Sashe 11
Nida Diyata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ni dai Khattab bana gane abinda ake nunawa, jefi jefi saina kalli inda Miemie take. Sau da dama idan nayi haka muna haɗa ido da Naufal sai ya haɗa girar sama dana k’asa.
Dama tun kafin shigowar Miemie Anty Saudah ta koma ɗaki, haka na gaji da zama na tashi zan tafi.
“Lil sis Haskena, goodbye and see you tmr” Sai na ɗaga mata gira. Shi kuma sai na bashi hannu muka gaisa. Ashe abin ya bala’in bashi haushi har na buɗe murfin mota zan shiga, “Khattab ji mana” ya faɗa.
“Lafia dai koh?” na tambaya.
“me kakeso wajen k’anwata? I mean Wats ur end game?”
“Ban gane question ɗin ba”
“Okay! Bari nayi maka dalla-dalla, kasan cewa kanwata batada lafiya kuma she is young. So Karka ce mun duk kuɗin ka da aji itace yarinyar da kake so which kasan bazan yarda ba. Nasan cewa kawai kanaso kayi taking advantage ɗinta kuma bazan iya bari haka ya furu ba.”
“So tun kafin ranka ya ɓaci gwara ka nisance duk wani plan ɗinka bcs Miemie tayi maka nisa kamar sararin samaniya.”
Shiru Khattab yayi na wasu ‘yan mintuna sai yayi ajiyar zuciya kafin yace, “Wallahi banida wani manufa daya wuce alheri tsakanina da ita. Thou nasan tayi k’arama kuma bai kamata na furta mata komai. But ni zan iya jiranta harta k’ara wayau. Please YaNaufal kar ka rabani da ita saboda bansan halin da zan shiga ba”
Yana kaiwa nan sai wayar shi tayi k’ara, Suna ɓaro ɓaro ya fito akan screen wanda aka rubuta ‘Bae’.
Harara Naufal ya watsa mashi saboda shima ya karanta, kai tsaye wajen mai gadi ya wuce, “Karka k’ara barin wancan ya shigo mana gida”
“An gama Oga daga yau ya gama” Mallam Bello mai gadi ya amsa.
Har ya soma tafiya ya hau benen dake varenda saiya juyo ya kalli Khattab tareda faɗin, “For thelast time baka babu ita” saiya garke kofa.
Shikuma Khattab ya rasa mai zaice bcs tabbas Naufal yaga daidai but locacin suna ɗasawa da Lili shine yayi saving ɗin sunanta as ‘Bae’ amma number ɗin Yafi six months da ɓacewa so bata amfani da shi gashi ya mance yayi deleting.
Jiki babu kwari ya shiga motarsa zai tafi saiga Miemie tazo da sauri, “Yaya Khattab tsaya kaji wani abu”
Mamaki k’arara a fuskarshi saboda tun dayake da ita Naufal take cemasa.
“Kaga ɗazu nayi shiru koh? Toh wlh Anty Bilqees tace wai na daina magana a gaban ka, duk mekace min kawai nayi murmushi ne. Sai kuma me ta ce min......” ta ɗaura yatsan ta akanta tana tunani.
Tun da yake da ita sai yau ya tabbatar da ciwon na gaske ne bcs anyi abu a sirri tazo tana faɗa mashi. Murmushi kawai ya rinkayi bcs Dis is the least of his problem.
“Sai kuma me tace?” ya tamabayeta
Shiru tayi kafin tayi ihu tareda daka tsalle, “Yauwa na tuna.... Wai na rinka kiranka da Yaya Khattab”
“Toh kice ma Bilqees nagode sosai, bye Haskena be a good gal kinji koh”
Gyada kai tayi alamar Okay, shikuma ya tafi.
A mota yana tuk’i yana tunanin wani matsala zai fara magancewa, Naufal ko Lili?
******
“Wa’anan Sune last set koh?” Mommy ke tambayan Fadeela.
