Sashe 13
Ni Da Gidana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A she kawu Sulaiman yayi tanadin'sa na aure na. Duk da yace min, suna Samun kud'I, shi da Ancle Fa'izu yanzu sosai a kan da a harkar boll, musamman ma Ancle Fa'izu da ya zama shine champion d'in su, duk yafi su Samun kud'i Amma na jinjina komai sosai da yayi min. Hidimar Kayan d'aki da komai shine mai kaso saba'in cikin d'ari a cikin 'yan uwa. Cikin hukuncin Allah komai anyi min na fita kunya. Ko saboda maraicina ne hagu da dama yasa kowa ya k'ure kan'sa wurin hidimtamin?
Bayan d'aurin aure na da Ancle Fa'izu da safe naji komai ya fice a raina. Jikina yayi sanyi, domin na tabbatar na Shiga hannu, Sai yadda ta kaya dani kuma.
A cikin wannan yanayin, Ina cikin k'awayena uku, da 'yan uwa Ancle Sulaiman ya turo yana kirana. Na Shiga d'akin'sa da sallama, yana zaune gefen katifa, ya nunamin kusa da shi daga gefe yace
"Zauna, Sumayya, magana nake so muyi."
Na zauna, na juyar da kaina gefen k'ofa da mutane ke wucewa 'yan uwa, Jifa Jifa, daga waje zuwa cikin gidan, ko daga ciki zuwa waje, saboda k'ofar d'akin bud'e take, ana hangen Mu.
"Yaya naga baki da walwala ne? Kina da Wata damuwa ne, Sumayya.?"
Nace muryata na rawa.
"Allah Ancle banason nayi nesa da kai. Wallahi auren ya ficemin daga rai. Bazan iya jurar na wayi garin Allah banganka ba, kawuna. Don Allah ka taimaka a sahalcemin auren nan."
Yayi murmushi, ba tare da ya nuna damuwa da furutaina na sokonci, da kuskure gami da wawtaba.
"Sumayya, hak'uri zakiyi. Ko ba jima ko ba dad'e dole Mu rabu Sumayya. Babu yarda za'ayi Mu dawwama tare.Aure shine cikar darajar mace, shi yasa nafi kowa farin ciki da auren'ki. A yau zan cika alk'awari na fad'a Miki dalilan da yasa na aura Miki Ancle Fa'izu, ko kya rage damun kan'ki, kafin kiga zahir kema da idanun ki ki tabbatar..
Yarima Mutum ne mai gaskiya kuma kaifi d'aya ne a magana, bashi da fargaba ko tsoro wurin tsage gaskiya, ko kad'an.
Kinga mai irin wannan hali, za'ki sameshi da rik'on a Mana. Babu mai rik'on a Mana kuma Sai Mutumin kirki.
Babbar d'abi'arsa da tafi burgeni, shine bashi da ZARA.! Wato kule kulen 'yammata, daga wannan a koma wannan, yarda yawancin a bokan'sa naga wasu suna da irin wannan hali.
Zan iya rantse Miki, Sai kyawawan mata guda goma su wuce ta gabansa bai kulaba, saboda ba mai ra'ayin kule kulen 'yammatan bane. Macen da yake so, shi ita kad'aice a gaban'sa.
Duk namiji mai Zara, za'ki sameshi da d'auka da a jiyewa. Kome kike Tak'ama da shi, da yaga Wacce ta fiki, tauraruwarki zata dushe, yayi k'ok'arin barinki ya kai mata hari. Kuma namiji mai zara, kullum cikin hange hange zai kasance, ko aure yayi matarsa ba za ta tab'a gama gamsar da shi ba.Kenan daga nan, k'ofar matsaloli sun bud'e. A yi hattara mata.
