Sashe 22
Nida Diyata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
💦Dedicated to Xaynarb B Idreez 💦
✨✨✨Page 21 ✨✨✨
Abu Umamah Al-Harithi narrated that he heard the Messenger of Allah (pbuh) say "No man seizes the wealth of a Muslim unlawfully by means of his (false) oath, but Allah will deny Paradise to him and will doom him to Hell." A man among the people said: "O Messenger of Allah, even if it is something small?" He said: "Even if it is a twig of an Arak tree." (Sahih)
********
Dama bahaushe yace mai hakuri zai dafa duste kuma yasha romonta, a yau naga fa’idan hakurin danayi a gidan Naufal, duk wulakanci da yayi min na shanye shi.
Wannan shine wanka ya biya kuɗin sabulu. Dama kaso, kuma a soka shine ribar aure. Burin ma’aurata kenan su zauna da spouse masu kaunarsu kuma nima yanzu na shiga sahun su.
Haka na rinka bin gado ina mirginawa daga bangare ɗaya zuwa wani. Karanta msg din nakeyi saida na haddace, na shafa’a na mance da ya kamata na amsa mashi. A haka har barci ɓarawo yayi gaba dani.
Shikuma Naufal ya rasa meke masa dadi, jira yakeyi tayi masa reply tunda ta IMessage ne yaga ta karanta amma kuma batayi reply.
Nan take ya fara over reacting, safa da Marwa kawai yakeyi cikin ɗakin from bango ɗaya zuwa wani.
Kwakwalwarsa ta fara rage aiki saboda abubuwa sun cunkushe masa, “Shikenan na cuce kaina, nayi sanadiyar da ta tsane ni”
Haka yayita nanatawa tareda dafa kanshi. A yau yayi dana sanin duk abinda yayi mata, dama shi zuciya ba’a kwabarsa. Idan yace yana san abu to dole a bashi.
Yayi hanyar bayi kenan zai kama ruwa, wani kara yaji alamar msg ya shigan masa waya. Da gudu yaje domin ya buɗe kuma fuskarshi dauke da annuri.
Ashe MTN ne sukayi mashi msg ɗinsu na fama akan How to learn English. Ranshi yayi mumunan ɓaci saboda yaso ya kirasu yayi masu tas.
Bayi ya koma yayi abinda zaiyi ya fito, a hankali yaje wajen ɗakin ta tareda kafa kunne akan kofa amma baiji komai. Haka ya hakura ya koma ɗakinsa saboda ko zaman falo ya isheshi musamman yanzo data tsane shi.
1 pm.....
Locacin yana zaune akan mirror yayi tagumi, tunani kala kala kawai yakeyi. Jin an kira sallah yayi saiya wuce masallaci.
Koda aka idar baiga amfanin shiga ciki ba kawai saiya zauna tareda Maigadi.
Ni kuma koda na tashi sallah nayi kafin na makara, bayan na idar wayana na dauka sai na kira Yaya amma bai dauka ba.
Nan take na canza zama bcs shine kaga samu kaga rashi. Kara kiransa nayi amma bawan Allah nan bai dauka ba, a kalla nayi masa 5 missed calls but still babu response.
Nan na soma zufa, “Ko dai wasan April fool yayi min” saidai ba watan April muke ba, muna January ne.
Ni dama ban iya firgita ba, da sauri naje dakin Yaya saina kwankwasa amma shiru. Dole na tafi bcs tuntuni yayi min iyaka da ɗakinsa.
Hawa nayi kan mirror na kifa kaina, sana’a ta na kuka na somayi. Saida nayi ma’ishe naje bayi na fyace magina tareda dauraye fuskana.
Ko makeup banyi ba kawai kitchen na wuce domin na shafa ma cikina lafia saboda naji yana kuka. Jollof ɗin shinkafa da wake nayi tareda Fish Nugget, sai na haɗa da ginger drink wanda yasha kayan kamshi.