“Eh Mommy, kinsan tun jiya na fara kaiwa”
Shiga mota sukayi suka bar haraban gidansu, tafe suke zasu Larema inda Fadeela zata yi exhibiting Art works ɗinta. Su paintings ne daya jiɓanci k’orama, sararin samaniya, ciyayi da gonaki, fituwan rana da saukar shi, hasken taurari, al’adun Mallam bahaushe da sauran k’abilu.
Akwai kuma laka data k’era abubuwa daban daban kai duk dai kayan Arts. An gyara hall an gayyaci manyan ɓaki kuma duk sun hallara.
Grand Kadi ne ya buɗe taron da addu’a sai aka bama Fadeela dama tayi bayani akan abinda ta zana. Yarinya mai hazaka tayi komai gashi turanci ya zauna mata a baki. Bayan ta gama sai mutane suka shiga siye, wakilin Commissioner of Culture and Tourism ya siya guda uku wanda za’a kai gallery ɗin ma’aikatan su.
Su Jawahir da Mijinta suma sun dauki ɗai-ɗai, an siye komai saura guda ɗaya kuma shi ne wanda Fadeela tafi so, wanine ya shigo da saurinsa ya ɗauka tareda biyan kudin.
Bayan komai ya daidaitu sai Fadeela da k’awayenta suka keɓe ana hira tareda tanɗe-tanɗe.
“Oh yanzu baza mu k’ara taruwa haka ba sai bikin Deela” Samɗa ta faɗa
“Aikuwa dai” Mansura ta chapke.
Ita dai Deela bata ce komai ba illa wasa da Ihsan yarinyar Samɗa. Kawai a ranta tana sha’awan dama ɗiyarta ce. Batada wani buri a duniya daya wuce ta haihu amma tasan cewa indai da Naufal ne to zata bushe!
“Saura kwana nawa yanzu?” Samɗa tayi tambaya tana kallon Deela, taɓe baki tayi tareda faɗin, “Ni ina na sani, kya tambaya kaza hanyar rafi ai agwagwa zaki tambaya Kisha labari. Sai kije ki tambaya wanda zasu min auren” ta faɗa tana matse kwalla.
“Babban magana!” Mansura ta faɗa sai sukayi shiru.
Mommy ne tazo wajen zamansu tareda Baby Fauziya yarinyar Jawahir, “Halan baki gayyaci Naufal bane naga bangan shiba?”
Tsuru tsuru Deela tayi saboda tabbas Mommy ta gargaɗeta akan lallai saita gayyaci shi toh amma bata san yanda zata fara cewa batada number ɗinsa ba kuma koda ta ɗauka a wayar Mommy bata san me zata ce masa ba.
Da Mommy taga Fadeela batada gaskiya sai tayi kwafa tareda Faɗin, “Kin kyauta tunda ke bakya jin magana” saita juya ta bar wajen.
“Wai meye haka kike yi ne?” Samɗa ta faɗa.
“Inace duk cikin mu kinfi hankali amma shi ne kike so ki nuna ba’a yaban ɗan kuturu saiya girma da yatsa”
“Wai tsakani da Allah meye aibun Naufal? Ga kuɗi ga kyau dream ɗin yanmata amma shine kike misbehaving”
“Please Karki basu mommy kunya kinga dai yanda suke ɗawainiya dake,”
Buɗen bakin Fadeela saita ce “Nifa ban masa komai ba ya tsane ni tun kafin a kaini gidansa kenan! Shikenan dan mutum baya magana sai a taka sa?”
“Toh ai kece mace saboda haka dole ke zaki rage girman kai kiyi masa biyayya. Wai shin wani irin zama kike so kuyi idan an kaiki? Doya da manya? Wallahi yarinya ko mak’iyina bana ma wannan fatan”
“Ya isa haka ni bari naje na samu ma Ihsan Bobo ta sha” Deela ta faɗa tareda barin wajen.
Dariya Samɗa kawai tayi tareda faɗin “Wasa kike yarinya, baki san aure ba wallahi! ”
Daga ɗayen ɓangaren bayan Khattab ya tafi, Naufal yazo wucewa wajen Larema saiya ga Flyers na Art exhibitions haka, a cikin hoton saiya hangi akwai paintings ɗin fitowa da saukar rana shine yaje siya. Yanda gurin ya cika sai kawai yayi parking ɗin motarsa a waje tareda bama Secretary ɗinsa kuɗi ya siyo mashi kuma cikin ikon Allah the last one that was remaining shine choice ɗin Naufal.
