Sashe 10
Ni Da Gidana Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Gabana ne nidai ya bada RAS! Addu'ar da nayi bata Shiga ba Kenan? Sai na soma istigfari a zuci, saboda addu'a ai bata fad'uwa k'asa banza. Cikin uku za'a rabauta da Abu d'aya dole cikin ni'imomin Uban giji. Tayi yu ni Allah ta wani gefen ya bani. Jikina sanyaye na dubi kawuna da bakin'sa yak'i rufo saboda farin ciki. A karo na farko naji farin cikin daya nuna ya Sosa min ma rai. Sai kace Wacce zata auri wani Mutum na musamman da ya zama abin wasoso wurin kirki? amma basarwa nayi, na d'an kau da kai nuna alamun kunya, kar ya fahimci halin da nake ciki.
K'arshe yace
"Yarima yana Kano, ma a waya mu kayi magana. Ya tafi buga boll da club d'in heart land suka gayyace shi. Amma nan da kwana uku Zai dawo. Zai zo wurin'ki Ku tattauna. Har ya Fice ban iya cewa da shi komai ba.
Tun daga ranar na soma yiwa kaina jaje, tun da babu mai min. Tawa ta sameni. Auren Ancle Fa'izu ni wurina jarraba ce mai Zaman kan'ta. 'Yan mata da yawan gaske nasan za'su so auran Yariman kawuna, ko da kuwa a shirin wasa ne. Amma ni koda wasan ba na Fata. Ban tab'a zaton Zai a mince da aure na ba, duk da auren son zuciya Zai yi. Wato babu niyya har zuci,Sai domin ya cimma Wata manufa. Ko shakka, Ancle Fa'iz a minin Kawu na bashi da tabbas. Nasa rai kacokam da bazai yarda da aure na ba,Sai gashi ya a mince babu musu.
Suna tare da kawu Sulaiman a d'akin sa da daddare, ranar da ya soma zuwa zance wurina ban Sani ba, Sai da Kawu Sulaiman ya shigo gida yace na kimtsa nazo ga Yarima yazo yana d'akin'sa. Ba wani wahalallen shiri nayi ba, kadaran kadahan, saboda nasan kome nayi ba burgeshi zan yi ba. Na Shiga d'akin Kawu Sulaiman da na sameshi han hai. Nayi sallama, Ancle Fa'iz ya amsa, gami da cire kai sau guda ya dubeni, ya sunkuyar. Na ajiye tire dake d'auke da drink's mai sanyi da snack's da Kawu yace na kai masa.
Na gaisheshi a mutunce, da girmamawa, na nemi kujerar dake fuskantar tasa na zauna.
K'amshin turaren'sa mai sanya zuciya shauk'I, Sai tashi yake sannu sannu, shi yasa banajin nawa ma. Kallo guda nayi masa nima na kasa k'ara na biyu. Baki d'aya Sai na raina kaina. Shadda yasa pink colour mai duhu, da tayi masa kyau iyaka. Abinka da fari. Ancle Fa'izu mai nak'altar iya kwatance yayi tsararo ya iya misaltamaka cikar surar kyawun'sa cikin sauk'i, ko yayin to sai ya rage. Sai ka ganshi zaka tabbatar da hakan.
"Sumayya, kinji komai daga bakin Sulaiman ko? Da sauri ya furta
Nace "Eh!.
Ya zarce"Sulaiman ba komai ya fad'a Miki ba, saboda ba komai na fad'a masa ba. Dalili, ni dake komai ya shafa da za muyi auren. Yace min, ya nemi yardar ki, kin amince zaki aure ni,shi yasa nima na amince nan da nan..
Bazan b'oye Miki komai ba Sumayya. Ni ban iya k'arya ba, ko b'oye gaskiyar a binda ke zuciya ta. Ina so gaskiya da a Mana suyi Mana jagora sumayya. Nasan kuma kinyi niyyar taimakamin, tun da Kinsan me ya tursasani yin auren gaggawa irin wannan.