Namiji Mara zara kuwa zaki sameshi da tsayawa ka'in da na'in a kan guda d'ayan nan da ya keso, Wata ba za ta yi ta d'auke masa hankali ba. Kuma ko k'addarar aure ya ratsa zai yi, to bazai rink'a auri Saki ba. Yau ayi gobe a Saki. Kuma namiji Mara zara, zaki sameshi da son matar'sa da kulawa da ita sosai da kishin'ta. Ki Sani suffofin Yarima fa nake wassafamiki, cikin rukunin namiji mara Zara.
Mutane da yawa fassara d'aya suke yiwa Yarima, shi yasa har Sukan manta da wasu d'abiun'sa kyawawa masu wuyar samu a zamanin nan. Kuma nafi kowa sanin Yarima da fahimtar'sa cikin a bokan Mu. Shi yasa muka shak'u tamu tazo d'aya.
Tuni na fahimci cikin halittarsa ne wannan d'agawar da jin kan da za'kiga yanayi. Amma a zuciyar'sa babu wani nufin yanayin hakan ne da nunin d'agawa na yafi kowa wani a bu haka nan d'abi'arsa take. Amma idan kika fahimceshi sosai, kika fuskanceshi, kika samu kan'sa Kuna Mu'amala ta d'asawa, to za'kisan Yarima a wasu juyin Mutum ne a bin so. Yana kirki Sumayya, amma fa Sai Kinsan makamar iya zama da shi za'kisan hakan, har ki yarda.
Nasan ke damuwar ki babba, babu soyayya tsakanin Ku. To ki Sani, anayin aure babu soyayya kuma a sameta daga baya. Kuma a na yin aure da soyayya daga baya ta gushe. Kinsan in'da matsalar take?"
Na girgiza kai a hankali.
"A cikin d'abi'a matsalar take Sumayya."
Nace "Ancle Yaya a bin yake ban fahimta ba."
Da sauri yace
"Yauwa 'yar albarka, wato kowan ne da Wanda ya dace dashi ya aura wurin d'abi'a, shi ake kira da Sab'awar halaye. Kinga kamar a kan'ki keda Yarima. Babban a binda yasa nake ta jaddawa ma Kenan a raina na cewa KE DA SHI KUN DACE.
Farko Kinga Yarima yana da zuciya sosai. Ke kuma kina da hak'uri. Ba komai ne ma yake b'ata Miki rai ba ke.
Yarima yana da d'an rik'o da rashin saurin yafiya. Ke kuma kina da saurin yafiya, da mai da komai ba komai ba. Kafin ma a nemi a fuwa kin yafe, tun da kin ma manta an b'ata Miki ma.
Yarima Yana da d'an zafi, a wasu Mu'amalolin. Ke kuma kina da sanyi sosai. Sau tari Yarima bashi da son magana, Sai ki bashi sunan miskili ma kai tsaye. Amma a wani tsukin Sai kiga kamar bashi ba, har hira Sai kusha. Amma dai rashin son hayaniyarsa yafi yawa. Na fuskanci ke kuma kin iya zama da mai irin wannan halin. Kin iya da halayen mutane wurin zama. Kuma nasan za'ki iya da wannan halin nasa mai kama da miskilanci Shi yasa nace KUN DACE.
Wannan shine Sab'awar halayen da ake so tsakanin ma'aurata, domin Muddin Mutum ya had'u da mai irin d'abiar sa a komai, to ba za ta yi kyau ba, ko kad'an, tamkar BOM a ka dasa, dake buk'atar lokacin tashin'sa yayi, yayi bindiga. Kema ki auna a bu d'aya rak!.ace mai zuciya, ya had'u da mai zuciya, Yaya kike zaton makomar?"
Nace
"Ai Sai a binda aka gani Kawai na rigima my Ancle."
