Sashe 24
Nida Diyata Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yanzu Fadeela takanje gidansu kuma Mommy na yabawa da yanayinta, kosu Anty Saudah sunji daɗin yanda suka daidaita kansu.
Gashi tayi bala’in murmurewa kuma tayi armashi, ko fatar jikinta abin kallone, ta kile abinta kuma dukwanda ya ganta will wish he was her and guys zasuyi wishing matarsu ne.
Daga kowane ɓangaren shi masu da albarka akeyi tareda fatan masu akan su samu zuri’a ɗayyiba.
Dama Fadeela ma’abociyar san yara ne, duk inda ta haɗu da yaro saita murmusa masa. Ko yaran Jawahir ana kawo mata daga safe har yamma.
Yanzu burinta ɗaya ta samu nata na kanta, wata huɗu da shiryawa da Naufal amma har yanzu babu labarin ciki.
Tun suna wata ɗaya ta kwallafa ranta akan batada juna biyu,dariya Naufal yakeyi sosai wata sa in har yana shakewa idan yaga tana mita akan abin.
Kullum tana cikin zulumi da fargaba bcs sau da dama wasu suna aure suke daukar ciki kamar yana jiransu bcs ko Jawahir abinda ya faru da ita ne amma banda Deela.
Da Naufal ya gaji da mitan ta gashi kuma wata hadu, suna kwance wajen sha ɗayan dare saita soma magana a hankali, “Other half”
“Uhmm” ya amsa mata saboda barci ya soma daukar sa.
Jijigashi ta farayi tana magana cikin shagwaba, “nika tashi Wallahi magana zamuyi”
A hankali ya buɗe emerald eyes ɗinshi ya sauke akanta yana mata wani kallo cike da so da kauna. Cizan leɓansa yayi wanda ya soma bushewa. Thou yasan labarin Gizo bai wuce na Koki ba.
“Baka ganin ya kamata muje asibiti kila something is wrong”
Murmushi yayi wanda ya bayyana masa hakorarsa, gyara kwanciya yayi saiya jawota jikinsa sosai. “Talk to me Baby, what’s ur problem?”
Shiru tayi batace komai ba tana wasa da yatsunta, “Duk kin dame kanki akan rashin haihuwa Wen I’m not even complaining. Bakya Jin daɗin zama dani ne?”
Da sauri ta ɗago ta kalleshi tana girgiza kai kamar zata yi kuka, “Ba abinda nike nufi ba kenan, kawai ina jin akwai wani matsala ne a raina”
Kallonta yakeyi yana tunanin irin wannan san yara data keyi, amma dole yayi reasoning da ita bcs halitta ne saboda haka take.
Tallabo mata gemu yayi sai yace, “Okay Baby, menene? Wat do you want?”
“Asibiti zamu”
“Asibiti dai zaki bcs ni babu inda zani”
“Okay fine, Nagode sosai. You’re the best husband anyone can have”
Daga nan suka soma hira thou Deela keyi, sai surutu kawai takeyi kamar ta haɗiye radio. Tana bashi labarin project supervisor ɗinta da rashin mutuncin dayake ma wasu but baya mata probably bcs tanada aure.
Shi banda “uhm” sai “uhm uhm” yake amsawa kuma Idonshi a rufe bcs duk ya gaji saboda sunje wani construction site ne.
Daga baya ya daina amsawa kawai sai numfashi taji kaɗan kaɗan alamun yana barci. Dariya tayi saita gyara mashi pillow sannan saita rufeshi dakyau da Duvet, itama ta kishingiɗa da kyau ta kwanta.
The next day.....
Zaune suke a motar Naufal zasu asibiti thou shi rakata zaiyi amma bazai shiga ba. Babu magiyan da batayi masa ba amma yayi kememe,
“Sorry Baby, kinsan zan iya ciro zuciya na in baki but I can’t grant you this wish”
Dole ta hakura ta kyaleshi tunda yace baya so kafin yazama masu jidali.
Ta shiga ciki tabi duk wani protocol daya kamata saura ganin Doctor, an kaita wajen Dr Hadiza Pate akan ta dubata.
