, dayake kin raina ni koh.... Kiyi ta seducing dina kamar bakisan me kike yi ba. Ke jahilar ina ne? Bamu hada uwa da uba dake ba amma ki rinka abinda kika dama a gabana all in the name of civilization.... Well okay dear nima im going to be civil on your body”
Nan ya finciko ta ya matse da jikinsa, tana kokarin tureshi amma ta kasa. Kissing dinta yayi kokarin yi saita yanka mashi cizo. “La la la la dan ubanki ni kika ciza? Yau sai na nuna maki baki iya bariki ba”
Nan ya fige rigarta saida ya yaga tas, jikinta ya bayyana ita kuma ta fashe da kuka tana kokarin rufe kirjinta da hannayenta amma duk a banza. Wani ja’irin dariya yayi saiya fito da wani kwaya daga aljihunsa ya saka a baki ya haɗiye.
Nan idansa ya canza kala babu alamar wasa a tareda shi, tana kokarin dambe dashi ya yanka mata mari, amma bata hakura ba sabida bazata iya barin wani wawa yaci amanar Naufal ba.
Nan ta cigaba da kici kici dashi amma kwayar daya sha ya soma aiki a jikinsa, kuka takeyi tana naiman taimako amma babu wanda zai taimaka mata. Tsine mashi takeyi da iyayensa da kakaninsa amma duk a banza.
Yakushi takeyi amma ina, daya ga tana bata mashi lokaci saiya nakada mata duka wanda ya sakata likis ko numfashi zafi yake mata idan tayi. Ta zama abin tausayi sosai saidai kuma ita ta jawo ma kanta.
Nan ya fashe da dariya, baiyi wata wata ba ya keta mata haddi a cikin falonta, hawaye kawai ke gangarowa daya bayan daya, sukuma su Fadeela sun shiga falo saiga Huzaifa yana kokarin mayar da kayansa.
Salati suka somayi saboda kowa yasan abinda ya faru, nan gaban Huzaifa ya faɗi. Gadan gadan Naufal ya nufa inda yake ya soma auna mashi naushi.
Dukansa yakeyi kamar Muhammad Ali wani shahararen boxer a Amerika. “Dan ubanka da matana zaka yi iskanci a cikin falona dan bakada hankali” ya farfasa mashi baki da hanci duk ya kumbura mashi fuska.
Nan yayi mashi las kana ya ingiza shi waje da ragowar kayansa a hannusa. Ita Deela nadaga gefe rike da yarta suna kuka. Dama ita ta fara sai Pha’eexah ta chapka.
Ita kuma Meenah wanda zuciyar ta yana mata radadi, kawai mamakin cin amanar da Huzaifa yayi mata take. Maganar taji daga sama kamar saukar mashi.
“Ba iskanci ba koh? Jeki dan ubanki nayi maki saki uku. Sai ki goma gidanku kuci gaba” nan ta rinka kokarin tashi tana so ta roke Naufal amma ya fizge hannun Deela sunyi hanyar upstairs.
“Mine karkayi min haka, na ranste da Allah raping dina yayi”
“Kanki kika raina amma bani ba, kuma ke kika san wannan saboda ni na riga sake ki.... Kuma Allah ya isa cin amata da kikayi”
Wajen 9pm.....
Naufal yana kwance akan gado, ya gama gaya masu Abba abinda ya faru da Yasmeenah. Kuma ya kira Abban Huzaifa ya gaya mashi komai.
Yaba Naufal hakuri sosai tareda mashi fatan alheri, shi karin kanshi shedancin yaransa ya fara kaishi bango. Ita kuma Yasmeenah akwati daya ta dauka ta tafi gidansu ta gayama Mommy abinda ya faru kuma ta roketa taje ta bama Naufal hakuri.
Zagin ta tas tayi sannan tace mata sanda take barin Huzaifa koda yaushe cikin gidanta bayan tasan halinshi bata san da zancen ba, saboda haka yanzu ma babu ruwanta.
Duniya yayi mata zafi tana kaico da hali irin nata, tabbas Huzaifa ya cuceta kuma bazata yafe mashi ba. Sai wani karamin murya cikin ranta yace Huzaifa bai cuceta ba ita ta cuce kanta.
Fadeela tana kwance jikin mijinta tana tuna irin obstacles din dasu kayi over coming, lallai duniya akwai abubuwa kala kala.