Yace k'arshen furutan'sa
"Ai Sumayya, wurin Sab'awar d'abi'u a ke sanin an dace, amma ba'a wurin Samun mai kud'I irin kaba, komai kyau irinka ba, ko ilimi da sauran a bubuwa da akayi tarayya a cikin'sa. Wata soyayya ma a waje iskace, Sai anzo an zauna, 'yar manuniya ta nuna na halayya da za'ayiwa juna dai dai, Sannan soyayya ta gaskiya zata maye gurbi. Shine an dace da juna, da kuma Soyayyar. Me yasa kike ganin, anyi shaharar riyar soyayya da anzo zaman auren Sai yak'i dad'i kuma.?"
Kawu Sulaiman yayi gaskiya. Na fahimci komai Kam, daki daki. Ya kamata kuwa ma'aurata kafin suyi aure, su fahimci irin d'abi'un Wanda za'su aura, koda da bin cike ne, domin a San an dace da juna kar Sai an Shiga a fad'a cikin matsaloli.
Dole naso Kawu Sulaiman, sosai ya hanamin kuka lokacin da zan yi. Ya kuma sharemin hawaye lokacin zubar'su. Na fad'I hakan ne, saboda dangin babana da su ya dace Sufi tsayamin a aure, cogewa suka yi, kuma babu a binda suka yi min, Sai k'afafuwa suka kawo a Kayi biki da su, maza kuma d'aurin aure. Ko ganin k'asa ta rufewa Mahaifina idanu ne, suka watsar dani? tun da ko nemana ba sayi. Da babu Kawu Sulaiman a Sha'anin aurena, da bansan irin tozartar da zanyi ba. Har sark'ar gold Kawu ya bani a ranar k'irar dubai. Nasha kuka da zamu rabu da kawuna, in da duk jarumtar'sa Sai da ya share k'Walla Shima.
An Shiga👇
JIGON LABARIN..... 🏡
**********************💞
______ Unguwar magajiya cikin garin zariya, cikin wannan unguwa gidan'su Ancle Fa'izu yake. Nan kuma zan zauna cikin gidan'su, tun da ginin'sa bai hattama ba, da saura sosai, saboda babban gini ya kamfatowa kan'sa da Zai jima bai kammala ba, tun da bashi da samu na sosai da sosai da Zai kammala da wuri.
Gidan nasu, babban gidane sosai, amma irin fasalin ginin dane dashi, kamar shekara talatin baya. Fentin da kayiwa kafatanin gidan yayi kyau, duk da ba k'erarren bane. Babbar k'ofa d'aya ce ta bak'in k'arfe ta Shiga gidan.
Khalifa, shi yake bima Ancle Fa'izu, d'akin'sa za'a fara tararwa da an shigo harabar makeken cikin gidan. Muhibbat, ita ke bima khalifa, d'akin ta na can gaba da nasa.A Kwai kuma wani falo madaidaici da ya Shiga tsakanin'su a rufe yake amma ruf, da alamun babu kowa. Khairat, ita ke bima Muhibbat, d'akin'ta yana jikin na 'yar uwarta.
Wanda ke gaba da na khairat, falona ne babba mai d'akuna biyu. Kuma da usuli, anan khairat da Muhibbat suke a tare, sanadin zuwa nane suka barmin wurin, saboda yafi Yalwa, shi zai dace da a marya Irina. A Kwai kuma wani fallen d'akin gaba da nawa, nan Ancle Fa'izu yake, Amma da usuli Shima d'akin'sa kusa da na Khalifa yake. Duk daga baya suka canza tsarin komai, saboda auran.
Bangaren hannun daman hagun d'akunan dake zagaye da da farfajiyar gidan benene gajere da zai kai ka b'angaren iyayen Fa"izu, nan suke gaba d'aya. Gaba da benen kichean ne babba na Momi. Gaba dashi store mai daici, shi ya zama kichean d'ina, bai ma cinye komai ba, tun da Deep freezer ta bata samu Shiga ba, Sai Friedge da yake shi k'aramine. Daga bayan benen band'aki ne, gaba dashi ma wani ban d'akin ne.
