Sashe 37
Nida Diyata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Murna fal ransa saboda koba komai shine yasata dariya, “this is beginning of a new era, Yanzu zaki rinka samun farin ciki sosai” shi duk zatonsa tunanin zuci yayi ashe ya faɗa a fili kuma taji.
Gimste dariyar tayi ta cigaba da kallon yadda yake shan kokon cikin wahala, sam batayi tunanin taimakonshi ba saboda dama tana so tayi watching weight ɗinta amma babu dama.
Ya gama kenan saiga Anty ta shigo kamar an aiko ta, tana ganin kwanon empty sai tayi murmushi kana ta tafi. Deela still murguda masa baki tayi tana masa gwalo.
“baby kin koya rashin kunya koh?” Ya faɗa tareda janyo ta jikinsa. Tureshi tayi saita matsa baya kana tace, “Sake ni mana, jego nakeyi”
“Shikenan bazan rike matana ba domin tana wani jego”
“Eh” saita wulla masa idanu.
“Oh really! Ni da matana.... Okay bari naga wanda zai hanani” saiya nufota gadan gadan. Jan baya takeyi shikuma yana mata smug face yana matsawa kusa da ita.
Dataga babu sarki sai Allah saita mintsili Pha’eexah dake kwance tana jin daɗin barcin ta. Tsandara ihu tayi sai yayi sanadiyar kaste mashi hanzari, kallon babyn dake kuka ido rufe sukeyi.
Daga na sai babyn ta buɗe ido tana kokarin ganin waya tada ta, bushewa da dariya sukayi saboda it was funny.
“Allah ya soki, yau danayi maganin rashin kunyarki. Ki gode ma Pha’eexah”
“Allah dai ya soka saboda nidai bani tsoron ka” tana maganar ta sunguma diyarta suka bar ɗakin a guje.
“Ai da kin tsaya mana” ya faɗa yana dariya.
12pm.......
Mutane sun fara hallara, Mommy ta aiko da duk wani abinci da za ayi amfani dashi. Daga su White rice, coconut rice, fried rice, tuwan shinkafa, sakwara, alale, samosa, spring rolls, doughnuts, salad da coslow etc.
Drinks Kuma akwai na gargajiya kamarsu xobo rodo, ginger, kunun aya dana zaki, sai kuma anyi Punch, milk shake Gasu katon katon ɗin Coke dasu fanta.
Su Miemie anci kwalliya kamar za’a fashe domin kyau, ankon da suka ɗinka suka saka yanzu kafin anjima kowa ta canza zuwa personal ɗinsa.
Fadeela cikin atamphan da Anty ta ɗinka mata take, ɗinkin yasha aiki da stones kowa yabawa yakeyi. Baby Pha’eexah kuma mai green eyes ta saka riga da skirt fari sol.
Daga ita har Mamanta sun saka gwalagwalai na yan kunne, sarka da abin hannu. Su Samɗa anzo ana tayata murna.
Sosai kawayen Deela sunyi mata kara, kusan kullum suna tafe cikin so su duba lafianta. Itama Anty Anisa ma haka saidai yau bata iso da wuri saboda tanada wani uzuri.
Samɗa baby clothes masu tsadar gaske ta kawo mata guda uku, sai sinkin sabulun wanka dakuma na wanki biyu biyu.
Itakuma jumaimah Dankunnen gold ta kawo ma baby,Mansura kuwa dayake ta iya ɗinka su duvet da throw pillows. Shi ta ɗinka ma baby Pha’eexah na yara.
Sauran kawayen Deela duk sunzo kuma sunyi mata kara, yau taga amfanin mutunci.
Wulla ma Mansura waya tayi saita ce, “Kashe mana hotuna masu kyau sosai NI Da Diyata”
“Wooooo! Masu yara, badai dani kikeyi ba” Samɗa ta faɗi tana dariya. Deela bata amsa ba illa mayar da hankalinta kan hoton da ake mata.
Ita kuma Yasmeenah saura sati ɗaya ta mallake Naufal, tasha gyaran amare harta koshi. So take idan Naufal yaji yadda take saiya manta da tsohuwar matansa.