Still Koda na gama na jera komai banga yaya ba. Zama nayi ina kallo, daga 3 seater sai 1 seater sai kuma kasa na rinka bi.
Har wajen uku da rabi bai dawo ba, haka na koma upstairs na cigaba da zama a wajen.
An kira sallah na tashi nayi tareda nafilfilo, as usual daidaituwan tsakanin mu na roke Allah. Nifa a duniya Ban iya zama ba’a min magana ba yasa duk kamanni na ya canza.
Kimono ɗin duk ya isheni sai nace bari na cire sai nayi maza naje na ɗebo ma kaina abinci. Wayana yana hannuna ina tafe ina sana’ata na shan waka. Wakar su Taylor Swift da Zayn Malik Mai suna ‘I don’t wanna live forever’ na saka akan repeat.
Shikuma Naufal bai bar dakalin gate ba saida aka kira sallah, masallaci yaje daga nan ya koma gida. Duk baya jin dadin jikinsa, a hankali yake tafiya sanya sanya kamar Fadeela.
Yana isa falo yayi sallama ciki ciki saikana kusa zaka ji, karar wakar yaji saiya mayar da hankalin sa wajen dinning area inda yaga Fadeela. Tana bin wakar ta a hankali tareda ɗiban abinci kana gani bata san yana wajen ba.
Kafa mata ido yayi sosai babu kiftawa, “Every disappointment is a blessing in disguise” a yau yasan ma’anar abinda babba ya hango yaro koya hau Kufena bazai gani ba.
Yau ya gode ma iyayensa da basu bari wawancin sa ya kai shi ga losing ɗinta. Kuma ya godema iyayen Fadeela dasuka kara bashi second chance ba’a wuce da ita ba.
Tana bin wakar dai dai wani baiti saita kara murya, “I'm sittin' eyes wide open and I got one thing
stuck in my mind.
Wondering if I dodged a bullet or just lost the love
of my life
Baby, baby, I feel crazy
Up all night, all night and every day
I gave you something, but you gave me nothing
What is happening to me?”
Haka ta rinka bin wakar shi kuma kawai kallon ta yakeyi bcs kara shigan masa rai takeyi by the minute. An kai wani baiti shima ta fara yi wannan Karon kamar performance takeyi bcs harda motsa hannunta. Gashi muryanta shigan masa rai yakeyi.
“I just wanna keep callin' your name
Until you come back home
I just wanna keep callin' your name
Until you come back home
I just wanna keep callin' your name
Until you come back home”
Wani zuciya yace masa waye take jira? ya dawo kamar wakar da gayya takeyi. Kawai ya yanke shawara yaje yayi mata magana koma mai zai faru shikenan.
Karar tafiyar shi taji, bazata ce bataji daɗin ganinsa ba but gaskiya bataso ya ganta cikin kayanta ba, kunyar sa takeyi tunda ta lura ya fiye kallo.
Da sauri ta bar diban abinci zata bar wurin, kasa magana tayi zata ratsa ta wuce sai kawai yasha gabanta. Bata ɗago ta kalleshi ba bcs bazata iya ba.
Kara kokarin ratsawa tayi ta wani ɓangaren shima ya tareta. A hankali ta soma magana kamar zatayi kuka bcs duk ta birkice, “Yaya please bari na kai abincin ɗaki saina dawo na saka maka naka”
Shiru yayi baice komai ba, kawai a ranshi yake ayyana shikenan ta gama tsanar sa saboda ko kallonsa ta kasa yi.
“Kin tsane ni koh?” ya faɗa cikin raɗa. Da sauri ta dago ta kalleshi ashe shima kallonta yakeyi, suna haɗa ido saita sauke nata.
“Bazaki amsani ba? Nace kin tsane ni koh?” Daga kai tayi masa alamar ta ‘ah ah’
“Toh idan baki tsane niba menene? Bakiga text ɗina bane?” Daga ido tayi suka kara hadawa saita sauke, gashi abinci yana hannunta yana kona ta.
