Sashe 32
Kishiya Ko Baiwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Tafiyar minti talatin ne yaikusu unguwar har kofar Gida me adedetan yasauketa kafin ta sallameshi,juyawar dazatayi ta hango motar Ahmad yakutso kai cikin Unguwar tayi mamakin ganin tarigasa karasawo da alama yatsaya awani wajen ne.
Cikin sauri takarashe shigewa cikin gidan har tana hadawa da gudu,dan kar ya cimmata"Da kallo Baba mai gadi yabita cike da tausayi yayinda zuciyar ke tunanin ya akayi tadawo ita ka'dai Karan Hong da akayi masa da karfine yasanya shi saurin mikewa.
Direct sashen ta tawuce da gudu tana shiga ta danna wa kofar key tabar sa ajiki kana ta wuce bedroom din ta takwanta tana maida numfashi.
Kogama parking beyiba yafito amatukar fusace yanufi sashenta yana murda handle din yaji arufe,Cikin takaici yadaki kofar da karfi.Seda tatsorata da yanda yake bugun kofar da karfin gaske kamar ze karya hakika ba dan kofofin masu kyau da nagarta bana daya karya su.Duk da tana jin yanda yake kiranta cikin hargagi hakan besa ta motsa ba bare ta amsa masa,afili ta furta inkagaji zaka tafi.Cikin hargagi da tsawa tajiyo muryan sa akaro na barkatai yana cewa Wallahi Sukainat idan baki bude dakin nan ba kika bari na balla kofar na shigo sekin gwammaci kida da karatu.Banza tayi masa sema bedroom din ta data nufa tayi kwanciyar ta tana mecewa inka gaji da tsayuwa ka koma ai jarababbe kawai...
Jin andafa kafadarsa ne yasanya shi juyawa amatukar hasale"Nadiya yagani tsaye takafe sa da kananun idanunta cikin tuhuma take Kallon sa kafin tace"mekake nema anan!?
Kwafa yayi yace"ni Wannan yarinyar zata to zarta acikin mutane My Queen yakarashe kamar zeyi kuka da alama haryanzu yana jin takaicin abinda Dr yafada masa!.Metayi maka tafada tana metsaresa da idanu akaro nabiyu.Zazzafar huci yafesar daga bakinsa kafin yashiga zayyane mata yanda sukayi da Dr dakuma yanda sukayi da Sukainat...Batare da tace dashi komai ba tarike hannunsa suka bar wajen domin tana ganin wani dama tasake samu akanta.Direct sashen ta suka nufa akan 3siter tazaunar dashi kana tazauna akan cinyarsa, hannu tasanya tasakalo wuyansa tare da hade bakinsu waje daya seda tayi kissing dinsa San ranta kafin tajanye bakinta daga nasa,tana kallon yanda yake binta da wani mayataccen kallo kawar da kanta tayi daga kallonsa.Cikin bada umarni tace"banaso kayi mata magana akan abinda yafaru tsakanin ku tasake kai karanka wajen Baffan ka,daze zo yai tamaka ihu batare daya tambaya ke yaji tabakin kaba dan haka kafin tace zataje tashirya masa karya da gaskiya inaso kai karigata.
Numfasawa yayi cike da gamsuwa da kalamanta,Ahankali yace"toh mezance dashi idan nakira sa ko kuma kina Ganin ze yadda da maganata ko da nakirasa kinsan fushi yake dani!??.
Hararan sa tayi tana kwabe fuska tace"yanzu kai bakasan mezakace ba idan kakira!!?, takarashe adan fusace tana kokarin mikewa daga jikinsa dan talura akwai rainin hankali acikin maganar sa.
Dasauri yajanyo ta yana sakar mata da murmushi kafin yace"Allah yahuci zuciyar sarauniyar mata farin cikin raina yanda kikeso haka za'ayi yafada yana Ciro wayarsa daga aljihu.Number Alh Ali yafito dashi yadan na kira
.Lokacin daya kira Alh Ali nashirin fita sallah magriba ganin kiran Ahmad yasa shi tsayawa yana kallon wayar cike da mamaki kasancewar ba'ariga da anshiga sallah ba akwai saurin lokaci.Kallon sa matarsa mesuna Hjy Bilki tayi kafin tace"Alh yakatsaya lafiya de ko!?,Murmushi yayi yace"Ahmad ke kirani,tun ranan danaje gidan sa nayi masa fada kan yayi adalci tsakanin matansa rabon daya kirani se yanzu yake nemana ko kome zan masa oho!.Kai Hjy Bilki tagirgiza tace"Wallahi Ahmad yabani mamaki koda wasa akace ze aikata haka bazan yadda ba se gashi yashayar da mutane mamaki yaro nitsats-tse mai hankali da sanin yakamata sede beyi dacen mace ba.Har Alh Ali yabude baki zeyi magana yafasa sakamakon kiran daya sake shigowa wayarsa akaro na biyu kasancewar tuni kiran farkon ya yanke.