Gashi fatanta yasha coiling saboda yayi farin gaske, dama Deela ta fita haske amma yanzu ina ai wutsiyar ragumi yayi nesa da kasa.
Wani pink lace ta dauko wanda akayi mashi ɗinkin gown fitted, saita haɗashi da blue fashion earrings da Kuma su abin hannu. Hajjoe Makeovers ta kira suyi mata saboda bata so ‘yan suna su rainata.
Komai nata is ready kawai tana jira la’asar yayine sai Lubna da Laila su rakata. Ta kira Naufal taji inda yake saiya ce mata yana gidansu saboda anan za ayi taron suna.
Toh anan taji inda Deela take dama tanata zulumi saboda bai taɓa faɗa mata location ba. Yanzu sai dai kawai yaji taje saboda bata faɗa mashi ba. Tana so ta nuna mashi ita mace ta gari ne tunda ta ajiye kishinta zata ganin yarsa.
Shiko Khattab yaci kwalliya kamar shine uban jaririya, program ɗin wajen biyu za’a fara amma shi tun ɗaya yazo saboda ya samu su zanta da Haskensa.
Yanzu yana jira a gama taro sai ya tambaya Naufal auren kanwarsa. Ya riga ya gaya ma Mommy ɗinsa komai akan Miemie kuma tayi naam da batun sa.
Ita yanzu komai na Lili ya isheta, fitsari sosai takeyi mata yasa itama ta mara ma Khattab baya ya auro wanda yake so.
Kuma cikin ruwan sanyi zata canza ma Daddyn Khattab ra’ayinsa. By the time idon Lili zai buɗe lokacin it will be too late.
2 pm...
Su yan uwan Fadeela sun iso, wasu daga chan kauyen su watau shira wasu kuma daga cikin Bauchi da sauran garuruwa.
Anata walwala da annashuwa saboda yafi daurin auren Deela armashi. Amarya ta canza zuwa shadda blue dayasha aiki gaba da baya kuma daga sama har kasa.
Gashi Mansura ta tsala mata kwalliya da kuma gwargwaro style, kowa burgeshi takeyi saboda kana ganinta kaga yar gata.
Mitsi Mitsi kadan Naufal zai kirata yaji lafiyarta, an kawo abinci taci. Wannan Karon babu Naufal da zai tayata, haka ta rinka tura sakwara da miyan agushi wanda yasha stock fish, dry fish da kuma ganda.
Idon Hajia Rabi kur a kanta tana jiran taki ci ta mazgeta. Taci rabi saita ɗaga ido taga ko Hajia ta daina kallonta saita ajiye. Lokacin kuwa Hajia tana waya, da sauri Deela ta cire hannu tana lashewa.
“Idan baki cigaba daci ba saina ballaki na balla banza” Hajia ta faɗa tana zare ido. Kashe wayar data keyi tayi saita cigaba da sababi.
“Wai ace kamar yarinya karama kullum sai anyi k’aramin badar dake akan cin abinci. Ke baki ciba mai kike so Pha’eexah taci?”
“Nifa bansan nayi katon ciki ne” ta faɗa tana matse kwalla.
“Lallai yaran zamani da shiririta, toh gwara kici abinci kiyi dundumemiya ba kamar yadda kike da a bushe ba” wata kakar su dake gefe ta amsa.
“Eh din, ai haka mijina ke sona” Deela ta amsa tana mata gwallo.
“Toh daman wannan mai idon Mayun ai baisan kyau ba. In ba haka ba wazai aure mata a bushe kamar kara”
“Ni wallahi ba a bushe nake ba” ta faɗa tana murguda ma tsohuwar baki. Ita Hajia na daga gefe tana jin daɗin drama ɗinsu.
“Ni dama da biyu nazo suna, samun Naufal zanyi anjima na faɗa mashi nayi masa mata chan kauye yar duma duma”
“Ai saiki aura mashi mu gani, wake tsoro. Kafan daya shigo da ita shi zai mayar da ita” sai tayi kwafa tana cin abinci. Haushin tsohuwar sosai taji yasa bata sake kulata ba.