“Yaya bari naje ɗaki na dawo?”
“Au yanzu ma bazaki iya cin abinci tareda niba sai a daki koh?”
“wlh ba haka bane, Hijab ɗina zan dauko”
Wani kallo ya watsa mata tareda janyo hannunta zuwa dinning, kamar yadda ta saba mashi ta janyo mashi kujera haka shima yayi mata.
Abincin dake hannunta ya amsa ya ajiye saiya dauko cokali. Mamaki kawai takeyi amma bata ce komai ba, kawai kallon gefe takeyi tana wasa da yatsan ta. Kana ganin yanayinta kasan she is intimidated by him.
Shi kuma daɗi yakeji yanda ta natsu ta kasa sakat, abinci ya deba zai bata a baki, “Na lura bakya shiri da abinci, fisabilillahi ji wanda kika diba!”
Kallonsa tayi yana kokarin bata a baki saita kauda fuskarta tana kokarin magana a shagwabance, “Yaya Please da zafi kalle yanda yake tiriri”
“Shhhhh, bana san surutu”
Haka dan dole tayi shiru ya rinka bata, ita kuma sai zuba mashi shagwaba takeyi wai yana cika cokali. Dariya take basa sosai saboda yanda take abinta, Komai cikin sanya sanya.
A yau yaga fa’idan sanya sanya ba garaje ba. Bayan ya gama bata dukda ba sosai taci ba shima ya ninke hannu saita bashi.
Kunya sosai ya kamata bcs Naufal ya sauya sosai kamar bashi ba. K’ememe yayi wai bazai iya ci da kanshi ba.
Dole ta rinka bashi yana ci kamar zai tauna harda hannunta, shagwaba sosai ya rinka zuba mata kamar yaro karami, ko abinci ya taɓa masa gefen fuska zai tabe baki wai sai an goge masa.
Dariya ya rinka bata ita kuma tayita yi, NI kuma DIMPLΣS bakina kamar gonar auduga saboda taya Fadeela murna akan ta samu other half ɗinta.
#NiDaDiyata
*All Rights Reserved*
💥∂ιмρℓεs💥
[8/2 13:23] 💕Ummieekhaleel 💕: ©Exquisite Online Writers
✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
💦 Ni Da Diyata 💦
✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨✨
Written by DIMPLΣS
Wattpad @Aynarh_dimples
💦Dedicated to Xaynarb B Idreez 💦
✨✨✨Page 22 ✨✨✨
Yahya related to me from Malik from Sumayy, the mawla of Abu Bakr ibn Abd ar-Rahman, from Abu Hurayra that the Messenger of Allah, may Allah bless him and grant him peace, said, "If people knew what was in the adhan and the first row of the prayer and could only draw lots for it, they would draw lots. And if they knew what was in doing dhuhr early, they would race each other to it. And if they knew what was in Isha and subh they will go to them even if they had to crawl”
**********
Cyprus
Tsuru tsuru yayi ya rasa meke masa dadi, baice komai illa kallon kasa cikin nadama. Tunanin shi bai wuce yanda suka san inda yake ba bcs yayi covering tracks ɗinshi daidai gwargwado.
“Da Kai nakeyi, abinda kayi ka kyauta kenan?” IG ya faɗa. Daga Idonshi yayi suka haɗa da mahaifinsa amma saiya mayar kasa bcs kunyar kansa yakeyi.
“Nifa bawai nazo nace maka ka bini bane, kawai nazo naga lafianka ne. Tunda dai bakasan ka zauna damu, saboda mahaifiyarka ta samu natsuwa akan ba saceka akayi ba kuma ba mutuwa kayi ba.” Yana kaiwa nan saiya juya ya tafi.
Da sauri Khattab yaje gaban Daddyn sa yana rok’on sa hannu biyu, IG ko kallonsa baiyi ba ya ture shi tareda cigaba da tafiya.