Da sallama Alh Ali yadauka kana yana sauraran Ahmad dake gaishesa,adakile ya amsa tare da tambayar sa ya lafiyan iyalai.amsawa yayi dasuna lafiya"Masha Allah Alh Ali yace".Shirune yabiyo baya kowanne da tunanin dayake aransa,shi Alh Ali natunani kiran dayai masa awannan lokacin dan yalura da magana abakinsa sede yakasa furta wa.Yayin da Ahmad ke fargaban fadawa baffan nasa laifin daya shirya wa Sukainat dan besan yanda ze amshi batun nasa ba.
"Jin shirun yayi yawane yasanya Alh Ali cewa"se anjima tunda baka da abin fadi nizanje masallaci yafada yana kokarin kashe wayarsa.Zunguran sa da Nadiya tayi yasashi shiga taitayin sa,Harara tamaka masa kamar idanunta zasu zazzzago kasancewar wayar a handsfree take taji me Alh Ali yafada.Jarumta ya arowa ransa yace" am dama Baffa sekuma yayi shiru..yakasa karasawa.Tunda baka da abin fadi se anjima nizanje masallaci in nadawo mayi magana yana gama fadin haka yakatse layin tare da
yiwa matarsa sallama yafice yatafi masallaci yana surutun batamasa lokaci da Ahmad yayi kan shirmensa gashi har antada kabbarah....
Abangaren Ahmad kuwa kallo yabi wayar dashi dan yayi zaton fiye da hakan ma daga wajen baffan nasa dan yasan yamasa laifi."Yayin da takaici ya turnuke wa Nadiya makoshi jin har Alh Ali yakashe Ahmad befadi abinda yake gabansa ba.Cikin sanyin jiki yace My Queen.... Hannu tadaga masa afusace tace" karkace min Komai saboda tsaban wulakan ci da rainin hankali irin naka daman kasan ba sanar masa zakayi ba zaka bata min lokaci dan rainin wayo da tsagwaran cin mutunci!.
Shiru yayi kamar ruwa yacinyesa seda tagama zazzaga masa bala'i san ranta kafin tamike afusace tanufi bedroom din ta.Duk da yana jin anshiga sallan maghriba a masallaci anma yakasa tafiya sallan dan baze Iya zuwa sallah tana fushi dashi ba,hakan yasa jiki amace yabi bayanta.Cikin sauri yaja yatsaya,sakamakon wata razananniyar tsawan data buga masa tare dacewa karka kuskura ka shigo min dakina!.Kamar zeyi kuka yace"Dan Allah my Queen kisaurareni wlh ashirye nake da fada masa duk abinda kikace anma kiyimin afuwa naje masallaci indawo kafin nan shima yadawo se insanar masa.Dan sassauta fuska tayi batare data kallesa ba tace"kana idarwa kadawo tafada cikin bada umarni. Washe baki yayi cikin jin dadi yace"yauwa My Queen ina kaunarki.banza taimasa, hakan yasa shi ficewa batare daya sake furta komai ba.Bayan sun idar da sallah bedawo ba seda yajira isha'i kasancewar yasan muddin inya shigo bejira sallan ba dakyar zata barsa yakoma...
Sashen Sukainat yafara biyawa yana tura kofar dakin still yajisa arufe, kwafa yayi ya koma sashen Nadiya.Zaune ya hangota ta hakimce akan rantsats-tsen kujeranta, sanye take Cikin bonshort da top yayin da wayarta ke ahannunta da alama charting take kallo daya tayi masa tadauke kai.Rufy hanan da akram, ne sukataso da gudu suka rungumesa suna cewa oyoyo dady,murmushi yayi yana shafa kansu cike daso...