Tana zaune cikin wani katafaren office na Doctor ɗin saboda tana wajen wani patients daya bukace attention ɗinta. Sallama Doctor ɗin tayi tareda shiga ciki.
A hankali Deela ta juyo ta kalli Doctor ɗin, Mace kyakyawa mai kyan halitta. Bayan sunyi gaisuwan mutunci sai Deela ta bayyana ma Doctor komai.
Dariya Doctor tayi tareda gyara zaman tabaran ta. “kiyi hakuri mana wasa suna kai shekara da shekaru kafin suzo test”
Deela batace komai illa jiran doctor ta gama surutan ta sannan ta fara duba ta. Murmushi tayi saita tashi ta fara dubata cikin kwarewa kuma tana mata tambayoyi.
Anan ta gane cewa Fadeela nada matsalar daukan ciki bcs tanada excessive menstrual pains. Nan take Fadeela ta ruɗe, Haba tasan a rina wai an sace zanin mahaukaciya.
Nan take ta ruɗe tareda barkewa da kuka, wayanta ta dauka ta kira Naufal amma bai dauka ba. Wani tashin hankalin ta shiga. Doctor tayita bata hakuri sannan tayi mata prescribing drugs kuma aka sakata a 3 months observation.
Daga ɗayan ɓangaren kuwa, ko sau ɗaya Khattab bai nema Miemie ba. Mahaifinsa ya samo masa aikine a wani ICT company inda yake aiki babu kama hannu yaro.
Bawai ya mance da Miemie bane, kawai baya so yaje ya tada mata hankali ne bcs yaji irin ciwon datayi akan rashinsa kuma yanzu ta samu sauki sosai.
Sau dama yana zuwa ta wajen School dinta amma nesa sosai. Ya lura da yadda tayi kyau sosai gashi ta zama budurwa. Gashi yaga tana walwala sosai, kawai tsoron kada yanzu ta daina sansa bcs It’s really a long time.
Ita kuma Miemie tana al’amuranta kamar every normal teenage girl. Sauki yazo mata sosai har ana tunanin kaita makaranta masu lafia.
Gameda Soyayyar ta da Khattab kuwa, yananan dirshan babu inda yaje. Akwai wani rana haka dataga kamar shi a gefen School dinsu but dayake tasan baya gari bata saka Mind dinta ba.
Kawai ta mayar da abin maybe ciwonta yake so ya tashi. Ita dai kullum idan tayi sallah rok’on Allah takeyi ya bayyana mata shi duk inda yake, idan kuma akwai alheri tsakanin Su Allah ya tabbata idan kuma babu Allah ya cire mata shi daga ranta.
Ita kuma Lili banda jaraba babu abinda ta saka a gaba, yanda takeyi wani idan ya ganta zai zata mijinta ne. Kullum matsala daban take complain about.
Kuma it’s mostly about girkinta da baya ci, tun yana mata kara tareda bata flimsy excuse har saida takai shi bango ya sauke mata komai.
Still bata hakura ba, kullum saita girka masa kwamachala wai kuma saiya ci. Wata sa’in har office take kai masa don rashin hankali.
Itafa irin matan nanne da basuda kintsi at all. Zata iyama saurayi komai, acewarta tunda zata aureka gwara ta fara sabawa da maka ɗawainiya tun kafin ta shiga.
Kuma gashi bata iya komai sai rawar kai, daka bari tayi maka abu gwara kayi da kanka bcs it’s useles. Ko wanke wanke tayi saika sake, balle shara kamar ta karo kurane a wajen.
Kuma kamar ta saka ma dakin Khattab ido, kullum sai taje ta tada mashi kura ta fice. Idan tanayi ko kallonta bayayi saidai yayi dariya a ranshi tareda faɗin, “Iska na wahalar da me kayan kara”
Tashi yayi ya tsala wanka tareda fesa kwalliya kamar sabon ango. Yau ya dau ma kansa alwashin komai zai faru saidai ya faru.
Yana tafe yana addu’a saboda baisan me zai biyu baya ba, daidai Office ɗin Naufal ya faka. Ya fito yana zulumi wani zuciya yana cemasa ya koma bcs he is not ready amma ya dake ya cigaba da tafiya.