“Jikalle,haba Uwar gidan Naufal. Kishin ya motsa ne”
Yake Deela tayi bata kuma cewa komai ba, suna cikin haka sai ga Miemie ta shigo zatayi sallah saita canza kaya saboda Sheik Kabiru Gombe yazo.
Dama abokin Grand Kadi ne so shine yazo yayi huduba akan Tarbiyar yara a Musulunci.
Mutane da dama sun hallara,kowa yazo ya kara ilimin sa. Mata an saka masu canopy cikin gida da fararen kujerun roba. Maza kuma suna daga waje an saka loudspeaker yanda kowa zaiji harda mutanen unguwa.
Ita dai Deela bata fita ba saboda iska, tana zaune a daka tana ji, sudai su samɗa an tafi gaba gaba, gidan ya washe tas banda Deela. Shikuma Naufal yaci babban riga yayi kyau abinsa.
Ya shiga ciki ya duba Fadeela, anan take faɗa masa gobe zata koma ɗakinta, yayi murna sosai saboda yayi mata alkawarin kujerar Makka as present ɗin haihuwa.
Taji daɗin abin sosai dukda ta taɓa zuwa, nan ta rinka jero masa addu’a tana godiya. Jawota jikinsa yayi yana patting bayanta. Yau yasan cewa Hausawa sunyi gaskiya da suka ce, “Siya na gari maida kuɗi gida” Mace na gari daban take cikin sauran mata.
Abinda bai taɓa haɗashi da ita Yasmeenah kenan, Addu’a bai taɓa shiga tsakanin suba. Shidai abinda yasani kawai sha’awarta yakeyi amma nothing else bayan wannan.
Bata kuɗi sosai yayi akan aje ayo Siyayya abinda zata koma dashi, daga nan zai faɗa ma Bilqees da Miemie suje gobe su wanke mata abinda ya dace a wanke. Tareda gyara gidan tsab.
Yau yaji daɗi sosai saboda mood ɗin Deela ya canza, murmushi kawai takeyi batada wani matsala. Daukar yarsa yayi ya tafi da ita wajen taron tareda kewar matarsa.
4 pm...
Lokacin an gama tafsir an kuma ci sosai an sha, daga nan aka raba so souvenir. Maza daga waje an basu jaka wanda akwai hankachief, key holder, memo da biro, mug da kuma husnul Muslim.
Mata sukuma nasu akwai Mascara da powder,sai memo da Husnul Muslim. Daga nan kowa yayi alwala aka fito da tabarma akayi sallah kafin kowa ya watse.
Naufal ya tafi gidanshi ya dauko sauran souvenir saboda ya kusan karewa na wajen. Su kuma cikin gida kowa hira akan wa’azi da akayi sukeyi .
Kowa yana gasganta abinda akace akan sakacin da iyaye keyi akan tarbiyan yaransu, iyaye sun dauki ɗabi’un turawa da wasu al’ada masu gurbanar da tarbiya.
Yara zasu girma basu san idan matsala yana damunsu suyi azkar ko sallah ba, ah ah zasu dauki waya da ear piece su saka wakar Lil Wayne ko Wizkid suna cashewa.
Idan suka dauki rawar shoki daga sama sai sun kai kasa zasu dire, da kuma rashin girmama na gaba dasu. Saboda baka haifa mutum ba bazaka faɗa mashi gaskiya ba if not zai zageka tas babu ruwanshi.
Deela addu’a takeyi Allah ya bata Ikon kare hakkin addini wajen tarbiyar da Yarta. Mai aikin Anty ta daura ruwan wankar dare, dariya Deela tayi saboda harta fara gajiya tun kafin a kai Ko’ina.
Anty Anisa tazo tana basu hakuri akan rashin zuwa da wuri da batayi ba. “Haba Anty babu komai tunda mun zama ɗaya”
“Gaskiya ne, amma kuma aiki zai kai mijina Port Harcourt kuma gobe da asuba zani tafi.”
Har cikin ran Deela bataji daɗin ba amma babu yadda zatayi, kawai fatan alheri tayi mata sai aka kawo mata abincin ta dasu souvenir.