Ko sau daya bata taɓa tunanin Anty Anisa zata iya abinda tayi ba, wai ace mutum babu tawakkali samsam cikin al’amuran sa. Kome Allah ya baka koya hanaka duk yanada kyau ka gode masa, bakasan alherin dake gaba ba. Sai kuma Yasmeenah da wani gardi a dakin aurenta. Koda yake tsautsayi babu yadda baya giftawa kuma Allah ya rabamu da irin wannan.
Shiko Naufal yana makale da matarsa da kuma yarsa, Hamdalah yakeyi yau he has his complete family with him. Wani tunani ya faɗo mashi cikin rai. Tuntuni dayake kiran Deela bad luck but asalin Bad luck din itace Meenah.
Na farko yana haduwa da ita aurenshi ya lalace da Deela, a lokacin ya koya karya kamar tubabben sarki.
Na biyu yarsa ta bace bayan haduwarsu, na uku kuma ga mutuwar Miemie. Sannan kuma anyi kwartanci a falonsa.
Yasan chamfi haramun ne but Yasmeenah is really a bad luck. Yanzu babu abinda zaice face Allah ya raka taki gona.
Six months later......
Rayuwar Meenah yazama darasi ga mutane dayawa, ko ina taje zunɗenta akeyi. Tayi kuka harta gode Allah. Gashi duk samarinta na da sun gudu suna tsoron kada su aureta ta rinka kawo masu kwarto cikin daki.
Shidai Huzaifa yace idan tanaso zai aureta, da farko bataso ba asalima restraining order tayi placing tsakanin su. Amma daga baya tayi ma kanta karatun ta natsu, yanzu batada mahaifa so gwara ta rufa ma kanta asiri tunda yace yaji ya gani.
Fadeela kuwa ana kaiwa da komawa saboda yaune bikin Abla da Khattab. Kowa ya taru ana masu fatan alheri.
Khattab burinsa ya cika saboda zai aure Haakensa mai haska mashi zuciya. Itama Abla ana rawar kai za a zama amarya. Gaba daya kowa bakinsa kamar gonar auduga domin murna.
Baby phaexah an fara tafiya so cute kuma yanzu ta saba da iyayenta na asali. Naufal kuma an murmure sai sheki yakeyi saboda Deela tana kula dashi yadda ya dace.
Komai nasu gwanin ban sha’awa kuma suna fahimtar junansu yadda ya dace. Ko sunyi fada basa kwantawa da junansu a cikin rai.
Ya bude mata katon art studio inda ake exhibiting paintings kuma suna tallafa ma young talented artist. Gashi kuma su Mr Sutter suna kokarin bashi head din branch dinsu ya wakilci Nigeria gaba daya.
Komai yana zuwa masu da sauki tabarakta masha Allah. Idan Deela ta zauna ta tuna abinda ya faru da ita a baya babu abinda take jin dadi sai irin hakuri da mayar ma Allah komai da tayi. Tasan cewa hakuri yanada fa’ida a musulunci kuma ko Hausawa sunce mai hakuri zai dafa dutse ya kuma sha romonta.
Gashi yanzu tana ganin fa’idan hak’urin sosai. An daura aure ankai Abla Gidanta a GRA bashida nisa da gidan iyayen Deela.
Naufal ya kira Deela domin yaji Lafianta, “Hello baby nayi missing dinki fah, wannan bikin ya kware ni dayawa”
“Other half karka damu gamu nan zuwa”
“gaku nan zuwa dawa?”
“NI DA DIYATA mana, who else?”
“Iyye masu yarinya, please ya kamata ayi mata kani koh babyna?” dariya Fadeela tayi sosai sai tace “Soon.... In sha Allah very Soon”
“Okay babyna saikun zo, dont forget to remember i love you so much kinji koh?”
“I love you too, sai mun iso”
ALHAMDULILLAH RABBIL ALAMIN, anan na kawo karshen wannan littafi mai suna Ni Da Diyata. Allah ka bamu ikon amfani da darusan ciki.... Amin
Wannan littafi na sadakar dashi zuwa kawata Xaynarb B Idreez (Maman Eemaad), ke ce Ni da diyata saboda without you babu shi. Allah ya albarkace Muhammad Eemad... Amin.
Sannan best friend dina Nanah Fatima, Allah ya albarkace kawancen dake tsakanin mu. Ga yabon girma ga sauran Kawayena kamar su Xee Haruna,Aisha Sulaiman, Xobeaderh, Xeemee, Khadija, Aisha Kirya, Hadiza Pate, Rabie Saeed thanks from me to you.