Shidama tun fil azal ya saba suje su kalle sunset da sunrise tareda Anastacia, yasa daya ga paintings ɗin ya kwallafa saiya siya. Thou yanada paintings shigan haka a ɗakin shi but their is smtin unique about dis one.
Ya gama duk wani harkar gabansa na ranar ya koma gida, ya kai painting ɗin dakinsa yanata neman inda zai ajiye. Duk ɓangaren daya saka sai yaga baiyi ba, a karshe awards ɗinshi dake manne a bango ya cire ya saka.
“Perfectly placed” ya furta a fili. Hannayenshi yana harɗe akan kirjinsa yana kallon painting ɗin yana murmushi sai idanshi ya hange wani rubutu a ciki ta gefe, “Deela” aka rubuta da style ɗin calligraphy.
Murmushi ya sakeyi tareda faɗin “koma waye Deela, you’re talented and unique” hayewa gadonsa yayi tareda dai-dai har barci ɓarawo yayi awon gaba da shi.
10:45pm.....
Locacin ne Khattab ya bar gidan Sambo ya koma gida. Yana isa cikin gidan sai ya risk’e wutan falo a kashe, jindadi mara misaltuwa ya kamashi saboda kwata kwata baya son ya haɗu da Lili.
Yana isa wajen stairs sai yayi karo da wani abu tim ya kusan faɗi. Karon rago yayi da Lili wanda ta kefa kanta akan gwiwoyinta tana sharban kuka.
Da hasken waya ya haska mata fuska saiya lura idanunta sunyi luhu luhu. “Daga ina kake?”
Kallon up and down yayi mata baice komai ba saiya ratsa ta ya haye sama abinsa.
“Da Kai nake Yaya Khattab, ina kaje ka daɗe haka? A haka zan aure ka kana kaiwa tsakar dare? Wallahi da sake wai anba mai kaza kai”
“Toh uwata jirani nazo nayi maki bayani” ya faɗa mata still bai waiga ba.
“Gaskiya Yaya I won’t tolerate it, saboda haka dole ka bani kwakwaran dalili idan bahaka ba......”
“..... Idan ba haka ba me zai faru?” ya juya a fusace yana kallon ta, ido cikin ido yana haki duk ranshi ya baci. Ita kuma jikinta ya soma rawa duk ta tsorata.
Hannunshi guda ya daura akan shoulder ɗinta sai ya soma magana cikin raɗa raɗa, “Daga yau sai yau, Karki k’ara min tambaya daya wuce gona da iri. Babu ruwanki da al’amura na,....” sai ya cize leɓansa tareda saketa.
Dakinsa ya wuce direct, ji kake Dam ya banko k’ofa. Ita kuma da sauri taje ta rinka bugawa. Sababi takeyi babu kama hannun yaro wai bazata bar wajen ba saiya buɗe.
Shikuma direct bayi ya wuce yayi wanka, yana dawowa ya saka green three quarter da farin singlet. Still yana jin mostin ta a kofa tana kuka. Wayanshi ya dauko ya shiga YouTube ya fara kallon video.
Bubbuga k’ofa ta k’ara yi wannan karon harda kafafuwanta, Mommy ce ta fito tayi mata magana amma tayi kunnen uwar shegu da ita.
“Badake nakeyi ba, nace ki bari ya isa haka”
Tsandara ihu tayi tareda faɗin, “Mommy ni bansan meyasa yake min wulakanci ba for no reason”
“Ki bari gobe zan ci masa but go and sleep yanzu” saita jawo Lili jikinta tana bubbuga mata baya har suka bar wajen.
Yana jin duk abinda sukeyi amma bai sa ma su baki ba, Sam bai ji daɗin yanda Lili take treating Mahaifiyarsa ba but duk laifin Mommy ne.