Itama ta kawo mata atampha na Da viva da kuma kayan baby.
5:30pm.....
Gimste dariyar tayi ta cigaba da kallon yadda yake shan kokon cikin wahala, sam batayi tunanin taimakonshi ba saboda dama tana so tayi watching weight ɗinta amma babu dama.
Ya gama kenan saiga Anty ta shigo kamar an aiko ta, tana ganin kwanon empty sai tayi murmushi kana ta tafi. Deela still murguda masa baki tayi tana masa gwalo.
“baby kin koya rashin kunya koh?” Ya faɗa tareda janyo ta jikinsa. Tureshi tayi saita matsa baya kana tace, “Sake ni mana, jego nakeyi”
“Shikenan bazan rike matana ba domin tana wani jego”
“Eh” saita wulla masa idanu.
“Oh really! Ni da matana.... Okay bari naga wanda zai hanani” saiya nufota gadan gadan. Jan baya takeyi shikuma yana mata smug face yana matsawa kusa da ita.
Dataga babu sarki sai Allah saita mintsili Pha’eexah dake kwance tana jin daɗin barcin ta. Tsandara ihu tayi sai yayi sanadiyar kaste mashi hanzari, kallon babyn dake kuka ido rufe sukeyi.
Daga na sai babyn ta buɗe ido tana kokarin ganin waya tada ta, bushewa da dariya sukayi saboda it was funny.
“Allah ya soki, yau danayi maganin rashin kunyarki. Ki gode ma Pha’eexah”
“Allah dai ya soka saboda nidai bani tsoron ka” tana maganar ta sunguma diyarta suka bar ɗakin a guje.
“Ai da kin tsaya mana” ya faɗa yana dariya.
12pm.......
Mutane sun fara hallara, Mommy ta aiko da duk wani abinci da za ayi amfani dashi. Daga su White rice, coconut rice, fried rice, tuwan shinkafa, sakwara, alale, samosa, spring rolls, doughnuts, salad da coslow etc.
Drinks Kuma akwai na gargajiya kamarsu xobo rodo, ginger, kunun aya dana zaki, sai kuma anyi Punch, milk shake Gasu katon katon ɗin Coke dasu fanta.
Su Miemie anci kwalliya kamar za’a fashe domin kyau, ankon da suka ɗinka suka saka yanzu kafin anjima kowa ta canza zuwa personal ɗinsa.
Fadeela cikin atamphan da Anty ta ɗinka mata take, ɗinkin yasha aiki da stones kowa yabawa yakeyi. Baby Pha’eexah kuma mai green eyes ta saka riga da skirt fari sol.
Daga ita har Mamanta sun saka gwalagwalai na yan kunne, sarka da abin hannu. Su Samɗa anzo ana tayata murna.
Sosai kawayen Deela sunyi mata kara, kusan kullum suna tafe cikin so su duba lafianta. Itama Anty Anisa ma haka saidai yau bata iso da wuri saboda tanada wani uzuri.
Samɗa baby clothes masu tsadar gaske ta kawo mata guda uku, sai sinkin sabulun wanka dakuma na wanki biyu biyu.
Itakuma jumaimah Dankunnen gold ta kawo ma baby,Mansura kuwa dayake ta iya ɗinka su duvet da throw pillows. Shi ta ɗinka ma baby Pha’eexah na yara.
Sauran kawayen Deela duk sunzo kuma sunyi mata kara, yau taga amfanin mutunci.
Wulla ma Mansura waya tayi saita ce, “Kashe mana hotuna masu kyau sosai NI Da Diyata”
“Wooooo! Masu yara, badai dani kikeyi ba” Samɗa ta faɗi tana dariya. Deela bata amsa ba illa mayar da hankalinta kan hoton da ake mata.
Ita kuma Yasmeenah saura sati ɗaya ta mallake Naufal, tasha gyaran amare harta koshi. So take idan Naufal yaji yadda take saiya manta da tsohuwar matansa.
Gashi fatanta yasha coiling saboda yayi farin gaske, dama Deela ta fita haske amma yanzu ina ai wutsiyar ragumi yayi nesa da kasa.