Idan kuna tunanin kunsan DIMPLΣS kuma bakusan cewa inada kannen kamar su Ummiejafar(Pha’eexah) da kuma UmmieKhaleel (Aysha) then you have no idea of who i am. I don’t know the correct word to explain how amazing you cuties are. I really appreciate everything you do towards me...Allah kuma ya albarkace rubutun da kukeyi ya kuma kareku daga sharrin mashanranta... Thanks so much cuties.
Ban mance daku ba, Ummie Rilwan(Fatima), Sumy gaya, Jidda, Asmeebae, Red Butterfly etc.
Kuna raina writers kamarsu Lubna Sufyan, ZeeNaseer, Sadnaf, Cute Zarah, Lemmcy, Fulani, Rash Kardam, Hamagee, Fiyya Galadanchi, Fatty Azland, Xoubie, Mjay, Hussaina Ubandiya, Momyn Sultan, Badiya Yusuf, Zainnundeen, Kdeey, Ayusher, Natty Gal, CwtJidda, Mmn Shukra, Ummul khairi etc.
Fatan Alheri ga wattpad fans dina, thanks so much cupcakes, i love you guys so much, you’re comments was superb and it kept me going... You guys made Ni Da Diyata the number one story under Spiritual for weeks #OneLoveSweethearts
Facebook groups kamarsu Ummu Maryaem Novels and Deyart Yusuf Novels.
WhatsApp groups kuma kamar DIMPLΣS, Ummiejafar Novels, Xarah Bukar Novels 1, Hamagee Novels, Marubuci, Matan Arewa, kema ki Girka, Hausa Novels, Rash Kardam Novels, Gidan Buki etc.... Thanks so much.
Naku daban ne, Exquisite Online Writers saboda daku nake tinkaho, Allah ya sake hada kanmu kuma ya karemu daga sharrin mashanranta.
Kada ku mance you can only reach me on Wattpad @Aynarh_dimples for any comments or recommendations. Also check my new book dat will be posted there titled ‘Yan Gidan Gwaiba. Da fatan shima za’a amfana dashi.
Subhanakallahuma wa bi hamdika, Ashadu Allah ilaha ilallah, Astagarifullah wa atubu ilayhi.
Ainau Mardiya also known as yarinya Mai DIMPLΣS
Nan ya finciko ta ya matse da jikinsa, tana kokarin tureshi amma ta kasa. Kissing dinta yayi kokarin yi saita yanka mashi cizo. “La la la la dan ubanki ni kika ciza? Yau sai na nuna maki baki iya bariki ba”
Nan ya fige rigarta saida ya yaga tas, jikinta ya bayyana ita kuma ta fashe da kuka tana kokarin rufe kirjinta da hannayenta amma duk a banza. Wani ja’irin dariya yayi saiya fito da wani kwaya daga aljihunsa ya saka a baki ya haɗiye.
Nan idansa ya canza kala babu alamar wasa a tareda shi, tana kokarin dambe dashi ya yanka mata mari, amma bata hakura ba sabida bazata iya barin wani wawa yaci amanar Naufal ba.
Nan ta cigaba da kici kici dashi amma kwayar daya sha ya soma aiki a jikinsa, kuka takeyi tana naiman taimako amma babu wanda zai taimaka mata. Tsine mashi takeyi da iyayensa da kakaninsa amma duk a banza.
Yakushi takeyi amma ina, daya ga tana bata mashi lokaci saiya nakada mata duka wanda ya sakata likis ko numfashi zafi yake mata idan tayi. Ta zama abin tausayi sosai saidai kuma ita ta jawo ma kanta.
Nan ya fashe da dariya, baiyi wata wata ba ya keta mata haddi a cikin falonta, hawaye kawai ke gangarowa daya bayan daya, sukuma su Fadeela sun shiga falo saiga Huzaifa yana kokarin mayar da kayansa.
Salati suka somayi saboda kowa yasan abinda ya faru, nan gaban Huzaifa ya faɗi. Gadan gadan Naufal ya nufa inda yake ya soma auna mashi naushi.
Dukansa yakeyi kamar Muhammad Ali wani shahararen boxer a Amerika. “Dan ubanka da matana zaka yi iskanci a cikin falona dan bakada hankali” ya farfasa mashi baki da hanci duk ya kumbura mashi fuska.