Gaskiya, komai nasu ya birgeni duk da ba masu arzik'in bane, Amma na lura a Kwai soyayya da rayuwa mai ban Sha'awa a wurin iyalan gidan, kamar yarda Sukan su iyalan gidan suke kyawawan gaske. Duk mahaifiyar"su suka d'auko, Amma Khalifa shi ya baud'e.
Bayan d'aurin aure na da Ancle Fa'izu da safe naji komai ya fice a raina. Jikina yayi sanyi, domin na tabbatar na Shiga hannu, Sai yadda ta kaya dani kuma.
A cikin wannan yanayin, Ina cikin k'awayena uku, da 'yan uwa Ancle Sulaiman ya turo yana kirana. Na Shiga d'akin'sa da sallama, yana zaune gefen katifa, ya nunamin kusa da shi daga gefe yace
"Zauna, Sumayya, magana nake so muyi."
Na zauna, na juyar da kaina gefen k'ofa da mutane ke wucewa 'yan uwa, Jifa Jifa, daga waje zuwa cikin gidan, ko daga ciki zuwa waje, saboda k'ofar d'akin bud'e take, ana hangen Mu.
"Yaya naga baki da walwala ne? Kina da Wata damuwa ne, Sumayya.?"
Nace muryata na rawa.
"Allah Ancle banason nayi nesa da kai. Wallahi auren ya ficemin daga rai. Bazan iya jurar na wayi garin Allah banganka ba, kawuna. Don Allah ka taimaka a sahalcemin auren nan."
Yayi murmushi, ba tare da ya nuna damuwa da furutaina na sokonci, da kuskure gami da wawtaba.
"Sumayya, hak'uri zakiyi. Ko ba jima ko ba dad'e dole Mu rabu Sumayya. Babu yarda za'ayi Mu dawwama tare.Aure shine cikar darajar mace, shi yasa nafi kowa farin ciki da auren'ki. A yau zan cika alk'awari na fad'a Miki dalilan da yasa na aura Miki Ancle Fa'izu, ko kya rage damun kan'ki, kafin kiga zahir kema da idanun ki ki tabbatar..
Yarima Mutum ne mai gaskiya kuma kaifi d'aya ne a magana, bashi da fargaba ko tsoro wurin tsage gaskiya, ko kad'an.
Kinga mai irin wannan hali, za'ki sameshi da rik'on a Mana. Babu mai rik'on a Mana kuma Sai Mutumin kirki.
Babbar d'abi'arsa da tafi burgeni, shine bashi da ZARA.! Wato kule kulen 'yammata, daga wannan a koma wannan, yarda yawancin a bokan'sa naga wasu suna da irin wannan hali.
Zan iya rantse Miki, Sai kyawawan mata guda goma su wuce ta gabansa bai kulaba, saboda ba mai ra'ayin kule kulen 'yammatan bane. Macen da yake so, shi ita kad'aice a gaban'sa.
Duk namiji mai Zara, za'ki sameshi da d'auka da a jiyewa. Kome kike Tak'ama da shi, da yaga Wacce ta fiki, tauraruwarki zata dushe, yayi k'ok'arin barinki ya kai mata hari. Kuma namiji mai zara, kullum cikin hange hange zai kasance, ko aure yayi matarsa ba za ta tab'a gama gamsar da shi ba.Kenan daga nan, k'ofar matsaloli sun bud'e. A yi hattara mata.
Namiji Mara zara kuwa zaki sameshi da tsayawa ka'in da na'in a kan guda d'ayan nan da ya keso, Wata ba za ta yi ta d'auke masa hankali ba. Kuma ko k'addarar aure ya ratsa zai yi, to bazai rink'a auri Saki ba. Yau ayi gobe a Saki. Kuma namiji Mara zara, zaki sameshi da son matar'sa da kulawa da ita sosai da kishin'ta. Ki Sani suffofin Yarima fa nake wassafamiki, cikin rukunin namiji mara Zara.