Atsorace suka sake sa, sukaja baya sakamakon tsawan da Nadiya tabuga musu sum-sum sukawuce dakin su kasancewar suna tsoron ta.Kasa da kai yayi dan baze Iya juran kallon kaskancin datake jifansa dashi ba.Jiki asanyaye yakaraso kusa da ita yazauna cikin sanyin murya da lallashi yace"please my Queen ki saurareni kiji, Wlh liman ne yatsai dani kancewa akwai tallafin da ake hadawa na marayu, shiyasa kikaga na bata lokaci bandawo ba anma ina neman afuwarki in har nabata wa saurauniyar mata rai."dan sassauta fuska tayi kasancewar tasan suna hada irin Wannan tallafin lokaci zuwa lokaci, ganin ta sassauta fuska ne yasanya shi cewa toh yanzu mekike so in fada masa??.
Zama tagyara baya bo ba fallasa tace"Idan kakira kuka gaisaa sekabashi hakuri abisa laifin daka masa,sannan kace tunda ga Wannan ranan kagyara ka ke kyautata musu Dede karfin ka,saboda nasiyyar daya maka yatsara maka jiki sannan kuma kaga ne kuskuren ka,kana seka daura dacewa anma yanzu baki daya Sukainat tarenaka batajin maganar ka baka Isa kasata ba,bakuma ka Isa kahanata ba se abinda tayi niyya shitakeyi ga yawo akullum kasa kafa kafita itama zata bi bayan ka,sannan kuma tayi yunkurin zubar maka da ciki shiyasa kakawo karanta dan kagaji da halayyar ta kawai zaka sauwake mata takoma gida dan bazaka Iya da halayyar ta Sam batada tarbiya...Innayi hakan ze faranta miki rai!?ya tambeta cike da kulawa.Baki tawashe cike da jin dadi tace"kwarai kuwa sannan ne ma zan tabbatar da irin son dakakeyi min.
"Batare daya sake furta komai ba yadauki wayarsa yakira number Alh Ali, har ringing uku bai dagaba jiki asanyaye yace kinga be daga ba" Kasake gwadawa ze dauka tace dashi...
Abangaren Alh Ali kuwa yana kallon kiran Ahmad din yaki dagawa kasancewar ka'idar sace idan yana cin abinci be daga kira.Kiran ne yasake shigowa akaro nabiyu hakan kuma yayi dede dagama cin abincin sa,tissue yasanya ya goge bakinsa.Anitse yayi picking din call tare da sallama.
Zama Ahmad yagyara tare dagaishe sa cikin nutsuwa.Amsawa Alh Ali yayi bayabo ba fallasa"Cike da tsoron me ze biyu baya Ahmad yace"Baffa dama sona ke muyi magana idan baka komai,Toh ina sauraren ka, cewar Alh Ali dake zama akan rantsats-tsun kujeran su masa kama da fadar shugaban kasa saboda kyau da tsaruwan sa.Numfasawa Ahmad yayi kafin yashiga zayyane masa tsakanin sa da Sukainat kamar yanda Nadiya tashirya masa...Alh Ali yacika da mamaki a lokacin daya gama jin jawabin da Ahmad yamasa game da Sukainat.
Ina ita Sukainat din Alh Ali yafada a lokacin dayake kokarin mikewa,dama dama..sekuma ya hau kame kame yarasa mezece.Ok kakirata kujirani gani nan zuwa, yana gama fadin haka yakashe wayarsa batare daya jira jin abinda zece ba...Kallon sa Hjy Bilki tayi tace"Alh fita zakayi yanzu!?kai ya jinjina kana yace"eh domin banyar da da abinda Ahmad yafada ba babu mamaki makircin Wannan matar ta sace suka kulla mata,anma idan naje zan tabbatar da komai ke wakana"yafada yana kokarin ficewa daga parlour,Allah yatsare adawo lafiya tace dashi"ameen ya amsa yana mai ficewa..
Ahmad kuwa da kallo yabi wayar tasa kafin yamaida Kallon sa kan gimbiyar tasa data hakimce akan kushin tana girgiza kafa cike da bala'i...Har ya bude baki zeyi magana tadaga masa hannu afusace tace"kar kace min komai nalura Wannan baffan naka yafiye bin diddigin jaraba toh yazo ina dede dashi ta nagama fadin haka tawuce bedroom din ta afusace..
Cikin sauri takarashe shigewa cikin gidan har tana hadawa da gudu,dan kar ya cimmata"Da kallo Baba mai gadi yabita cike da tausayi yayinda zuciyar ke tunanin ya akayi tadawo ita ka'dai Karan Hong da akayi masa da karfine yasanya shi saurin mikewa.