Nan yayi mashi las kana ya ingiza shi waje da ragowar kayansa a hannusa. Ita Deela nadaga gefe rike da yarta suna kuka. Dama ita ta fara sai Pha’eexah ta chapka.
Ita kuma Meenah wanda zuciyar ta yana mata radadi, kawai mamakin cin amanar da Huzaifa yayi mata take. Maganar taji daga sama kamar saukar mashi.
“Ba iskanci ba koh? Jeki dan ubanki nayi maki saki uku. Sai ki goma gidanku kuci gaba” nan ta rinka kokarin tashi tana so ta roke Naufal amma ya fizge hannun Deela sunyi hanyar upstairs.
“Mine karkayi min haka, na ranste da Allah raping dina yayi”
“Kanki kika raina amma bani ba, kuma ke kika san wannan saboda ni na riga sake ki.... Kuma Allah ya isa cin amata da kikayi”
Wajen 9pm.....
Naufal yana kwance akan gado, ya gama gaya masu Abba abinda ya faru da Yasmeenah. Kuma ya kira Abban Huzaifa ya gaya mashi komai.
Yaba Naufal hakuri sosai tareda mashi fatan alheri, shi karin kanshi shedancin yaransa ya fara kaishi bango. Ita kuma Yasmeenah akwati daya ta dauka ta tafi gidansu ta gayama Mommy abinda ya faru kuma ta roketa taje ta bama Naufal hakuri.
Zagin ta tas tayi sannan tace mata sanda take barin Huzaifa koda yaushe cikin gidanta bayan tasan halinshi bata san da zancen ba, saboda haka yanzu ma babu ruwanta.
Duniya yayi mata zafi tana kaico da hali irin nata, tabbas Huzaifa ya cuceta kuma bazata yafe mashi ba. Sai wani karamin murya cikin ranta yace Huzaifa bai cuceta ba ita ta cuce kanta.
Fadeela tana kwance jikin mijinta tana tuna irin obstacles din dasu kayi over coming, lallai duniya akwai abubuwa kala kala.
Ko sau daya bata taɓa tunanin Anty Anisa zata iya abinda tayi ba, wai ace mutum babu tawakkali samsam cikin al’amuran sa. Kome Allah ya baka koya hanaka duk yanada kyau ka gode masa, bakasan alherin dake gaba ba. Sai kuma Yasmeenah da wani gardi a dakin aurenta. Koda yake tsautsayi babu yadda baya giftawa kuma Allah ya rabamu da irin wannan.
Shiko Naufal yana makale da matarsa da kuma yarsa, Hamdalah yakeyi yau he has his complete family with him. Wani tunani ya faɗo mashi cikin rai. Tuntuni dayake kiran Deela bad luck but asalin Bad luck din itace Meenah.
Na farko yana haduwa da ita aurenshi ya lalace da Deela, a lokacin ya koya karya kamar tubabben sarki.
Na biyu yarsa ta bace bayan haduwarsu, na uku kuma ga mutuwar Miemie. Sannan kuma anyi kwartanci a falonsa.
Yasan chamfi haramun ne but Yasmeenah is really a bad luck. Yanzu babu abinda zaice face Allah ya raka taki gona.
Six months later......
Rayuwar Meenah yazama darasi ga mutane dayawa, ko ina taje zunɗenta akeyi. Tayi kuka harta gode Allah. Gashi duk samarinta na da sun gudu suna tsoron kada su aureta ta rinka kawo masu kwarto cikin daki.
Shidai Huzaifa yace idan tanaso zai aureta, da farko bataso ba asalima restraining order tayi placing tsakanin su. Amma daga baya tayi ma kanta karatun ta natsu, yanzu batada mahaifa so gwara ta rufa ma kanta asiri tunda yace yaji ya gani.
Fadeela kuwa ana kaiwa da komawa saboda yaune bikin Abla da Khattab. Kowa ya taru ana masu fatan alheri.
Khattab burinsa ya cika saboda zai aure Haakensa mai haska mashi zuciya. Itama Abla ana rawar kai za a zama amarya. Gaba daya kowa bakinsa kamar gonar auduga domin murna.
Baby phaexah an fara tafiya so cute kuma yanzu ta saba da iyayenta na asali. Naufal kuma an murmure sai sheki yakeyi saboda Deela tana kula dashi yadda ya dace.
Komai nasu gwanin ban sha’awa kuma suna fahimtar junansu yadda ya dace. Ko sunyi fada basa kwantawa da junansu a cikin rai.