✨✨✨Page 21 ✨✨✨
Abu Umamah Al-Harithi narrated that he heard the Messenger of Allah (pbuh) say "No man seizes the wealth of a Muslim unlawfully by means of his (false) oath, but Allah will deny Paradise to him and will doom him to Hell." A man among the people said: "O Messenger of Allah, even if it is something small?" He said: "Even if it is a twig of an Arak tree." (Sahih)
********
Dama bahaushe yace mai hakuri zai dafa duste kuma yasha romonta, a yau naga fa’idan hakurin danayi a gidan Naufal, duk wulakanci da yayi min na shanye shi.
Wannan shine wanka ya biya kuɗin sabulu. Dama kaso, kuma a soka shine ribar aure. Burin ma’aurata kenan su zauna da spouse masu kaunarsu kuma nima yanzu na shiga sahun su.
Haka na rinka bin gado ina mirginawa daga bangare ɗaya zuwa wani. Karanta msg din nakeyi saida na haddace, na shafa’a na mance da ya kamata na amsa mashi. A haka har barci ɓarawo yayi gaba dani.
Shikuma Naufal ya rasa meke masa dadi, jira yakeyi tayi masa reply tunda ta IMessage ne yaga ta karanta amma kuma batayi reply.
Nan take ya fara over reacting, safa da Marwa kawai yakeyi cikin ɗakin from bango ɗaya zuwa wani.
Kwakwalwarsa ta fara rage aiki saboda abubuwa sun cunkushe masa, “Shikenan na cuce kaina, nayi sanadiyar da ta tsane ni”
Haka yayita nanatawa tareda dafa kanshi. A yau yayi dana sanin duk abinda yayi mata, dama shi zuciya ba’a kwabarsa. Idan yace yana san abu to dole a bashi.
Yayi hanyar bayi kenan zai kama ruwa, wani kara yaji alamar msg ya shigan masa waya. Da gudu yaje domin ya buɗe kuma fuskarshi dauke da annuri.
Ashe MTN ne sukayi mashi msg ɗinsu na fama akan How to learn English. Ranshi yayi mumunan ɓaci saboda yaso ya kirasu yayi masu tas.
Bayi ya koma yayi abinda zaiyi ya fito, a hankali yaje wajen ɗakin ta tareda kafa kunne akan kofa amma baiji komai. Haka ya hakura ya koma ɗakinsa saboda ko zaman falo ya isheshi musamman yanzo data tsane shi.
1 pm.....
Locacin yana zaune akan mirror yayi tagumi, tunani kala kala kawai yakeyi. Jin an kira sallah yayi saiya wuce masallaci.
Koda aka idar baiga amfanin shiga ciki ba kawai saiya zauna tareda Maigadi.
Ni kuma koda na tashi sallah nayi kafin na makara, bayan na idar wayana na dauka sai na kira Yaya amma bai dauka ba.
Nan take na canza zama bcs shine kaga samu kaga rashi. Kara kiransa nayi amma bawan Allah nan bai dauka ba, a kalla nayi masa 5 missed calls but still babu response.
Nan na soma zufa, “Ko dai wasan April fool yayi min” saidai ba watan April muke ba, muna January ne.
Ni dama ban iya firgita ba, da sauri naje dakin Yaya saina kwankwasa amma shiru. Dole na tafi bcs tuntuni yayi min iyaka da ɗakinsa.
Hawa nayi kan mirror na kifa kaina, sana’a ta na kuka na somayi. Saida nayi ma’ishe naje bayi na fyace magina tareda dauraye fuskana.
Ko makeup banyi ba kawai kitchen na wuce domin na shafa ma cikina lafia saboda naji yana kuka. Jollof ɗin shinkafa da wake nayi tareda Fish Nugget, sai na haɗa da ginger drink wanda yasha kayan kamshi.