Direct sashen ta tawuce da gudu tana shiga ta danna wa kofar key tabar sa ajiki kana ta wuce bedroom din ta takwanta tana maida numfashi.
Kogama parking beyiba yafito amatukar fusace yanufi sashenta yana murda handle din yaji arufe,Cikin takaici yadaki kofar da karfi.Seda tatsorata da yanda yake bugun kofar da karfin gaske kamar ze karya hakika ba dan kofofin masu kyau da nagarta bana daya karya su.Duk da tana jin yanda yake kiranta cikin hargagi hakan besa ta motsa ba bare ta amsa masa,afili ta furta inkagaji zaka tafi.Cikin hargagi da tsawa tajiyo muryan sa akaro na barkatai yana cewa Wallahi Sukainat idan baki bude dakin nan ba kika bari na balla kofar na shigo sekin gwammaci kida da karatu.Banza tayi masa sema bedroom din ta data nufa tayi kwanciyar ta tana mecewa inka gaji da tsayuwa ka koma ai jarababbe kawai...
Jin andafa kafadarsa ne yasanya shi juyawa amatukar hasale"Nadiya yagani tsaye takafe sa da kananun idanunta cikin tuhuma take Kallon sa kafin tace"mekake nema anan!?
Kwafa yayi yace"ni Wannan yarinyar zata to zarta acikin mutane My Queen yakarashe kamar zeyi kuka da alama haryanzu yana jin takaicin abinda Dr yafada masa!.Metayi maka tafada tana metsaresa da idanu akaro nabiyu.Zazzafar huci yafesar daga bakinsa kafin yashiga zayyane mata yanda sukayi da Dr dakuma yanda sukayi da Sukainat...Batare da tace dashi komai ba tarike hannunsa suka bar wajen domin tana ganin wani dama tasake samu akanta.Direct sashen ta suka nufa akan 3siter tazaunar dashi kana tazauna akan cinyarsa, hannu tasanya tasakalo wuyansa tare da hade bakinsu waje daya seda tayi kissing dinsa San ranta kafin tajanye bakinta daga nasa,tana kallon yanda yake binta da wani mayataccen kallo kawar da kanta tayi daga kallonsa.Cikin bada umarni tace"banaso kayi mata magana akan abinda yafaru tsakanin ku tasake kai karanka wajen Baffan ka,daze zo yai tamaka ihu batare daya tambaya ke yaji tabakin kaba dan haka kafin tace zataje tashirya masa karya da gaskiya inaso kai karigata.
Numfasawa yayi cike da gamsuwa da kalamanta,Ahankali yace"toh mezance dashi idan nakira sa ko kuma kina Ganin ze yadda da maganata ko da nakirasa kinsan fushi yake dani!??.
Hararan sa tayi tana kwabe fuska tace"yanzu kai bakasan mezakace ba idan kakira!!?, takarashe adan fusace tana kokarin mikewa daga jikinsa dan talura akwai rainin hankali acikin maganar sa.
Dasauri yajanyo ta yana sakar mata da murmushi kafin yace"Allah yahuci zuciyar sarauniyar mata farin cikin raina yanda kikeso haka za'ayi yafada yana Ciro wayarsa daga aljihu.Number Alh Ali yafito dashi yadan na kira
.Lokacin daya kira Alh Ali nashirin fita sallah magriba ganin kiran Ahmad yasa shi tsayawa yana kallon wayar cike da mamaki kasancewar ba'ariga da anshiga sallah ba akwai saurin lokaci.Kallon sa matarsa mesuna Hjy Bilki tayi kafin tace"Alh yakatsaya lafiya de ko!?,Murmushi yayi yace"Ahmad ke kirani,tun ranan danaje gidan sa nayi masa fada kan yayi adalci tsakanin matansa rabon daya kirani se yanzu yake nemana ko kome zan masa oho!.Kai Hjy Bilki tagirgiza tace"Wallahi Ahmad yabani mamaki koda wasa akace ze aikata haka bazan yadda ba se gashi yashayar da mutane mamaki yaro nitsats-tse mai hankali da sanin yakamata sede beyi dacen mace ba.Har Alh Ali yabude baki zeyi magana yafasa sakamakon kiran daya sake shigowa wayarsa akaro na biyu kasancewar tuni kiran farkon ya yanke.