Wani pink lace ta dauko wanda akayi mashi ɗinkin gown fitted, saita haɗashi da blue fashion earrings da Kuma su abin hannu. Hajjoe Makeovers ta kira suyi mata saboda bata so ‘yan suna su rainata.
Komai nata is ready kawai tana jira la’asar yayine sai Lubna da Laila su rakata. Ta kira Naufal taji inda yake saiya ce mata yana gidansu saboda anan za ayi taron suna.
Toh anan taji inda Deela take dama tanata zulumi saboda bai taɓa faɗa mata location ba. Yanzu sai dai kawai yaji taje saboda bata faɗa mashi ba. Tana so ta nuna mashi ita mace ta gari ne tunda ta ajiye kishinta zata ganin yarsa.
Shiko Khattab yaci kwalliya kamar shine uban jaririya, program ɗin wajen biyu za’a fara amma shi tun ɗaya yazo saboda ya samu su zanta da Haskensa.
Yanzu yana jira a gama taro sai ya tambaya Naufal auren kanwarsa. Ya riga ya gaya ma Mommy ɗinsa komai akan Miemie kuma tayi naam da batun sa.
Ita yanzu komai na Lili ya isheta, fitsari sosai takeyi mata yasa itama ta mara ma Khattab baya ya auro wanda yake so.
Kuma cikin ruwan sanyi zata canza ma Daddyn Khattab ra’ayinsa. By the time idon Lili zai buɗe lokacin it will be too late.
2 pm...
Su yan uwan Fadeela sun iso, wasu daga chan kauyen su watau shira wasu kuma daga cikin Bauchi da sauran garuruwa.
Anata walwala da annashuwa saboda yafi daurin auren Deela armashi. Amarya ta canza zuwa shadda blue dayasha aiki gaba da baya kuma daga sama har kasa.
Gashi Mansura ta tsala mata kwalliya da kuma gwargwaro style, kowa burgeshi takeyi saboda kana ganinta kaga yar gata.
Mitsi Mitsi kadan Naufal zai kirata yaji lafiyarta, an kawo abinci taci. Wannan Karon babu Naufal da zai tayata, haka ta rinka tura sakwara da miyan agushi wanda yasha stock fish, dry fish da kuma ganda.
Idon Hajia Rabi kur a kanta tana jiran taki ci ta mazgeta. Taci rabi saita ɗaga ido taga ko Hajia ta daina kallonta saita ajiye. Lokacin kuwa Hajia tana waya, da sauri Deela ta cire hannu tana lashewa.
“Idan baki cigaba daci ba saina ballaki na balla banza” Hajia ta faɗa tana zare ido. Kashe wayar data keyi tayi saita cigaba da sababi.
“Wai ace kamar yarinya karama kullum sai anyi k’aramin badar dake akan cin abinci. Ke baki ciba mai kike so Pha’eexah taci?”
“Nifa bansan nayi katon ciki ne” ta faɗa tana matse kwalla.
“Lallai yaran zamani da shiririta, toh gwara kici abinci kiyi dundumemiya ba kamar yadda kike da a bushe ba” wata kakar su dake gefe ta amsa.
“Eh din, ai haka mijina ke sona” Deela ta amsa tana mata gwallo.
“Toh daman wannan mai idon Mayun ai baisan kyau ba. In ba haka ba wazai aure mata a bushe kamar kara”
“Ni wallahi ba a bushe nake ba” ta faɗa tana murguda ma tsohuwar baki. Ita Hajia na daga gefe tana jin daɗin drama ɗinsu.
“Ni dama da biyu nazo suna, samun Naufal zanyi anjima na faɗa mashi nayi masa mata chan kauye yar duma duma”
“Ai saiki aura mashi mu gani, wake tsoro. Kafan daya shigo da ita shi zai mayar da ita” sai tayi kwafa tana cin abinci. Haushin tsohuwar sosai taji yasa bata sake kulata ba.