Mutane da yawa fassara d'aya suke yiwa Yarima, shi yasa har Sukan manta da wasu d'abiun'sa kyawawa masu wuyar samu a zamanin nan. Kuma nafi kowa sanin Yarima da fahimtar'sa cikin a bokan Mu. Shi yasa muka shak'u tamu tazo d'aya.
Tuni na fahimci cikin halittarsa ne wannan d'agawar da jin kan da za'kiga yanayi. Amma a zuciyar'sa babu wani nufin yanayin hakan ne da nunin d'agawa na yafi kowa wani a bu haka nan d'abi'arsa take. Amma idan kika fahimceshi sosai, kika fuskanceshi, kika samu kan'sa Kuna Mu'amala ta d'asawa, to za'kisan Yarima a wasu juyin Mutum ne a bin so. Yana kirki Sumayya, amma fa Sai Kinsan makamar iya zama da shi za'kisan hakan, har ki yarda.
Nasan ke damuwar ki babba, babu soyayya tsakanin Ku. To ki Sani, anayin aure babu soyayya kuma a sameta daga baya. Kuma a na yin aure da soyayya daga baya ta gushe. Kinsan in'da matsalar take?"
Na girgiza kai a hankali.
"A cikin d'abi'a matsalar take Sumayya."
Nace "Ancle Yaya a bin yake ban fahimta ba."
Da sauri yace
"Yauwa 'yar albarka, wato kowan ne da Wanda ya dace dashi ya aura wurin d'abi'a, shi ake kira da Sab'awar halaye. Kinga kamar a kan'ki keda Yarima. Babban a binda yasa nake ta jaddawa ma Kenan a raina na cewa KE DA SHI KUN DACE.
Farko Kinga Yarima yana da zuciya sosai. Ke kuma kina da hak'uri. Ba komai ne ma yake b'ata Miki rai ba ke.
Yarima yana da d'an rik'o da rashin saurin yafiya. Ke kuma kina da saurin yafiya, da mai da komai ba komai ba. Kafin ma a nemi a fuwa kin yafe, tun da kin ma manta an b'ata Miki ma.
Yarima Yana da d'an zafi, a wasu Mu'amalolin. Ke kuma kina da sanyi sosai. Sau tari Yarima bashi da son magana, Sai ki bashi sunan miskili ma kai tsaye. Amma a wani tsukin Sai kiga kamar bashi ba, har hira Sai kusha. Amma dai rashin son hayaniyarsa yafi yawa. Na fuskanci ke kuma kin iya zama da mai irin wannan halin. Kin iya da halayen mutane wurin zama. Kuma nasan za'ki iya da wannan halin nasa mai kama da miskilanci Shi yasa nace KUN DACE.
Wannan shine Sab'awar halayen da ake so tsakanin ma'aurata, domin Muddin Mutum ya had'u da mai irin d'abiar sa a komai, to ba za ta yi kyau ba, ko kad'an, tamkar BOM a ka dasa, dake buk'atar lokacin tashin'sa yayi, yayi bindiga. Kema ki auna a bu d'aya rak!.ace mai zuciya, ya had'u da mai zuciya, Yaya kike zaton makomar?"
Nace
"Ai Sai a binda aka gani Kawai na rigima my Ancle."
Yace k'arshen furutan'sa
"Ai Sumayya, wurin Sab'awar d'abi'u a ke sanin an dace, amma ba'a wurin Samun mai kud'I irin kaba, komai kyau irinka ba, ko ilimi da sauran a bubuwa da akayi tarayya a cikin'sa. Wata soyayya ma a waje iskace, Sai anzo an zauna, 'yar manuniya ta nuna na halayya da za'ayiwa juna dai dai, Sannan soyayya ta gaskiya zata maye gurbi. Shine an dace da juna, da kuma Soyayyar. Me yasa kike ganin, anyi shaharar riyar soyayya da anzo zaman auren Sai yak'i dad'i kuma.?"