Sanda ya kai Naufal yana conference hall amma aka umurceshi daya jira shi. Haka ya zauna duk fargaba yanata addu’a.
Cikin ikon Allah ya jira for less than an hour saiga Naufal yazo. Kallon kallo sukayi ma juna kowa da abinda ke ransa. A hankali Naufal yayi magana, “Me kake yi anan?”
Da sauri Khattab ya tashi tsaye sai yaje wajen Naufal ya rike masa riga, “Please ka bari mu fahimci juna”
“Mallam Meye haka? Sake ni mana” Naufal ya faɗa a hasalce kuma fuskarshi babu wasa.
“Dan Allah kayi hakuri ni bazan taɓa cutar Miemie ba, idan na cuceta kamar kaina nayi mawa bcs ita ce rayuwata”
“Cuta na nawa kuma? Ka saka ma yarinya Soyayyar ka sai kuma ta tafi ka barta you were no where to be found dukda kasan condition ɗinta”
Kallon mamaki Khattab yayi ma Naufal,ji yanda ya juya abin kamar bashi ya kore shi ba, kawai yanzu ba locacin daura ma wani laifi bane.
“Eh naji na dauki laifi kawai amincewarka nake nema” Shiru Naufal yayi kafin ya kalle Khattab cikin ido irin man to man yana nuni da hannunsa.
“Okay na yarda, but idan kayi wani abu na cutarwa akanta babu mai rabani da kai sai Allah” tun kafin ya karasa ya rungume sa yana murna.
Da sauri Naufal ya turesa sannan ya haɗe girar sama dana kasa, “Nace maka bana san ana rike ni koh!”
Sannu a hankali Naufal da Khattab suka tafi gidan gona, dukansu zulumi sukeyi bcs basu san yanda zatayi reacting ba.
Sanda suka isa falon babu kowa a ciki, Naufal ya shiga dakinta amma bai ganta ba. Sai ya wuce ɗakin Anty Saudah, kwance ya ganta tayi daidai tana kallon ceiling.
“Ke saka Hijab ki biyoni falo”
Yanda ya umurceta tayi, tana shiga cikin ciki sai tayi ido da Khattab wanda shi bai ganta ba bcs ya rufa ido kuma yayi Zurfi cikin tunani.
Ihu kawai ta kwala tareda rike kanta. “Yaya Khattab ka cuce ni, meyasa ka tafi ka barni” abinda taketa nanatawa kenan.
Da sauri Khattab yaje wajenta, “Haskena I’m really sorry. Gani na dawo kuma in shaAllah bazan sake tafiya ba. Please control yourself”
Hawaye ta rinka yi hannunta yana dafe da kanta, “Please control urself” yayita nanatawa.
A hankali ta rage sautin kukanta saita sake kanta, hannu tasa tana Share hawayenta. “ Ina so kayi min alkawarin bazaka sake guduna ba”
Murmushi yayi tareda cizon leɓensa, “Ni Da Ke mutuwa zata rabamu in sha Allah”
Shiru sukayi babu wanda yace komai, shine yace “okay Haskena smile for me Ko zan samu sauki cikin raina”
Nan ta somayi saiga Naufal ya fito, “Oya zo ka tafi ya isa haka, remember yarinya ce so akwai abubuwa da dama da bazan lamunta ba. Misali zance ko taɗi.... Koma me ake kiran abun, banaso kuma baza ayi ba.”
“kawai zaka shigo har falo ne ku gaisa sannan ka kara gaba”
Murmushi Khattab yayi sannan yace shima nagode sosai Allah ya saka da alheri.
Daga nan sukayi sallama da Miemie duk suka bar gidan, Khattab na murnar samun Haskensa sannan Naufal na ɗokin zuwa wajen nasa Hasken tauraruwan mata.
