Sashe 47
Nida Diyata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Saiya dauki Pha’eexah amma taki sakewa dashi, kuka ta fashe dashi saboda bata san shi ba. Kallon Anisa takeyi tana mika mata hannu alamar tazo ta dauketa. Dariya Anisa tayi sosai saita ce, “Kuna ganin kun raba Ni Da Diyata amma abinda baku sani ba shine bazata sake daku ba saboda ni ta sani, kuma sai kun shiga kuncin da kuka saka ni”
Kallonta ake yi saboda kamar tanada tabun hankali, if not ga iyayen yarinya amma tana kiranta Diyarta. Grand kadi ne yanke mata life in prison, abinda yasa yayi haka bai bata ɗaurin rai da rai ba saboda idan akayi mata wannan nan take zaa wanke mata laifinta wajen Allah, amma idan aka bata wahala a duniya kuma taje lahira ta hadu da Mahaliccinta.
An kuma barta a Prison din Abia saboda koba komai kabilu zasu ci ubanta sosai, shikuma Aysar Bauchi aka mayar dashi. Nan take yayi ma Anisa Allah ya isa tareda saki uku kyawawa.
********
Ita ko Fadeela Naufal na gaya mata anga Pha’eexah gatama a hannu sa, kukanta taji ta waya, abin yayi mata ciwo amma tasan idan suka ba yarinyar lokaci zata saba dasu itama.
Tun daga waya Naufal ya soma ma Fadeela maganar komawa, “Baby we have been through alot, kawai ina tunanin ki dawo dakinki mu raina Pha’eexah tare please”
“Okay in sha Allah” dama itama abinda suka gama magana da Anty Saudah kenan. Yanzu an saka one week saita koma.
Sun dawo garin Bauchi kowa sai murna yakeyi, saidai kana ganin Pha’eexah kasan tana jin dadi saboda jikinta yayi fluffy yayi kyau. Deela bata damuba da Pha’eexah bata sake da ita ba, tasan cewa komai lokaci ne. Yarinyar tafi sakewa da Mommyn Deela, ita ke bata abinci da goyata.
Shikuma Naufal yaje Chuchu Stores ta ɓangaren furnitures yace suzo su canza ma Deela kayan ɗakinta duka. Komai aka canza saidai the same colour ne.
Yasmeenah ta shiga tashin hankali sosai saboda yanda Naufal yake rawar kai anga Pha’eexah gashi kuma Fadeela zata dawo. Tunaninta daya, saboda bazata iya zamada kishiya ba wallahi musamman yanda ta saba wataya wa ita kadai.
Dole ta nema yanda zata ruguza abin as soon as possible.
#NiDaDiyata
*Kawayena ban mance daku ba, soyayyarku yana cikin raina. Nana Haruna, Xobeaderh, Khadija Tawan, Xee Harun, Aisha Kirya, Maman Jawahir, Hadiza Pate, Rabie Saeed, Faiza Adamawa and of course not forgetting Maman Eemad*
#AinauMardiyah
[2/3 22:59] DIMPLES: ©Exquisite Online Writers
✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
💦 Ni Da Diyata 💦
✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
Written by DIMPLΣS
Wattpad @Aynarh_dimples
💦Dedicated to Xaynarb B Idreez 💦
✨✨✨Page 40 ✨✨✨
Season Finale
********
It was narrated from Abu Bakr Siddiq that he said to the Messenger of Allah (saas): "Teach me a supplication which I can say during my prayer." He said: "Say: Allahumma inni zalamtu nafsi zulman kathiran wa la yaghfirudh-dhunub illa Anta, faghfirli maghfiratan min 'indika warhamni, innaka Antal-Ghafurur-Rahim (O Allah, I have wronged myself greatly and no one forgives sins but You, so grant me forgiveness from You and have mercy on me, for You are the Oft-Forgiving, Most Merciful)."
*********
Yanzu saura kwana biyu Deela ta dawo gidan aurenta, babu irin shirin da ba’a yi mata ba kai zaka zata yanzu zatayi auren fari.