Sumayya! Yace cikin kafeni da idanun nasa ma'abota kyau da fari masu launin shud'i shud'i. Kasa iya had'a idanu nayi dashi,sai amsawa.
"Kiyi Hak'Uri da jin a binda Zai fito daga bakina. Dole na tsage Miki Gaskiya. Aure na dake na wucin gadi ne. Kinga ne ai" yace cikin d'aga bak'ar girar sa.
A razane na dubeshi, batare da na niyyata ba.
Auren wucin gadi, na nufin aure na zai yi na wani d'an lokaci ya rabu dani. Zuciyata ta tunasar min.
*🏤 NI DA GIDANA 🏤*
*_Littafi na daya_*
*NA*
*ZAINAB ILYAS MAZAWAJE*
*_________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*_________________________________*
📱9
_______ Na jinjina kai a hankali, cikin jinjina kalaman'sa. Duk da na zargi auren da zai yi da auren manufa, ban kawo wannan niyyata sa ba. Amma ta yaya ma zan jefa kaina cikin wannsn rigimar da Zai iya janyo min zargin mutane, domin biyan buk'atar'sa shi kad'ai? Sam bazai yiyu ba, da sake.
Ya d'aga kai yana mai kallon idanu na, da nak'i yarda Mu had'a ido tun da nazo. Ko kallon'sa zan yi a sace ne.
"Salima, ita kad'aice d'iya macen, da na tab'aso a rayuwa ta. Kuma har gobe, ita nakeso. Kuma a k'ok'arina na na sameta ne, ta hanyar rama a binda a Kayi min na shirya wannan auren bakatatan. Ta yiyu kema kina da wanda kike so ko?"
Ya zama lazim, nace masa Ina da Wanda nake so, kar ya d'aukeni, Wata kara zube, tun da gashi Shima Sai zuzuta son Wata yake a gabana, tamkar gabansa take, saboda cin fuska, ni haka na fassarashi.
Nace
"Ina da wan'da nake so"
Sam banga wani sauyi a tare da shiba, Sai ma d'an murmushi, da yayi yace
"Shi Kenan, Kinga Sai ki fad'a masa irin auren da zaki yi ba d'orarre ba ne, face na wani lokaci, da Zai k'are, na taimakona domin cimma manufata. Idan da fahimta da k'auna ta gaskiya Zai fahimceki, ya jira . Yarda na d'aukeki sumul, haka zan dawo masa dake, ko k'warzane, bazaki yi ba. Zan kula masa dake.
Ya gyara zama, cikin hard'e k'afafun'sa.
"Hak'ik'a naga a lamomin hankali, da nutsuwa da addini a tare dake Sumayya. Shi yasa Sulaiman, yana cemin ke ya zab'amin na a mince, musamman da naji yace ma kin yarda da aure na. Amma dai Ina jimamin, yin auren wucin gadi, da d'iyar Wanda nake ganin k'imar'sa da darajarsa a idanuna. Amma na kasa juya baya. I think, some thing is wrong with me."
Nace
"Kaji da shi." A zuciya ta.
"Amma fa wannan magana da mukayi, Ina so ta zama sirrin Mu, bana so taje kunnen kowa, saboda Mu ta shafa."
Nan kuma cewa nayi, a cikin zuciya ta.
"Ka makaro".
Yace
"Idan kina da a binda za'kice kema, kina iya fad'amin."
Abinda na iya cewa Kawai shine.
"UM!. Saboda naga al'amarin nasa, ya gagari cewa ta.
Ya sake, kallo na, yaga bani da niyyar cewa wani a bu, Sai naga ya tab'e baki, irin na jin haushi.
Ya fito da wayar'sa daga aljihu, naga yana ta daddannawa.
A sace na ci gaba da jefa masa kallo.