“Jikalle,haba Uwar gidan Naufal. Kishin ya motsa ne”
Yake Deela tayi bata kuma cewa komai ba, suna cikin haka sai ga Miemie ta shigo zatayi sallah saita canza kaya saboda Sheik Kabiru Gombe yazo.
Dama abokin Grand Kadi ne so shine yazo yayi huduba akan Tarbiyar yara a Musulunci.
Mutane da dama sun hallara,kowa yazo ya kara ilimin sa. Mata an saka masu canopy cikin gida da fararen kujerun roba. Maza kuma suna daga waje an saka loudspeaker yanda kowa zaiji harda mutanen unguwa.
Ita dai Deela bata fita ba saboda iska, tana zaune a daka tana ji, sudai su samɗa an tafi gaba gaba, gidan ya washe tas banda Deela. Shikuma Naufal yaci babban riga yayi kyau abinsa.
Ya shiga ciki ya duba Fadeela, anan take faɗa masa gobe zata koma ɗakinta, yayi murna sosai saboda yayi mata alkawarin kujerar Makka as present ɗin haihuwa.
Taji daɗin abin sosai dukda ta taɓa zuwa, nan ta rinka jero masa addu’a tana godiya. Jawota jikinsa yayi yana patting bayanta. Yau yasan cewa Hausawa sunyi gaskiya da suka ce, “Siya na gari maida kuɗi gida” Mace na gari daban take cikin sauran mata.
Abinda bai taɓa haɗashi da ita Yasmeenah kenan, Addu’a bai taɓa shiga tsakanin suba. Shidai abinda yasani kawai sha’awarta yakeyi amma nothing else bayan wannan.
Bata kuɗi sosai yayi akan aje ayo Siyayya abinda zata koma dashi, daga nan zai faɗa ma Bilqees da Miemie suje gobe su wanke mata abinda ya dace a wanke. Tareda gyara gidan tsab.
Yau yaji daɗi sosai saboda mood ɗin Deela ya canza, murmushi kawai takeyi batada wani matsala. Daukar yarsa yayi ya tafi da ita wajen taron tareda kewar matarsa.
4 pm...
Lokacin an gama tafsir an kuma ci sosai an sha, daga nan aka raba so souvenir. Maza daga waje an basu jaka wanda akwai hankachief, key holder, memo da biro, mug da kuma husnul Muslim.
Mata sukuma nasu akwai Mascara da powder,sai memo da Husnul Muslim. Daga nan kowa yayi alwala aka fito da tabarma akayi sallah kafin kowa ya watse.
Naufal ya tafi gidanshi ya dauko sauran souvenir saboda ya kusan karewa na wajen. Su kuma cikin gida kowa hira akan wa’azi da akayi sukeyi .
Kowa yana gasganta abinda akace akan sakacin da iyaye keyi akan tarbiyan yaransu, iyaye sun dauki ɗabi’un turawa da wasu al’ada masu gurbanar da tarbiya.
Yara zasu girma basu san idan matsala yana damunsu suyi azkar ko sallah ba, ah ah zasu dauki waya da ear piece su saka wakar Lil Wayne ko Wizkid suna cashewa.
Idan suka dauki rawar shoki daga sama sai sun kai kasa zasu dire, da kuma rashin girmama na gaba dasu. Saboda baka haifa mutum ba bazaka faɗa mashi gaskiya ba if not zai zageka tas babu ruwanshi.
Deela addu’a takeyi Allah ya bata Ikon kare hakkin addini wajen tarbiyar da Yarta. Mai aikin Anty ta daura ruwan wankar dare, dariya Deela tayi saboda harta fara gajiya tun kafin a kai Ko’ina.
Anty Anisa tazo tana basu hakuri akan rashin zuwa da wuri da batayi ba. “Haba Anty babu komai tunda mun zama ɗaya”
“Gaskiya ne, amma kuma aiki zai kai mijina Port Harcourt kuma gobe da asuba zani tafi.”
Har cikin ran Deela bataji daɗin ba amma babu yadda zatayi, kawai fatan alheri tayi mata sai aka kawo mata abincin ta dasu souvenir.
Itama ta kawo mata atampha na Da viva da kuma kayan baby.
5:30pm.....