Ya bude mata katon art studio inda ake exhibiting paintings kuma suna tallafa ma young talented artist. Gashi kuma su Mr Sutter suna kokarin bashi head din branch dinsu ya wakilci Nigeria gaba daya.
Komai yana zuwa masu da sauki tabarakta masha Allah. Idan Deela ta zauna ta tuna abinda ya faru da ita a baya babu abinda take jin dadi sai irin hakuri da mayar ma Allah komai da tayi. Tasan cewa hakuri yanada fa’ida a musulunci kuma ko Hausawa sunce mai hakuri zai dafa dutse ya kuma sha romonta.
Gashi yanzu tana ganin fa’idan hak’urin sosai. An daura aure ankai Abla Gidanta a GRA bashida nisa da gidan iyayen Deela.
Naufal ya kira Deela domin yaji Lafianta, “Hello baby nayi missing dinki fah, wannan bikin ya kware ni dayawa”
“Other half karka damu gamu nan zuwa”
“gaku nan zuwa dawa?”
“NI DA DIYATA mana, who else?”
“Iyye masu yarinya, please ya kamata ayi mata kani koh babyna?” dariya Fadeela tayi sosai sai tace “Soon.... In sha Allah very Soon”
“Okay babyna saikun zo, dont forget to remember i love you so much kinji koh?”
“I love you too, sai mun iso”
ALHAMDULILLAH RABBIL ALAMIN, anan na kawo karshen wannan littafi mai suna Ni Da Diyata. Allah ka bamu ikon amfani da darusan ciki.... Amin
Wannan littafi na sadakar dashi zuwa kawata Xaynarb B Idreez (Maman Eemaad), ke ce Ni da diyata saboda without you babu shi. Allah ya albarkace Muhammad Eemad... Amin.
Sannan best friend dina Nanah Fatima, Allah ya albarkace kawancen dake tsakanin mu. Ga yabon girma ga sauran Kawayena kamar su Xee Haruna,Aisha Sulaiman, Xobeaderh, Xeemee, Khadija, Aisha Kirya, Hadiza Pate, Rabie Saeed thanks from me to you.
Idan kuna tunanin kunsan DIMPLΣS kuma bakusan cewa inada kannen kamar su Ummiejafar(Pha’eexah) da kuma UmmieKhaleel (Aysha) then you have no idea of who i am. I don’t know the correct word to explain how amazing you cuties are. I really appreciate everything you do towards me...Allah kuma ya albarkace rubutun da kukeyi ya kuma kareku daga sharrin mashanranta... Thanks so much cuties.
Ban mance daku ba, Ummie Rilwan(Fatima), Sumy gaya, Jidda, Asmeebae, Red Butterfly etc.
Kuna raina writers kamarsu Lubna Sufyan, ZeeNaseer, Sadnaf, Cute Zarah, Lemmcy, Fulani, Rash Kardam, Hamagee, Fiyya Galadanchi, Fatty Azland, Xoubie, Mjay, Hussaina Ubandiya, Momyn Sultan, Badiya Yusuf, Zainnundeen, Kdeey, Ayusher, Natty Gal, CwtJidda, Mmn Shukra, Ummul khairi etc.
Fatan Alheri ga wattpad fans dina, thanks so much cupcakes, i love you guys so much, you’re comments was superb and it kept me going... You guys made Ni Da Diyata the number one story under Spiritual for weeks #OneLoveSweethearts
Facebook groups kamarsu Ummu Maryaem Novels and Deyart Yusuf Novels.
WhatsApp groups kuma kamar DIMPLΣS, Ummiejafar Novels, Xarah Bukar Novels 1, Hamagee Novels, Marubuci, Matan Arewa, kema ki Girka, Hausa Novels, Rash Kardam Novels, Gidan Buki etc.... Thanks so much.
Naku daban ne, Exquisite Online Writers saboda daku nake tinkaho, Allah ya sake hada kanmu kuma ya karemu daga sharrin mashanranta.
Kada ku mance you can only reach me on Wattpad @Aynarh_dimples for any comments or recommendations. Also check my new book dat will be posted there titled ‘Yan Gidan Gwaiba. Da fatan shima za’a amfana dashi.
Subhanakallahuma wa bi hamdika, Ashadu Allah ilaha ilallah, Astagarifullah wa atubu ilayhi.
Ainau Mardiya also known as yarinya Mai DIMPLΣS