Tabbas Ancle Fa'izu Zai iya sace zuciyar ko Wacce mace. A kowani yanayi, kuma a kowani hali. babu shigar da bata yi masa kyau. Sai ya kan rink'a b'adda bami. Yau Sai kaga yafi jiya kyau. gobe, kaga yafi yau kyau.
Kawu Sulaiman da ya shigo, na fahimci, shi yake ta dannawa flashing a she, da naga yana ta daddanna waya, yayi ya tsaya .
Kawu na yana shigowa yace.
"Yarima har zaka tafi? Baka fa jima ba?"
Yace
"Ya zanyi to Sulaiman? Idan na zauna takaici Sai ya karni.Wannan bagidajiyar 'yar taka babu a binda ta iya Sai gidadanci. Tun d'azu Sai Surutu nake ni kad'ai, tak'icewa dani komai. Kallo nama ta kasa yi, Sai k'auyanci, take ta dokamin. Gaskiya ni bazan iya da ita ba Sulaiman.
Da yake Yasan halin Kayan'sa Kawu Sulaiman, banga ya nuna komai ba illa yace.
"Karkayi saurin rik'on'ta Yarima, had'uwar kuce fa ta farko"
Yayi saurin d'aga masa hannu
"Kaga, kar ka bata Wata Kariya saboda tana 'yarka. Tana sane. Yanzu da cikin k'awayen'ta ne, da tuni ka jiyo shewarta, Wai sunan ita 'yar jami'a ce, kyau a maidota primary, kuma a ji d'aya."
Raina Kam, naji ya sosu da furutan Ancle Fa'izu nacin fuska a gareni. Tabbas, halin'sa yana nan nacin zarafi, bai ragu ba ma, Sai k'aruwa ni a ganina. A gaban fa Kawu Sulaiman, Wanda Zai nemi aure na a wurin'sa yake min irin wannan wulak'ancin. Gaskiya Ancle Fa'iz baisan Wata aba Wai ka ra ba, ko kawaici, ballantana kunya.
Kawu Sulaiman ya dubi komai da aka kawo masa bai tab'a ba, yace.
"Yaya baka Sha ko d'an lemo bama. Me yasa.?"
Yace
"Ta banine? A jiyewa fa Kawai tayi. Wai look at her, batasan ma yaya zata tarbi bak'o ba? to Sai yaushe? Wannan 'Yar taka Sulaiman da gyararraki, ba gyara ba."
Ya juyo gareni ya watso min wani kallo mai kama da harara.
"Kinzo kinyi min wani dimkim dake. Sai a bin ya bashi 'yar dariya ya dara kad'an. "Sunan fa wani ganye Wai Shima dinkim. Sai ya sake sakin 'yar dariya da ban tab'a ganin yayi irinta ba.
"Ya kuma fa isheka haka haka, Yarima. Kai wani irin siriki ne Wai. Gaba na Sai aibatamin d'iya kake.Ko mutuwa ance tana alkunyar idanun iyaye.Wai kai bakasan Kawai ci ba, ko kunya.?
Bud'ar bakin'sa yace
"San'da a Kayi rabon su bana nan, ko zaka sammin taka?"
Ancle Sulaiman ya bishi da kallo Kawai, kamar Bazai taga ba, Sai yace
"Ank'i a sammakan, kasan darajar su ne."
Murmushi Ancle Fa'iz yayi.
"To, rik'e Kayan'ka, ka kuma maida wuk'ar. Ka Sani, ko nace Sumayya tayi zuciya ta daina gidadanci Kawai, shine Zai sa na sarara mata Wallahi, ba Sai ka tada komad'a bama." Ni dai daganan, Sulalewa nayi na barsu suna sa'insa basu Sani ba. Nace, sunfi kusa. Ga duk kan alamu suna irin wannan karawar, mai kama da wasa, a zahiri idan ka gansu.