Still Koda na gama na jera komai banga yaya ba. Zama nayi ina kallo, daga 3 seater sai 1 seater sai kuma kasa na rinka bi.
Har wajen uku da rabi bai dawo ba, haka na koma upstairs na cigaba da zama a wajen.
An kira sallah na tashi nayi tareda nafilfilo, as usual daidaituwan tsakanin mu na roke Allah. Nifa a duniya Ban iya zama ba’a min magana ba yasa duk kamanni na ya canza.
Kimono ɗin duk ya isheni sai nace bari na cire sai nayi maza naje na ɗebo ma kaina abinci. Wayana yana hannuna ina tafe ina sana’ata na shan waka. Wakar su Taylor Swift da Zayn Malik Mai suna ‘I don’t wanna live forever’ na saka akan repeat.
Shikuma Naufal bai bar dakalin gate ba saida aka kira sallah, masallaci yaje daga nan ya koma gida. Duk baya jin dadin jikinsa, a hankali yake tafiya sanya sanya kamar Fadeela.
Yana isa falo yayi sallama ciki ciki saikana kusa zaka ji, karar wakar yaji saiya mayar da hankalin sa wajen dinning area inda yaga Fadeela. Tana bin wakar ta a hankali tareda ɗiban abinci kana gani bata san yana wajen ba.
Kafa mata ido yayi sosai babu kiftawa, “Every disappointment is a blessing in disguise” a yau yasan ma’anar abinda babba ya hango yaro koya hau Kufena bazai gani ba.
Yau ya gode ma iyayensa da basu bari wawancin sa ya kai shi ga losing ɗinta. Kuma ya godema iyayen Fadeela dasuka kara bashi second chance ba’a wuce da ita ba.
Tana bin wakar dai dai wani baiti saita kara murya, “I'm sittin' eyes wide open and I got one thing
stuck in my mind.
Wondering if I dodged a bullet or just lost the love
of my life
Baby, baby, I feel crazy
Up all night, all night and every day
I gave you something, but you gave me nothing
What is happening to me?”
Haka ta rinka bin wakar shi kuma kawai kallon ta yakeyi bcs kara shigan masa rai takeyi by the minute. An kai wani baiti shima ta fara yi wannan Karon kamar performance takeyi bcs harda motsa hannunta. Gashi muryanta shigan masa rai yakeyi.
“I just wanna keep callin' your name
Until you come back home
I just wanna keep callin' your name
Until you come back home
I just wanna keep callin' your name
Until you come back home”
Wani zuciya yace masa waye take jira? ya dawo kamar wakar da gayya takeyi. Kawai ya yanke shawara yaje yayi mata magana koma mai zai faru shikenan.
Karar tafiyar shi taji, bazata ce bataji daɗin ganinsa ba but gaskiya bataso ya ganta cikin kayanta ba, kunyar sa takeyi tunda ta lura ya fiye kallo.
Da sauri ta bar diban abinci zata bar wurin, kasa magana tayi zata ratsa ta wuce sai kawai yasha gabanta. Bata ɗago ta kalleshi ba bcs bazata iya ba.
Kara kokarin ratsawa tayi ta wani ɓangaren shima ya tareta. A hankali ta soma magana kamar zatayi kuka bcs duk ta birkice, “Yaya please bari na kai abincin ɗaki saina dawo na saka maka naka”
Shiru yayi baice komai ba, kawai a ranshi yake ayyana shikenan ta gama tsanar sa saboda ko kallonsa ta kasa yi.
“Kin tsane ni koh?” ya faɗa cikin raɗa. Da sauri ta dago ta kalleshi ashe shima kallonta yakeyi, suna haɗa ido saita sauke nata.
“Bazaki amsani ba? Nace kin tsane ni koh?” Daga kai tayi masa alamar ta ‘ah ah’
“Toh idan baki tsane niba menene? Bakiga text ɗina bane?” Daga ido tayi suka kara hadawa saita sauke, gashi abinci yana hannunta yana kona ta.