An kaita wani Saloon mai suna Loobnerh spa and make over. Anan aka gyara mata gashinta, k’umba, dilke da kuma kunshi. Tayi kyau tayi fresh sosai saboda harda Snail and charcoal spa anyi mata.
Sai sheki takeyi itama tana feeling kanta, Anty Saudah ta saka aka daka mata su kuka, yaji, kuɓewa busarsa sannan ta saka aka nika mata su garin danwake da kuma gero.
An siyo mata kayan cefane dayawa wanda zatayi stocking a fridge da zai dade mata. Komai chas ana jiran kawai ranar komawanta watau Friday yayi ne kawai.
Ita kuma Abla da Khattab shakuwa ne sosai ya kullu ya tsakanin su. Ta sake mashi sosai though shi baya ganin haka amma yana mata uzuri saboda hayaniya da surutu ba yanayinta bane.
Mommyn shi tazo tayi ma Fadeela murna kuma daga nan taga Abla, ta yaba sosai da zabin dayayi. Fatan Allah ya kara daidaita tsakanin su takeyi saboda ita yanzu ta samu sirika.
Shima Khattab yana jiran a dan kwana biyu ne saboda yayi ma Daddyn sa maganar zuwa gaisuwa wajen su Abba.
Yasmeenah hankali a tashe ta kira Laila ta fada mata abinda yake faruwa. Laila tace mata ta kwantar da hankalinta itama ai zata haihu kuma zaiyi rawar kai akanta .
Anan Yasmeenah take fayyace mata cewa ta kusan wata uku tana shan contraceptives. Salati Laila tayi tana fada mata ta cuce kanta gwara ta daina. Fada ta hauta dashi tana mata mita akan wani iskanci ne da aurenta batayi haihuwar fari ba zata sha abin.
Besides bata lura Naufal is a Family man bane, tun wuri gwara ta daina kafin Fadeela ta kwace Naufal gaba daya. Nan tayi tunanin zuwa asibiti ta duba lafiyar mahaifanta taji ko zata iya daukar ciki.
Washe gari ta shirya ta tafi asibiti akayi mata test wanda zata karɓa gobe. Dama bawai tana tambayar Naufal bane idan zata fita. Daga nan saita biya gidansu Lubna ta dauke ta suka wace Saloon ayi mata makeover kafin kishiyarta ta raina ta.
Gyaran gashi tayi dasu kunshi, daga nan ta wuce boutique ta siya English wears masu yawa saboda tana so tayita ma Deela feleke sosai.
Ita tasan cewa Fadeela batasan yadda ake saka irin kayan ba, ta tabbata koda yaushe tana cikin manya manya kaya marasa shape.
Koda ta dawo bata girka masa abinci ba wai tana fushi dashi, shima bai damu ba saboda kwata kwata gobene Deela zata dawo. Tea and bread yasha ya kwanta abin shi.
Kiran Fadeela yayi suka sha hirar soyayya kafin suka kwanta, yanzu Pha’eexah ta sake dasu ba kamar da ba, sun siyan mata kayan wasa masu yawa saboda ta samu ta saki jikinta.
Next day around 9:30 am....
Yasmeenah ne ke zaune a gaban Dr tana jiran ya kawo mata results ɗinta. Kallonta yakeyi ya kasa gaya mata sakamakon ta.
“Malama Yasmeenah, kinada aure ne?”
“Eh Doctor”
“Yaranki nawa?”
“Banida shi Doctor”
“Toh meya kaiki shan maganin hana haihuwa, koko mijinki ne yace kiyi haka?”
“Lafia Doctor kake min bincike haka? A ina aka taɓa haka? Mallam dalla bani results dina in wuce... Aikin banza aikin hofi daga zuwa asibiti sai kuma akace na gaya maka sirrina” kallonta yayi cikin mamaki kana ya mike mata results ɗinta.