Wannan nasan somin tab'ine a kan matsalolin da zan fuskan'ta idan nayi saken auren Ancle Fa'izu. Duk yarda zanyi kuwa zanyi, domin yakice auren.Sam! Ban shiryawa cin fuska ba, da tozarci da wulak'ancin Ancle Fa'izu. Wato Yariman kawuna.
K'arshe yace
"Yarima yana Kano, ma a waya mu kayi magana. Ya tafi buga boll da club d'in heart land suka gayyace shi. Amma nan da kwana uku Zai dawo. Zai zo wurin'ki Ku tattauna. Har ya Fice ban iya cewa da shi komai ba.
Tun daga ranar na soma yiwa kaina jaje, tun da babu mai min. Tawa ta sameni. Auren Ancle Fa'izu ni wurina jarraba ce mai Zaman kan'ta. 'Yan mata da yawan gaske nasan za'su so auran Yariman kawuna, ko da kuwa a shirin wasa ne. Amma ni koda wasan ba na Fata. Ban tab'a zaton Zai a mince da aure na ba, duk da auren son zuciya Zai yi. Wato babu niyya har zuci,Sai domin ya cimma Wata manufa. Ko shakka, Ancle Fa'iz a minin Kawu na bashi da tabbas. Nasa rai kacokam da bazai yarda da aure na ba,Sai gashi ya a mince babu musu.
Suna tare da kawu Sulaiman a d'akin sa da daddare, ranar da ya soma zuwa zance wurina ban Sani ba, Sai da Kawu Sulaiman ya shigo gida yace na kimtsa nazo ga Yarima yazo yana d'akin'sa. Ba wani wahalallen shiri nayi ba, kadaran kadahan, saboda nasan kome nayi ba burgeshi zan yi ba. Na Shiga d'akin Kawu Sulaiman da na sameshi han hai. Nayi sallama, Ancle Fa'iz ya amsa, gami da cire kai sau guda ya dubeni, ya sunkuyar. Na ajiye tire dake d'auke da drink's mai sanyi da snack's da Kawu yace na kai masa.
Na gaisheshi a mutunce, da girmamawa, na nemi kujerar dake fuskantar tasa na zauna.
K'amshin turaren'sa mai sanya zuciya shauk'I, Sai tashi yake sannu sannu, shi yasa banajin nawa ma. Kallo guda nayi masa nima na kasa k'ara na biyu. Baki d'aya Sai na raina kaina. Shadda yasa pink colour mai duhu, da tayi masa kyau iyaka. Abinka da fari. Ancle Fa'izu mai nak'altar iya kwatance yayi tsararo ya iya misaltamaka cikar surar kyawun'sa cikin sauk'i, ko yayin to sai ya rage. Sai ka ganshi zaka tabbatar da hakan.
"Sumayya, kinji komai daga bakin Sulaiman ko? Da sauri ya furta
Nace "Eh!.
Ya zarce"Sulaiman ba komai ya fad'a Miki ba, saboda ba komai na fad'a masa ba. Dalili, ni dake komai ya shafa da za muyi auren. Yace min, ya nemi yardar ki, kin amince zaki aure ni,shi yasa nima na amince nan da nan..
Bazan b'oye Miki komai ba Sumayya. Ni ban iya k'arya ba, ko b'oye gaskiyar a binda ke zuciya ta. Ina so gaskiya da a Mana suyi Mana jagora sumayya. Nasan kuma kinyi niyyar taimakamin, tun da Kinsan me ya tursasani yin auren gaggawa irin wannan.
Sumayya! Yace cikin kafeni da idanun nasa ma'abota kyau da fari masu launin shud'i shud'i. Kasa iya had'a idanu nayi dashi,sai amsawa.
"Kiyi Hak'Uri da jin a binda Zai fito daga bakina. Dole na tsage Miki Gaskiya. Aure na dake na wucin gadi ne. Kinga ne ai" yace cikin d'aga bak'ar girar sa.
A razane na dubeshi, batare da na niyyata ba.
Auren wucin gadi, na nufin aure na zai yi na wani d'an lokaci ya rabu dani. Zuciyata ta tunasar min.