#NiDaDiyata
*All Rights Reserved*
💥∂ιмρℓεs💥
[8/2 13:23] 💕Ummieekhaleel 💕: ©Exquisite Online Writers
✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
💦 Ni Da Diyata 💦
✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
Written by DIMPLΣS
Wattpad @Aynarh_dimples
Gashi tayi bala’in murmurewa kuma tayi armashi, ko fatar jikinta abin kallone, ta kile abinta kuma dukwanda ya ganta will wish he was her and guys zasuyi wishing matarsu ne.
Daga kowane ɓangaren shi masu da albarka akeyi tareda fatan masu akan su samu zuri’a ɗayyiba.
Dama Fadeela ma’abociyar san yara ne, duk inda ta haɗu da yaro saita murmusa masa. Ko yaran Jawahir ana kawo mata daga safe har yamma.
Yanzu burinta ɗaya ta samu nata na kanta, wata huɗu da shiryawa da Naufal amma har yanzu babu labarin ciki.
Tun suna wata ɗaya ta kwallafa ranta akan batada juna biyu,dariya Naufal yakeyi sosai wata sa in har yana shakewa idan yaga tana mita akan abin.
Kullum tana cikin zulumi da fargaba bcs sau da dama wasu suna aure suke daukar ciki kamar yana jiransu bcs ko Jawahir abinda ya faru da ita ne amma banda Deela.
Da Naufal ya gaji da mitan ta gashi kuma wata hadu, suna kwance wajen sha ɗayan dare saita soma magana a hankali, “Other half”
“Uhmm” ya amsa mata saboda barci ya soma daukar sa.
Jijigashi ta farayi tana magana cikin shagwaba, “nika tashi Wallahi magana zamuyi”
A hankali ya buɗe emerald eyes ɗinshi ya sauke akanta yana mata wani kallo cike da so da kauna. Cizan leɓansa yayi wanda ya soma bushewa. Thou yasan labarin Gizo bai wuce na Koki ba.
“Baka ganin ya kamata muje asibiti kila something is wrong”
Murmushi yayi wanda ya bayyana masa hakorarsa, gyara kwanciya yayi saiya jawota jikinsa sosai. “Talk to me Baby, what’s ur problem?”
Shiru tayi batace komai ba tana wasa da yatsunta, “Duk kin dame kanki akan rashin haihuwa Wen I’m not even complaining. Bakya Jin daɗin zama dani ne?”
Da sauri ta ɗago ta kalleshi tana girgiza kai kamar zata yi kuka, “Ba abinda nike nufi ba kenan, kawai ina jin akwai wani matsala ne a raina”
Kallonta yakeyi yana tunanin irin wannan san yara data keyi, amma dole yayi reasoning da ita bcs halitta ne saboda haka take.
Tallabo mata gemu yayi sai yace, “Okay Baby, menene? Wat do you want?”
“Asibiti zamu”
“Asibiti dai zaki bcs ni babu inda zani”
“Okay fine, Nagode sosai. You’re the best husband anyone can have”
Daga nan suka soma hira thou Deela keyi, sai surutu kawai takeyi kamar ta haɗiye radio. Tana bashi labarin project supervisor ɗinta da rashin mutuncin dayake ma wasu but baya mata probably bcs tanada aure.
Shi banda “uhm” sai “uhm uhm” yake amsawa kuma Idonshi a rufe bcs duk ya gaji saboda sunje wani construction site ne.
Daga baya ya daina amsawa kawai sai numfashi taji kaɗan kaɗan alamun yana barci. Dariya tayi saita gyara mashi pillow sannan saita rufeshi dakyau da Duvet, itama ta kishingiɗa da kyau ta kwanta.
The next day.....
Zaune suke a motar Naufal zasu asibiti thou shi rakata zaiyi amma bazai shiga ba. Babu magiyan da batayi masa ba amma yayi kememe,
“Sorry Baby, kinsan zan iya ciro zuciya na in baki but I can’t grant you this wish”
Dole ta hakura ta kyaleshi tunda yace baya so kafin yazama masu jidali.
Ta shiga ciki tabi duk wani protocol daya kamata saura ganin Doctor, an kaita wajen Dr Hadiza Pate akan ta dubata.
Tana zaune cikin wani katafaren office na Doctor ɗin saboda tana wajen wani patients daya bukace attention ɗinta. Sallama Doctor ɗin tayi tareda shiga ciki.