Fizgewa tayi ta balla masa harara kana ta mike tsaye, ta soma tafiya harta kai kofa sai yace, “Results dinki yana reading bazaki iya haihuwa ba saboda mahaifarki ya lalace sanadiyar contraceptives kala kala da kike ta dirka”
“Karya kake munafuki bokan bature... Mts” tace saita wuce. Ta tafi motarta ta shiga saita kara dubawa. Nan take ta rude tareda fashewa da kuka.
Ta dauki wayarta zata kira Naufal saita tuna sanda tayi abinta bai sani ba, lambar Huzaifa ta kira, bugu daya ya dauka. Kuka ta fashe mashi dashi nan take ya rude. Ce mata yayi ta tafi gida gashinan zuwa ya sameta.
Shikuma yau ya dauki alwashin kashe k’ishinsa a jikinta, ya lura ta raina masa wayo ta mayar katako. Amma yau zai bata mamaki, duk wannan rawar da take keyi gabansa tareda saka bom short zaiyi maganinta.
Ya dauki alwashin saiya gwangwaje a jikinta son ran shi, idan yaso ta gaya ma Naufal ya sakota daga nan yama aureta baki daya.
Dama leggings da yar top ke jikinta saita daura abaya dazata fita, yanzu ta cire tana zaune akan one seater tana kuka. Huzaifa ne ya shigo da wani smug face yana wani kallonta. Gashi dama tayi gyaran jiki sai sheki takeyi, nan take ya kara jinta cikin birinin ransa.
Nan yaje dab da ita ya rike mata hannu yana murzawa a hankali. Magana ya soma da muryansa na yaudara, “Toh menene dan bazaki haihu ba? Ai ba kowane namiji ke son yara ba, besides idan yana sanki bazai dameshi ba”
Da jajayen idanta ta watsa mashi harara, wata rana idan yayi magana saika zata mahaukaci ne. “Kamar ya ba kowane namiji keson yara bah? Bora kake so na zama akan bana haihuwa?”
“Ni kinga idan ina son mace zan so komai akanta”
“Look mallam bana san shiririta anan, haba ina serious talk kana kawo min zancen ka... Aurenka zanyi da kake gaya min haka!”
“Sorry my dear, ba haka nake nufi ba, come close and give big bro a hug.... Everything will be alright in sha Allah”
Tashi yayi yana kokarin jawota jikinsa, ita kuma saita noke, “C’mon lil sis im just trying to cheer you up”
Babu wani gardama ta yarda, ita tasan bata san shi kuma babu yadda zata kashe aurenta akan shi. Besides bayau suka saba hugging ba a matsayin au na yan uwa.
Tana makale a jikinsa tana kuka a hankali, kirjinsa ne ya soma bugu da karfi, gaskiya soyayyarta yayi zurfi cikin ransa. Ya yanke shawara akan ya samu rabonsa wajenta kafin ya mutu.
Shikuma Naufal yaje ya dauko Family ɗinsa, Abba ya zaunar dasu yayi masu nasiha sosai akan aure. Daga nan sai suka wuce gidansu Deela suma su Grand kadi suyi masu nasu, shi masu albarka akayi sai Mommy tace bata yafe ma Fadeela ba idan ta bar gidanta da sunar yaji.
Murna fal zuciyar Naufal, bai taba daukinta ba kamar yau, baya ma behaving kamar yanada wani mata a duniya. Gashi soyayyar Pha’eexah sai kara dasuwa yake cikin ranshi.
Yana tuki hannunsa daya yana makele dana Fadeela kamar wani zai kwace mashi ita. Anan ne Deela tayi masa maganar Abla da Khattab.
Mara misaltuwa ya nuna saboda tuntuni Khattab ya nuna shi mutumin arziki ne kuma he will be honored ace shi sirikinsa ne.
Sun isa gidansu sai yaga motar Huzaifa, tsaki yayi cikin ranshi tareda faɗin, ‘Aikin kenan’
Shikuma Huzaifa a hankali ya soma shafa Meenah, yanayi kamar yana petting ɗinta ne amma tsantsan iskanci ke ranshi.
Daga nan saiya kaima bakinta chapka da nashi, tureshi tayi tana mashi kallon mamaki, “Meye haka yaya?”