“Yaya bari naje ɗaki na dawo?”
“Au yanzu ma bazaki iya cin abinci tareda niba sai a daki koh?”
“wlh ba haka bane, Hijab ɗina zan dauko”
Wani kallo ya watsa mata tareda janyo hannunta zuwa dinning, kamar yadda ta saba mashi ta janyo mashi kujera haka shima yayi mata.
Abincin dake hannunta ya amsa ya ajiye saiya dauko cokali. Mamaki kawai takeyi amma bata ce komai ba, kawai kallon gefe takeyi tana wasa da yatsan ta. Kana ganin yanayinta kasan she is intimidated by him.
Shi kuma daɗi yakeji yanda ta natsu ta kasa sakat, abinci ya deba zai bata a baki, “Na lura bakya shiri da abinci, fisabilillahi ji wanda kika diba!”
Kallonsa tayi yana kokarin bata a baki saita kauda fuskarta tana kokarin magana a shagwabance, “Yaya Please da zafi kalle yanda yake tiriri”
“Shhhhh, bana san surutu”
Haka dan dole tayi shiru ya rinka bata, ita kuma sai zuba mashi shagwaba takeyi wai yana cika cokali. Dariya take basa sosai saboda yanda take abinta, Komai cikin sanya sanya.
A yau yaga fa’idan sanya sanya ba garaje ba. Bayan ya gama bata dukda ba sosai taci ba shima ya ninke hannu saita bashi.
Kunya sosai ya kamata bcs Naufal ya sauya sosai kamar bashi ba. K’ememe yayi wai bazai iya ci da kanshi ba.
Dole ta rinka bashi yana ci kamar zai tauna harda hannunta, shagwaba sosai ya rinka zuba mata kamar yaro karami, ko abinci ya taɓa masa gefen fuska zai tabe baki wai sai an goge masa.
Dariya ya rinka bata ita kuma tayita yi, NI kuma DIMPLΣS bakina kamar gonar auduga saboda taya Fadeela murna akan ta samu other half ɗinta.
#NiDaDiyata
*All Rights Reserved*
💥∂ιмρℓεs💥
[8/2 13:23] 💕Ummieekhaleel 💕: ©Exquisite Online Writers
✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
💦 Ni Da Diyata 💦
✨✨✨✨✨ ✨✨✨✨✨✨✨
Written by DIMPLΣS
Wattpad @Aynarh_dimples
💦Dedicated to Xaynarb B Idreez 💦
✨✨✨Page 22 ✨✨✨
Yahya related to me from Malik from Sumayy, the mawla of Abu Bakr ibn Abd ar-Rahman, from Abu Hurayra that the Messenger of Allah, may Allah bless him and grant him peace, said, "If people knew what was in the adhan and the first row of the prayer and could only draw lots for it, they would draw lots. And if they knew what was in doing dhuhr early, they would race each other to it. And if they knew what was in Isha and subh they will go to them even if they had to crawl”
**********
Cyprus
Tsuru tsuru yayi ya rasa meke masa dadi, baice komai illa kallon kasa cikin nadama. Tunanin shi bai wuce yanda suka san inda yake ba bcs yayi covering tracks ɗinshi daidai gwargwado.
“Da Kai nakeyi, abinda kayi ka kyauta kenan?” IG ya faɗa. Daga Idonshi yayi suka haɗa da mahaifinsa amma saiya mayar kasa bcs kunyar kansa yakeyi.
“Nifa bawai nazo nace maka ka bini bane, kawai nazo naga lafianka ne. Tunda dai bakasan ka zauna damu, saboda mahaifiyarka ta samu natsuwa akan ba saceka akayi ba kuma ba mutuwa kayi ba.” Yana kaiwa nan saiya juya ya tafi.
Da sauri Khattab yaje gaban Daddyn sa yana rok’on sa hannu biyu, IG ko kallonsa baiyi ba ya ture shi tareda cigaba da tafiya.