A hankali Deela ta juyo ta kalli Doctor ɗin, Mace kyakyawa mai kyan halitta. Bayan sunyi gaisuwan mutunci sai Deela ta bayyana ma Doctor komai.
Dariya Doctor tayi tareda gyara zaman tabaran ta. “kiyi hakuri mana wasa suna kai shekara da shekaru kafin suzo test”
Deela batace komai illa jiran doctor ta gama surutan ta sannan ta fara duba ta. Murmushi tayi saita tashi ta fara dubata cikin kwarewa kuma tana mata tambayoyi.
Anan ta gane cewa Fadeela nada matsalar daukan ciki bcs tanada excessive menstrual pains. Nan take Fadeela ta ruɗe, Haba tasan a rina wai an sace zanin mahaukaciya.
Nan take ta ruɗe tareda barkewa da kuka, wayanta ta dauka ta kira Naufal amma bai dauka ba. Wani tashin hankalin ta shiga. Doctor tayita bata hakuri sannan tayi mata prescribing drugs kuma aka sakata a 3 months observation.
Daga ɗayan ɓangaren kuwa, ko sau ɗaya Khattab bai nema Miemie ba. Mahaifinsa ya samo masa aikine a wani ICT company inda yake aiki babu kama hannu yaro.
Bawai ya mance da Miemie bane, kawai baya so yaje ya tada mata hankali ne bcs yaji irin ciwon datayi akan rashinsa kuma yanzu ta samu sauki sosai.
Sau dama yana zuwa ta wajen School dinta amma nesa sosai. Ya lura da yadda tayi kyau sosai gashi ta zama budurwa. Gashi yaga tana walwala sosai, kawai tsoron kada yanzu ta daina sansa bcs It’s really a long time.
Ita kuma Miemie tana al’amuranta kamar every normal teenage girl. Sauki yazo mata sosai har ana tunanin kaita makaranta masu lafia.
Gameda Soyayyar ta da Khattab kuwa, yananan dirshan babu inda yaje. Akwai wani rana haka dataga kamar shi a gefen School dinsu but dayake tasan baya gari bata saka Mind dinta ba.
Kawai ta mayar da abin maybe ciwonta yake so ya tashi. Ita dai kullum idan tayi sallah rok’on Allah takeyi ya bayyana mata shi duk inda yake, idan kuma akwai alheri tsakanin Su Allah ya tabbata idan kuma babu Allah ya cire mata shi daga ranta.
Ita kuma Lili banda jaraba babu abinda ta saka a gaba, yanda takeyi wani idan ya ganta zai zata mijinta ne. Kullum matsala daban take complain about.
Kuma it’s mostly about girkinta da baya ci, tun yana mata kara tareda bata flimsy excuse har saida takai shi bango ya sauke mata komai.
Still bata hakura ba, kullum saita girka masa kwamachala wai kuma saiya ci. Wata sa’in har office take kai masa don rashin hankali.
Itafa irin matan nanne da basuda kintsi at all. Zata iyama saurayi komai, acewarta tunda zata aureka gwara ta fara sabawa da maka ɗawainiya tun kafin ta shiga.
Kuma gashi bata iya komai sai rawar kai, daka bari tayi maka abu gwara kayi da kanka bcs it’s useles. Ko wanke wanke tayi saika sake, balle shara kamar ta karo kurane a wajen.
Kuma kamar ta saka ma dakin Khattab ido, kullum sai taje ta tada mashi kura ta fice. Idan tanayi ko kallonta bayayi saidai yayi dariya a ranshi tareda faɗin, “Iska na wahalar da me kayan kara”
Tashi yayi ya tsala wanka tareda fesa kwalliya kamar sabon ango. Yau ya dau ma kansa alwashin komai zai faru saidai ya faru.
Yana tafe yana addu’a saboda baisan me zai biyu baya ba, daidai Office ɗin Naufal ya faka. Ya fito yana zulumi wani zuciya yana cemasa ya koma bcs he is not ready amma ya dake ya cigaba da tafiya.