*🏤 NI DA GIDANA 🏤*
*_Littafi na daya_*
*NA*
*ZAINAB ILYAS MAZAWAJE*
*_________________________________*
*🌈🇰AINUWA 🇼RITER'S✍🏼*
*🇦SSOCIATION🤝🏻*
```{United we stand and succeed;Our ambition is to entertain & motivate the mind of readers}```
https://www.Facebook.com/kainuwawritersassociation
*_domin shiga shafin mu na Bakandamiya danna nan_*👇🏻
https://bakandamiya.com/group/71/Kainuwa-writers-association
*_________________________________*
📱9
_______ Na jinjina kai a hankali, cikin jinjina kalaman'sa. Duk da na zargi auren da zai yi da auren manufa, ban kawo wannan niyyata sa ba. Amma ta yaya ma zan jefa kaina cikin wannsn rigimar da Zai iya janyo min zargin mutane, domin biyan buk'atar'sa shi kad'ai? Sam bazai yiyu ba, da sake.
Ya d'aga kai yana mai kallon idanu na, da nak'i yarda Mu had'a ido tun da nazo. Ko kallon'sa zan yi a sace ne.
"Salima, ita kad'aice d'iya macen, da na tab'aso a rayuwa ta. Kuma har gobe, ita nakeso. Kuma a k'ok'arina na na sameta ne, ta hanyar rama a binda a Kayi min na shirya wannan auren bakatatan. Ta yiyu kema kina da wanda kike so ko?"
Ya zama lazim, nace masa Ina da Wanda nake so, kar ya d'aukeni, Wata kara zube, tun da gashi Shima Sai zuzuta son Wata yake a gabana, tamkar gabansa take, saboda cin fuska, ni haka na fassarashi.
Nace
"Ina da wan'da nake so"
Sam banga wani sauyi a tare da shiba, Sai ma d'an murmushi, da yayi yace
"Shi Kenan, Kinga Sai ki fad'a masa irin auren da zaki yi ba d'orarre ba ne, face na wani lokaci, da Zai k'are, na taimakona domin cimma manufata. Idan da fahimta da k'auna ta gaskiya Zai fahimceki, ya jira . Yarda na d'aukeki sumul, haka zan dawo masa dake, ko k'warzane, bazaki yi ba. Zan kula masa dake.
Ya gyara zama, cikin hard'e k'afafun'sa.
"Hak'ik'a naga a lamomin hankali, da nutsuwa da addini a tare dake Sumayya. Shi yasa Sulaiman, yana cemin ke ya zab'amin na a mince, musamman da naji yace ma kin yarda da aure na. Amma dai Ina jimamin, yin auren wucin gadi, da d'iyar Wanda nake ganin k'imar'sa da darajarsa a idanuna. Amma na kasa juya baya. I think, some thing is wrong with me."
Nace
"Kaji da shi." A zuciya ta.
"Amma fa wannan magana da mukayi, Ina so ta zama sirrin Mu, bana so taje kunnen kowa, saboda Mu ta shafa."
Nan kuma cewa nayi, a cikin zuciya ta.
"Ka makaro".
Yace
"Idan kina da a binda za'kice kema, kina iya fad'amin."
Abinda na iya cewa Kawai shine.
"UM!. Saboda naga al'amarin nasa, ya gagari cewa ta.
Ya sake, kallo na, yaga bani da niyyar cewa wani a bu, Sai naga ya tab'e baki, irin na jin haushi.
Ya fito da wayar'sa daga aljihu, naga yana ta daddannawa.
A sace na ci gaba da jefa masa kallo.
Tabbas Ancle Fa'izu Zai iya sace zuciyar ko Wacce mace. A kowani yanayi, kuma a kowani hali. babu shigar da bata yi masa kyau. Sai ya kan rink'a b'adda bami. Yau Sai kaga yafi jiya kyau. gobe, kaga yafi yau kyau.