“Nifa munafunci ne bana so, kamar ya meye haka... Baki lura da abinda ke shirin faruwa bane”
“Look Huzaifa bana san iskanci, dama manufan ka kenan koh? Oya maza maza ka barmin gidana kafin ranka ya baci”
Kallonta ake yi saboda kamar tanada tabun hankali, if not ga iyayen yarinya amma tana kiranta Diyarta. Grand kadi ne yanke mata life in prison, abinda yasa yayi haka bai bata ɗaurin rai da rai ba saboda idan akayi mata wannan nan take zaa wanke mata laifinta wajen Allah, amma idan aka bata wahala a duniya kuma taje lahira ta hadu da Mahaliccinta.
An kuma barta a Prison din Abia saboda koba komai kabilu zasu ci ubanta sosai, shikuma Aysar Bauchi aka mayar dashi. Nan take yayi ma Anisa Allah ya isa tareda saki uku kyawawa.
********
Ita ko Fadeela Naufal na gaya mata anga Pha’eexah gatama a hannu sa, kukanta taji ta waya, abin yayi mata ciwo amma tasan idan suka ba yarinyar lokaci zata saba dasu itama.
Tun daga waya Naufal ya soma ma Fadeela maganar komawa, “Baby we have been through alot, kawai ina tunanin ki dawo dakinki mu raina Pha’eexah tare please”
“Okay in sha Allah” dama itama abinda suka gama magana da Anty Saudah kenan. Yanzu an saka one week saita koma.
Sun dawo garin Bauchi kowa sai murna yakeyi, saidai kana ganin Pha’eexah kasan tana jin dadi saboda jikinta yayi fluffy yayi kyau. Deela bata damuba da Pha’eexah bata sake da ita ba, tasan cewa komai lokaci ne. Yarinyar tafi sakewa da Mommyn Deela, ita ke bata abinci da goyata.
Shikuma Naufal yaje Chuchu Stores ta ɓangaren furnitures yace suzo su canza ma Deela kayan ɗakinta duka. Komai aka canza saidai the same colour ne.
Yasmeenah ta shiga tashin hankali sosai saboda yanda Naufal yake rawar kai anga Pha’eexah gashi kuma Fadeela zata dawo. Tunaninta daya, saboda bazata iya zamada kishiya ba wallahi musamman yanda ta saba wataya wa ita kadai.
Dole ta nema yanda zata ruguza abin as soon as possible.
#NiDaDiyata
*Kawayena ban mance daku ba, soyayyarku yana cikin raina. Nana Haruna, Xobeaderh, Khadija Tawan, Xee Harun, Aisha Kirya, Maman Jawahir, Hadiza Pate, Rabie Saeed, Faiza Adamawa and of course not forgetting Maman Eemad*
#AinauMardiyah
[2/3 22:59] DIMPLES: ©Exquisite Online Writers
✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
💦 Ni Da Diyata 💦
✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
Written by DIMPLΣS
Wattpad @Aynarh_dimples
💦Dedicated to Xaynarb B Idreez 💦
✨✨✨Page 40 ✨✨✨
Season Finale
********
It was narrated from Abu Bakr Siddiq that he said to the Messenger of Allah (saas): "Teach me a supplication which I can say during my prayer." He said: "Say: Allahumma inni zalamtu nafsi zulman kathiran wa la yaghfirudh-dhunub illa Anta, faghfirli maghfiratan min 'indika warhamni, innaka Antal-Ghafurur-Rahim (O Allah, I have wronged myself greatly and no one forgives sins but You, so grant me forgiveness from You and have mercy on me, for You are the Oft-Forgiving, Most Merciful)."
*********
Yanzu saura kwana biyu Deela ta dawo gidan aurenta, babu irin shirin da ba’a yi mata ba kai zaka zata yanzu zatayi auren fari.
An kaita wani Saloon mai suna Loobnerh spa and make over. Anan aka gyara mata gashinta, k’umba, dilke da kuma kunshi. Tayi kyau tayi fresh sosai saboda harda Snail and charcoal spa anyi mata.