Itace tace ta dawo gidansu da zama, yanzu shekara ɗaya kenan. Kuma ita ce ta cusa ma Lili idea taso shi, gashi idan tayi magana anyhow bata kwaɓan ta.
Dama tun kafin shigowar Miemie Anty Saudah ta koma ɗaki, haka na gaji da zama na tashi zan tafi.
“Lil sis Haskena, goodbye and see you tmr” Sai na ɗaga mata gira. Shi kuma sai na bashi hannu muka gaisa. Ashe abin ya bala’in bashi haushi har na buɗe murfin mota zan shiga, “Khattab ji mana” ya faɗa.
“Lafia dai koh?” na tambaya.
“me kakeso wajen k’anwata? I mean Wats ur end game?”
“Ban gane question ɗin ba”
“Okay! Bari nayi maka dalla-dalla, kasan cewa kanwata batada lafiya kuma she is young. So Karka ce mun duk kuɗin ka da aji itace yarinyar da kake so which kasan bazan yarda ba. Nasan cewa kawai kanaso kayi taking advantage ɗinta kuma bazan iya bari haka ya furu ba.”
“So tun kafin ranka ya ɓaci gwara ka nisance duk wani plan ɗinka bcs Miemie tayi maka nisa kamar sararin samaniya.”
Shiru Khattab yayi na wasu ‘yan mintuna sai yayi ajiyar zuciya kafin yace, “Wallahi banida wani manufa daya wuce alheri tsakanina da ita. Thou nasan tayi k’arama kuma bai kamata na furta mata komai. But ni zan iya jiranta harta k’ara wayau. Please YaNaufal kar ka rabani da ita saboda bansan halin da zan shiga ba”
Yana kaiwa nan sai wayar shi tayi k’ara, Suna ɓaro ɓaro ya fito akan screen wanda aka rubuta ‘Bae’.
Harara Naufal ya watsa mashi saboda shima ya karanta, kai tsaye wajen mai gadi ya wuce, “Karka k’ara barin wancan ya shigo mana gida”
“An gama Oga daga yau ya gama” Mallam Bello mai gadi ya amsa.
Har ya soma tafiya ya hau benen dake varenda saiya juyo ya kalli Khattab tareda faɗin, “For thelast time baka babu ita” saiya garke kofa.
Shikuma Khattab ya rasa mai zaice bcs tabbas Naufal yaga daidai but locacin suna ɗasawa da Lili shine yayi saving ɗin sunanta as ‘Bae’ amma number ɗin Yafi six months da ɓacewa so bata amfani da shi gashi ya mance yayi deleting.
Jiki babu kwari ya shiga motarsa zai tafi saiga Miemie tazo da sauri, “Yaya Khattab tsaya kaji wani abu”
Mamaki k’arara a fuskarshi saboda tun dayake da ita Naufal take cemasa.
“Kaga ɗazu nayi shiru koh? Toh wlh Anty Bilqees tace wai na daina magana a gaban ka, duk mekace min kawai nayi murmushi ne. Sai kuma me ta ce min......” ta ɗaura yatsan ta akanta tana tunani.
Tun da yake da ita sai yau ya tabbatar da ciwon na gaske ne bcs anyi abu a sirri tazo tana faɗa mashi. Murmushi kawai ya rinkayi bcs Dis is the least of his problem.
“Sai kuma me tace?” ya tamabayeta
Shiru tayi kafin tayi ihu tareda daka tsalle, “Yauwa na tuna.... Wai na rinka kiranka da Yaya Khattab”
“Toh kice ma Bilqees nagode sosai, bye Haskena be a good gal kinji koh”
Gyada kai tayi alamar Okay, shikuma ya tafi.
A mota yana tuk’i yana tunanin wani matsala zai fara magancewa, Naufal ko Lili?
******
“Wa’anan Sune last set koh?” Mommy ke tambayan Fadeela.
“Eh Mommy, kinsan tun jiya na fara kaiwa”
Shiga mota sukayi suka bar haraban gidansu, tafe suke zasu Larema inda Fadeela zata yi exhibiting Art works ɗinta. Su paintings ne daya jiɓanci k’orama, sararin samaniya, ciyayi da gonaki, fituwan rana da saukar shi, hasken taurari, al’adun Mallam bahaushe da sauran k’abilu.