Kawu Sulaiman yayi gaskiya. Na fahimci komai Kam, daki daki. Ya kamata kuwa ma'aurata kafin suyi aure, su fahimci irin d'abi'un Wanda za'su aura, koda da bin cike ne, domin a San an dace da juna kar Sai an Shiga a fad'a cikin matsaloli.
Dole naso Kawu Sulaiman, sosai ya hanamin kuka lokacin da zan yi. Ya kuma sharemin hawaye lokacin zubar'su. Na fad'I hakan ne, saboda dangin babana da su ya dace Sufi tsayamin a aure, cogewa suka yi, kuma babu a binda suka yi min, Sai k'afafuwa suka kawo a Kayi biki da su, maza kuma d'aurin aure. Ko ganin k'asa ta rufewa Mahaifina idanu ne, suka watsar dani? tun da ko nemana ba sayi. Da babu Kawu Sulaiman a Sha'anin aurena, da bansan irin tozartar da zanyi ba. Har sark'ar gold Kawu ya bani a ranar k'irar dubai. Nasha kuka da zamu rabu da kawuna, in da duk jarumtar'sa Sai da ya share k'Walla Shima.
An Shiga👇
JIGON LABARIN..... 🏡
**********************💞
______ Unguwar magajiya cikin garin zariya, cikin wannan unguwa gidan'su Ancle Fa'izu yake. Nan kuma zan zauna cikin gidan'su, tun da ginin'sa bai hattama ba, da saura sosai, saboda babban gini ya kamfatowa kan'sa da Zai jima bai kammala ba, tun da bashi da samu na sosai da sosai da Zai kammala da wuri.
Gidan nasu, babban gidane sosai, amma irin fasalin ginin dane dashi, kamar shekara talatin baya. Fentin da kayiwa kafatanin gidan yayi kyau, duk da ba k'erarren bane. Babbar k'ofa d'aya ce ta bak'in k'arfe ta Shiga gidan.
Khalifa, shi yake bima Ancle Fa'izu, d'akin'sa za'a fara tararwa da an shigo harabar makeken cikin gidan. Muhibbat, ita ke bima khalifa, d'akin ta na can gaba da nasa.A Kwai kuma wani falo madaidaici da ya Shiga tsakanin'su a rufe yake amma ruf, da alamun babu kowa. Khairat, ita ke bima Muhibbat, d'akin'ta yana jikin na 'yar uwarta.
Wanda ke gaba da na khairat, falona ne babba mai d'akuna biyu. Kuma da usuli, anan khairat da Muhibbat suke a tare, sanadin zuwa nane suka barmin wurin, saboda yafi Yalwa, shi zai dace da a marya Irina. A Kwai kuma wani fallen d'akin gaba da nawa, nan Ancle Fa'izu yake, Amma da usuli Shima d'akin'sa kusa da na Khalifa yake. Duk daga baya suka canza tsarin komai, saboda auran.
Bangaren hannun daman hagun d'akunan dake zagaye da da farfajiyar gidan benene gajere da zai kai ka b'angaren iyayen Fa"izu, nan suke gaba d'aya. Gaba da benen kichean ne babba na Momi. Gaba dashi store mai daici, shi ya zama kichean d'ina, bai ma cinye komai ba, tun da Deep freezer ta bata samu Shiga ba, Sai Friedge da yake shi k'aramine. Daga bayan benen band'aki ne, gaba dashi ma wani ban d'akin ne.
Gaskiya, komai nasu ya birgeni duk da ba masu arzik'in bane, Amma na lura a Kwai soyayya da rayuwa mai ban Sha'awa a wurin iyalan gidan, kamar yarda Sukan su iyalan gidan suke kyawawan gaske. Duk mahaifiyar"su suka d'auko, Amma Khalifa shi ya baud'e.