Kawu Sulaiman da ya shigo, na fahimci, shi yake ta dannawa flashing a she, da naga yana ta daddanna waya, yayi ya tsaya .
Kawu na yana shigowa yace.
"Yarima har zaka tafi? Baka fa jima ba?"
Yace
"Ya zanyi to Sulaiman? Idan na zauna takaici Sai ya karni.Wannan bagidajiyar 'yar taka babu a binda ta iya Sai gidadanci. Tun d'azu Sai Surutu nake ni kad'ai, tak'icewa dani komai. Kallo nama ta kasa yi, Sai k'auyanci, take ta dokamin. Gaskiya ni bazan iya da ita ba Sulaiman.
Da yake Yasan halin Kayan'sa Kawu Sulaiman, banga ya nuna komai ba illa yace.
"Karkayi saurin rik'on'ta Yarima, had'uwar kuce fa ta farko"
Yayi saurin d'aga masa hannu
"Kaga, kar ka bata Wata Kariya saboda tana 'yarka. Tana sane. Yanzu da cikin k'awayen'ta ne, da tuni ka jiyo shewarta, Wai sunan ita 'yar jami'a ce, kyau a maidota primary, kuma a ji d'aya."
Raina Kam, naji ya sosu da furutan Ancle Fa'izu nacin fuska a gareni. Tabbas, halin'sa yana nan nacin zarafi, bai ragu ba ma, Sai k'aruwa ni a ganina. A gaban fa Kawu Sulaiman, Wanda Zai nemi aure na a wurin'sa yake min irin wannan wulak'ancin. Gaskiya Ancle Fa'iz baisan Wata aba Wai ka ra ba, ko kawaici, ballantana kunya.
Kawu Sulaiman ya dubi komai da aka kawo masa bai tab'a ba, yace.
"Yaya baka Sha ko d'an lemo bama. Me yasa.?"
Yace
"Ta banine? A jiyewa fa Kawai tayi. Wai look at her, batasan ma yaya zata tarbi bak'o ba? to Sai yaushe? Wannan 'Yar taka Sulaiman da gyararraki, ba gyara ba."
Ya juyo gareni ya watso min wani kallo mai kama da harara.
"Kinzo kinyi min wani dimkim dake. Sai a bin ya bashi 'yar dariya ya dara kad'an. "Sunan fa wani ganye Wai Shima dinkim. Sai ya sake sakin 'yar dariya da ban tab'a ganin yayi irinta ba.
"Ya kuma fa isheka haka haka, Yarima. Kai wani irin siriki ne Wai. Gaba na Sai aibatamin d'iya kake.Ko mutuwa ance tana alkunyar idanun iyaye.Wai kai bakasan Kawai ci ba, ko kunya.?
Bud'ar bakin'sa yace
"San'da a Kayi rabon su bana nan, ko zaka sammin taka?"
Ancle Sulaiman ya bishi da kallo Kawai, kamar Bazai taga ba, Sai yace
"Ank'i a sammakan, kasan darajar su ne."
Murmushi Ancle Fa'iz yayi.
"To, rik'e Kayan'ka, ka kuma maida wuk'ar. Ka Sani, ko nace Sumayya tayi zuciya ta daina gidadanci Kawai, shine Zai sa na sarara mata Wallahi, ba Sai ka tada komad'a bama." Ni dai daganan, Sulalewa nayi na barsu suna sa'insa basu Sani ba. Nace, sunfi kusa. Ga duk kan alamu suna irin wannan karawar, mai kama da wasa, a zahiri idan ka gansu.
Wannan nasan somin tab'ine a kan matsalolin da zan fuskan'ta idan nayi saken auren Ancle Fa'izu. Duk yarda zanyi kuwa zanyi, domin yakice auren.Sam! Ban shiryawa cin fuska ba, da tozarci da wulak'ancin Ancle Fa'izu. Wato Yariman kawuna.