Akwai kuma laka data k’era abubuwa daban daban kai duk dai kayan Arts. An gyara hall an gayyaci manyan ɓaki kuma duk sun hallara.
Grand Kadi ne ya buɗe taron da addu’a sai aka bama Fadeela dama tayi bayani akan abinda ta zana. Yarinya mai hazaka tayi komai gashi turanci ya zauna mata a baki. Bayan ta gama sai mutane suka shiga siye, wakilin Commissioner of Culture and Tourism ya siya guda uku wanda za’a kai gallery ɗin ma’aikatan su.
Su Jawahir da Mijinta suma sun dauki ɗai-ɗai, an siye komai saura guda ɗaya kuma shi ne wanda Fadeela tafi so, wanine ya shigo da saurinsa ya ɗauka tareda biyan kudin.
Bayan komai ya daidaitu sai Fadeela da k’awayenta suka keɓe ana hira tareda tanɗe-tanɗe.
“Oh yanzu baza mu k’ara taruwa haka ba sai bikin Deela” Samɗa ta faɗa
“Aikuwa dai” Mansura ta chapke.
Ita dai Deela bata ce komai ba illa wasa da Ihsan yarinyar Samɗa. Kawai a ranta tana sha’awan dama ɗiyarta ce. Batada wani buri a duniya daya wuce ta haihu amma tasan cewa indai da Naufal ne to zata bushe!
“Saura kwana nawa yanzu?” Samɗa tayi tambaya tana kallon Deela, taɓe baki tayi tareda faɗin, “Ni ina na sani, kya tambaya kaza hanyar rafi ai agwagwa zaki tambaya Kisha labari. Sai kije ki tambaya wanda zasu min auren” ta faɗa tana matse kwalla.
“Babban magana!” Mansura ta faɗa sai sukayi shiru.
Mommy ne tazo wajen zamansu tareda Baby Fauziya yarinyar Jawahir, “Halan baki gayyaci Naufal bane naga bangan shiba?”
Tsuru tsuru Deela tayi saboda tabbas Mommy ta gargaɗeta akan lallai saita gayyaci shi toh amma bata san yanda zata fara cewa batada number ɗinsa ba kuma koda ta ɗauka a wayar Mommy bata san me zata ce masa ba.
Da Mommy taga Fadeela batada gaskiya sai tayi kwafa tareda Faɗin, “Kin kyauta tunda ke bakya jin magana” saita juya ta bar wajen.
“Wai meye haka kike yi ne?” Samɗa ta faɗa.
“Inace duk cikin mu kinfi hankali amma shi ne kike so ki nuna ba’a yaban ɗan kuturu saiya girma da yatsa”
“Wai tsakani da Allah meye aibun Naufal? Ga kuɗi ga kyau dream ɗin yanmata amma shine kike misbehaving”
“Please Karki basu mommy kunya kinga dai yanda suke ɗawainiya dake,”
Buɗen bakin Fadeela saita ce “Nifa ban masa komai ba ya tsane ni tun kafin a kaini gidansa kenan! Shikenan dan mutum baya magana sai a taka sa?”
“Toh ai kece mace saboda haka dole ke zaki rage girman kai kiyi masa biyayya. Wai shin wani irin zama kike so kuyi idan an kaiki? Doya da manya? Wallahi yarinya ko mak’iyina bana ma wannan fatan”
“Ya isa haka ni bari naje na samu ma Ihsan Bobo ta sha” Deela ta faɗa tareda barin wajen.
Dariya Samɗa kawai tayi tareda faɗin “Wasa kike yarinya, baki san aure ba wallahi! ”
Daga ɗayen ɓangaren bayan Khattab ya tafi, Naufal yazo wucewa wajen Larema saiya ga Flyers na Art exhibitions haka, a cikin hoton saiya hangi akwai paintings ɗin fitowa da saukar rana shine yaje siya. Yanda gurin ya cika sai kawai yayi parking ɗin motarsa a waje tareda bama Secretary ɗinsa kuɗi ya siyo mashi kuma cikin ikon Allah the last one that was remaining shine choice ɗin Naufal.