Sanda ya kai Naufal yana conference hall amma aka umurceshi daya jira shi. Haka ya zauna duk fargaba yanata addu’a.
Cikin ikon Allah ya jira for less than an hour saiga Naufal yazo. Kallon kallo sukayi ma juna kowa da abinda ke ransa. A hankali Naufal yayi magana, “Me kake yi anan?”
Da sauri Khattab ya tashi tsaye sai yaje wajen Naufal ya rike masa riga, “Please ka bari mu fahimci juna”
“Mallam Meye haka? Sake ni mana” Naufal ya faɗa a hasalce kuma fuskarshi babu wasa.
“Dan Allah kayi hakuri ni bazan taɓa cutar Miemie ba, idan na cuceta kamar kaina nayi mawa bcs ita ce rayuwata”
“Cuta na nawa kuma? Ka saka ma yarinya Soyayyar ka sai kuma ta tafi ka barta you were no where to be found dukda kasan condition ɗinta”
Kallon mamaki Khattab yayi ma Naufal,ji yanda ya juya abin kamar bashi ya kore shi ba, kawai yanzu ba locacin daura ma wani laifi bane.
“Eh naji na dauki laifi kawai amincewarka nake nema” Shiru Naufal yayi kafin ya kalle Khattab cikin ido irin man to man yana nuni da hannunsa.
“Okay na yarda, but idan kayi wani abu na cutarwa akanta babu mai rabani da kai sai Allah” tun kafin ya karasa ya rungume sa yana murna.
Da sauri Naufal ya turesa sannan ya haɗe girar sama dana kasa, “Nace maka bana san ana rike ni koh!”
Sannu a hankali Naufal da Khattab suka tafi gidan gona, dukansu zulumi sukeyi bcs basu san yanda zatayi reacting ba.
Sanda suka isa falon babu kowa a ciki, Naufal ya shiga dakinta amma bai ganta ba. Sai ya wuce ɗakin Anty Saudah, kwance ya ganta tayi daidai tana kallon ceiling.
“Ke saka Hijab ki biyoni falo”
Yanda ya umurceta tayi, tana shiga cikin ciki sai tayi ido da Khattab wanda shi bai ganta ba bcs ya rufa ido kuma yayi Zurfi cikin tunani.
Ihu kawai ta kwala tareda rike kanta. “Yaya Khattab ka cuce ni, meyasa ka tafi ka barni” abinda taketa nanatawa kenan.
Da sauri Khattab yaje wajenta, “Haskena I’m really sorry. Gani na dawo kuma in shaAllah bazan sake tafiya ba. Please control yourself”
Hawaye ta rinka yi hannunta yana dafe da kanta, “Please control urself” yayita nanatawa.
A hankali ta rage sautin kukanta saita sake kanta, hannu tasa tana Share hawayenta. “ Ina so kayi min alkawarin bazaka sake guduna ba”
Murmushi yayi tareda cizon leɓensa, “Ni Da Ke mutuwa zata rabamu in sha Allah”
Shiru sukayi babu wanda yace komai, shine yace “okay Haskena smile for me Ko zan samu sauki cikin raina”
Nan ta somayi saiga Naufal ya fito, “Oya zo ka tafi ya isa haka, remember yarinya ce so akwai abubuwa da dama da bazan lamunta ba. Misali zance ko taɗi.... Koma me ake kiran abun, banaso kuma baza ayi ba.”
“kawai zaka shigo har falo ne ku gaisa sannan ka kara gaba”
Murmushi Khattab yayi sannan yace shima nagode sosai Allah ya saka da alheri.
Daga nan sukayi sallama da Miemie duk suka bar gidan, Khattab na murnar samun Haskensa sannan Naufal na ɗokin zuwa wajen nasa Hasken tauraruwan mata.
#NiDaDiyata
*All Rights Reserved*
💥∂ιмρℓεs💥
[8/2 13:23] 💕Ummieekhaleel 💕: ©Exquisite Online Writers
✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
💦 Ni Da Diyata 💦
✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨✨
Written by DIMPLΣS
Wattpad @Aynarh_dimples