Sai sheki takeyi itama tana feeling kanta, Anty Saudah ta saka aka daka mata su kuka, yaji, kuɓewa busarsa sannan ta saka aka nika mata su garin danwake da kuma gero.
An siyo mata kayan cefane dayawa wanda zatayi stocking a fridge da zai dade mata. Komai chas ana jiran kawai ranar komawanta watau Friday yayi ne kawai.
Ita kuma Abla da Khattab shakuwa ne sosai ya kullu ya tsakanin su. Ta sake mashi sosai though shi baya ganin haka amma yana mata uzuri saboda hayaniya da surutu ba yanayinta bane.
Mommyn shi tazo tayi ma Fadeela murna kuma daga nan taga Abla, ta yaba sosai da zabin dayayi. Fatan Allah ya kara daidaita tsakanin su takeyi saboda ita yanzu ta samu sirika.
Shima Khattab yana jiran a dan kwana biyu ne saboda yayi ma Daddyn sa maganar zuwa gaisuwa wajen su Abba.
Yasmeenah hankali a tashe ta kira Laila ta fada mata abinda yake faruwa. Laila tace mata ta kwantar da hankalinta itama ai zata haihu kuma zaiyi rawar kai akanta .
Anan Yasmeenah take fayyace mata cewa ta kusan wata uku tana shan contraceptives. Salati Laila tayi tana fada mata ta cuce kanta gwara ta daina. Fada ta hauta dashi tana mata mita akan wani iskanci ne da aurenta batayi haihuwar fari ba zata sha abin.
Besides bata lura Naufal is a Family man bane, tun wuri gwara ta daina kafin Fadeela ta kwace Naufal gaba daya. Nan tayi tunanin zuwa asibiti ta duba lafiyar mahaifanta taji ko zata iya daukar ciki.
Washe gari ta shirya ta tafi asibiti akayi mata test wanda zata karɓa gobe. Dama bawai tana tambayar Naufal bane idan zata fita. Daga nan saita biya gidansu Lubna ta dauke ta suka wace Saloon ayi mata makeover kafin kishiyarta ta raina ta.
Gyaran gashi tayi dasu kunshi, daga nan ta wuce boutique ta siya English wears masu yawa saboda tana so tayita ma Deela feleke sosai.
Ita tasan cewa Fadeela batasan yadda ake saka irin kayan ba, ta tabbata koda yaushe tana cikin manya manya kaya marasa shape.
Koda ta dawo bata girka masa abinci ba wai tana fushi dashi, shima bai damu ba saboda kwata kwata gobene Deela zata dawo. Tea and bread yasha ya kwanta abin shi.
Kiran Fadeela yayi suka sha hirar soyayya kafin suka kwanta, yanzu Pha’eexah ta sake dasu ba kamar da ba, sun siyan mata kayan wasa masu yawa saboda ta samu ta saki jikinta.
Next day around 9:30 am....
Yasmeenah ne ke zaune a gaban Dr tana jiran ya kawo mata results ɗinta. Kallonta yakeyi ya kasa gaya mata sakamakon ta.
“Malama Yasmeenah, kinada aure ne?”
“Eh Doctor”
“Yaranki nawa?”
“Banida shi Doctor”
“Toh meya kaiki shan maganin hana haihuwa, koko mijinki ne yace kiyi haka?”
“Lafia Doctor kake min bincike haka? A ina aka taɓa haka? Mallam dalla bani results dina in wuce... Aikin banza aikin hofi daga zuwa asibiti sai kuma akace na gaya maka sirrina” kallonta yayi cikin mamaki kana ya mike mata results ɗinta.
Fizgewa tayi ta balla masa harara kana ta mike tsaye, ta soma tafiya harta kai kofa sai yace, “Results dinki yana reading bazaki iya haihuwa ba saboda mahaifarki ya lalace sanadiyar contraceptives kala kala da kike ta dirka”
“Karya kake munafuki bokan bature... Mts” tace saita wuce. Ta tafi motarta ta shiga saita kara dubawa. Nan take ta rude tareda fashewa da kuka.