Shidama tun fil azal ya saba suje su kalle sunset da sunrise tareda Anastacia, yasa daya ga paintings ɗin ya kwallafa saiya siya. Thou yanada paintings shigan haka a ɗakin shi but their is smtin unique about dis one.
Ya gama duk wani harkar gabansa na ranar ya koma gida, ya kai painting ɗin dakinsa yanata neman inda zai ajiye. Duk ɓangaren daya saka sai yaga baiyi ba, a karshe awards ɗinshi dake manne a bango ya cire ya saka.
“Perfectly placed” ya furta a fili. Hannayenshi yana harɗe akan kirjinsa yana kallon painting ɗin yana murmushi sai idanshi ya hange wani rubutu a ciki ta gefe, “Deela” aka rubuta da style ɗin calligraphy.
Murmushi ya sakeyi tareda faɗin “koma waye Deela, you’re talented and unique” hayewa gadonsa yayi tareda dai-dai har barci ɓarawo yayi awon gaba da shi.
10:45pm.....
Locacin ne Khattab ya bar gidan Sambo ya koma gida. Yana isa cikin gidan sai ya risk’e wutan falo a kashe, jindadi mara misaltuwa ya kamashi saboda kwata kwata baya son ya haɗu da Lili.
Yana isa wajen stairs sai yayi karo da wani abu tim ya kusan faɗi. Karon rago yayi da Lili wanda ta kefa kanta akan gwiwoyinta tana sharban kuka.
Da hasken waya ya haska mata fuska saiya lura idanunta sunyi luhu luhu. “Daga ina kake?”
Kallon up and down yayi mata baice komai ba saiya ratsa ta ya haye sama abinsa.
“Da Kai nake Yaya Khattab, ina kaje ka daɗe haka? A haka zan aure ka kana kaiwa tsakar dare? Wallahi da sake wai anba mai kaza kai”
“Toh uwata jirani nazo nayi maki bayani” ya faɗa mata still bai waiga ba.
“Gaskiya Yaya I won’t tolerate it, saboda haka dole ka bani kwakwaran dalili idan bahaka ba......”
“..... Idan ba haka ba me zai faru?” ya juya a fusace yana kallon ta, ido cikin ido yana haki duk ranshi ya baci. Ita kuma jikinta ya soma rawa duk ta tsorata.
Hannunshi guda ya daura akan shoulder ɗinta sai ya soma magana cikin raɗa raɗa, “Daga yau sai yau, Karki k’ara min tambaya daya wuce gona da iri. Babu ruwanki da al’amura na,....” sai ya cize leɓansa tareda saketa.
Dakinsa ya wuce direct, ji kake Dam ya banko k’ofa. Ita kuma da sauri taje ta rinka bugawa. Sababi takeyi babu kama hannun yaro wai bazata bar wajen ba saiya buɗe.
Shikuma direct bayi ya wuce yayi wanka, yana dawowa ya saka green three quarter da farin singlet. Still yana jin mostin ta a kofa tana kuka. Wayanshi ya dauko ya shiga YouTube ya fara kallon video.
Bubbuga k’ofa ta k’ara yi wannan karon harda kafafuwanta, Mommy ce ta fito tayi mata magana amma tayi kunnen uwar shegu da ita.
“Badake nakeyi ba, nace ki bari ya isa haka”
Tsandara ihu tayi tareda faɗin, “Mommy ni bansan meyasa yake min wulakanci ba for no reason”
“Ki bari gobe zan ci masa but go and sleep yanzu” saita jawo Lili jikinta tana bubbuga mata baya har suka bar wajen.
Yana jin duk abinda sukeyi amma bai sa ma su baki ba, Sam bai ji daɗin yanda Lili take treating Mahaifiyarsa ba but duk laifin Mommy ne.
Itace tace ta dawo gidansu da zama, yanzu shekara ɗaya kenan. Kuma ita ce ta cusa ma Lili idea taso shi, gashi idan tayi magana anyhow bata kwaɓan ta.