Ta dauki wayarta zata kira Naufal saita tuna sanda tayi abinta bai sani ba, lambar Huzaifa ta kira, bugu daya ya dauka. Kuka ta fashe mashi dashi nan take ya rude. Ce mata yayi ta tafi gida gashinan zuwa ya sameta.
Shikuma yau ya dauki alwashin kashe k’ishinsa a jikinta, ya lura ta raina masa wayo ta mayar katako. Amma yau zai bata mamaki, duk wannan rawar da take keyi gabansa tareda saka bom short zaiyi maganinta.
Ya dauki alwashin saiya gwangwaje a jikinta son ran shi, idan yaso ta gaya ma Naufal ya sakota daga nan yama aureta baki daya.
Dama leggings da yar top ke jikinta saita daura abaya dazata fita, yanzu ta cire tana zaune akan one seater tana kuka. Huzaifa ne ya shigo da wani smug face yana wani kallonta. Gashi dama tayi gyaran jiki sai sheki takeyi, nan take ya kara jinta cikin birinin ransa.
Nan yaje dab da ita ya rike mata hannu yana murzawa a hankali. Magana ya soma da muryansa na yaudara, “Toh menene dan bazaki haihu ba? Ai ba kowane namiji ke son yara ba, besides idan yana sanki bazai dameshi ba”
Da jajayen idanta ta watsa mashi harara, wata rana idan yayi magana saika zata mahaukaci ne. “Kamar ya ba kowane namiji keson yara bah? Bora kake so na zama akan bana haihuwa?”
“Ni kinga idan ina son mace zan so komai akanta”
“Look mallam bana san shiririta anan, haba ina serious talk kana kawo min zancen ka... Aurenka zanyi da kake gaya min haka!”
“Sorry my dear, ba haka nake nufi ba, come close and give big bro a hug.... Everything will be alright in sha Allah”
Tashi yayi yana kokarin jawota jikinsa, ita kuma saita noke, “C’mon lil sis im just trying to cheer you up”
Babu wani gardama ta yarda, ita tasan bata san shi kuma babu yadda zata kashe aurenta akan shi. Besides bayau suka saba hugging ba a matsayin au na yan uwa.
Tana makale a jikinsa tana kuka a hankali, kirjinsa ne ya soma bugu da karfi, gaskiya soyayyarta yayi zurfi cikin ransa. Ya yanke shawara akan ya samu rabonsa wajenta kafin ya mutu.
Shikuma Naufal yaje ya dauko Family ɗinsa, Abba ya zaunar dasu yayi masu nasiha sosai akan aure. Daga nan sai suka wuce gidansu Deela suma su Grand kadi suyi masu nasu, shi masu albarka akayi sai Mommy tace bata yafe ma Fadeela ba idan ta bar gidanta da sunar yaji.
Murna fal zuciyar Naufal, bai taba daukinta ba kamar yau, baya ma behaving kamar yanada wani mata a duniya. Gashi soyayyar Pha’eexah sai kara dasuwa yake cikin ranshi.
Yana tuki hannunsa daya yana makele dana Fadeela kamar wani zai kwace mashi ita. Anan ne Deela tayi masa maganar Abla da Khattab.
Mara misaltuwa ya nuna saboda tuntuni Khattab ya nuna shi mutumin arziki ne kuma he will be honored ace shi sirikinsa ne.
Sun isa gidansu sai yaga motar Huzaifa, tsaki yayi cikin ranshi tareda faɗin, ‘Aikin kenan’
Shikuma Huzaifa a hankali ya soma shafa Meenah, yanayi kamar yana petting ɗinta ne amma tsantsan iskanci ke ranshi.
Daga nan saiya kaima bakinta chapka da nashi, tureshi tayi tana mashi kallon mamaki, “Meye haka yaya?”
“Nifa munafunci ne bana so, kamar ya meye haka... Baki lura da abinda ke shirin faruwa bane”
“Look Huzaifa bana san iskanci, dama manufan ka kenan koh? Oya maza maza ka barmin gidana kafin ranka ya baci”