Da sallama Alh Ali yadauka kana yana sauraran Ahmad dake gaishesa,adakile ya amsa tare da tambayar sa ya lafiyan iyalai.amsawa yayi dasuna lafiya"Masha Allah Alh Ali yace".Shirune yabiyo baya kowanne da tunanin dayake aransa,shi Alh Ali natunani kiran dayai masa awannan lokacin dan yalura da magana abakinsa sede yakasa furta wa.Yayin da Ahmad ke fargaban fadawa baffan nasa laifin daya shirya wa Sukainat dan besan yanda ze amshi batun nasa ba.
"Jin shirun yayi yawane yasanya Alh Ali cewa"se anjima tunda baka da abin fadi nizanje masallaci yafada yana kokarin kashe wayarsa.Zunguran sa da Nadiya tayi yasashi shiga taitayin sa,Harara tamaka masa kamar idanunta zasu zazzzago kasancewar wayar a handsfree take taji me Alh Ali yafada.Jarumta ya arowa ransa yace" am dama Baffa sekuma yayi shiru..yakasa karasawa.Tunda baka da abin fadi se anjima nizanje masallaci in nadawo mayi magana yana gama fadin haka yakatse layin tare da
yiwa matarsa sallama yafice yatafi masallaci yana surutun batamasa lokaci da Ahmad yayi kan shirmensa gashi har antada kabbarah....
Abangaren Ahmad kuwa kallo yabi wayar dashi dan yayi zaton fiye da hakan ma daga wajen baffan nasa dan yasan yamasa laifi."Yayin da takaici ya turnuke wa Nadiya makoshi jin har Alh Ali yakashe Ahmad befadi abinda yake gabansa ba.Cikin sanyin jiki yace My Queen.... Hannu tadaga masa afusace tace" karkace min Komai saboda tsaban wulakan ci da rainin hankali irin naka daman kasan ba sanar masa zakayi ba zaka bata min lokaci dan rainin wayo da tsagwaran cin mutunci!.
Shiru yayi kamar ruwa yacinyesa seda tagama zazzaga masa bala'i san ranta kafin tamike afusace tanufi bedroom din ta.Duk da yana jin anshiga sallan maghriba a masallaci anma yakasa tafiya sallan dan baze Iya zuwa sallah tana fushi dashi ba,hakan yasa jiki amace yabi bayanta.Cikin sauri yaja yatsaya,sakamakon wata razananniyar tsawan data buga masa tare dacewa karka kuskura ka shigo min dakina!.Kamar zeyi kuka yace"Dan Allah my Queen kisaurareni wlh ashirye nake da fada masa duk abinda kikace anma kiyimin afuwa naje masallaci indawo kafin nan shima yadawo se insanar masa.Dan sassauta fuska tayi batare data kallesa ba tace"kana idarwa kadawo tafada cikin bada umarni. Washe baki yayi cikin jin dadi yace"yauwa My Queen ina kaunarki.banza taimasa, hakan yasa shi ficewa batare daya sake furta komai ba.Bayan sun idar da sallah bedawo ba seda yajira isha'i kasancewar yasan muddin inya shigo bejira sallan ba dakyar zata barsa yakoma...
Sashen Sukainat yafara biyawa yana tura kofar dakin still yajisa arufe, kwafa yayi ya koma sashen Nadiya.Zaune ya hangota ta hakimce akan rantsats-tsen kujeranta, sanye take Cikin bonshort da top yayin da wayarta ke ahannunta da alama charting take kallo daya tayi masa tadauke kai.Rufy hanan da akram, ne sukataso da gudu suka rungumesa suna cewa oyoyo dady,murmushi yayi yana shafa kansu cike daso...
Atsorace suka sake sa, sukaja baya sakamakon tsawan da Nadiya tabuga musu sum-sum sukawuce dakin su kasancewar suna tsoron ta.Kasa da kai yayi dan baze Iya juran kallon kaskancin datake jifansa dashi ba.Jiki asanyaye yakaraso kusa da ita yazauna cikin sanyin murya da lallashi yace"please my Queen ki saurareni kiji, Wlh liman ne yatsai dani kancewa akwai tallafin da ake hadawa na marayu, shiyasa kikaga na bata lokaci bandawo ba anma ina neman afuwarki in har nabata wa saurauniyar mata rai."dan sassauta fuska tayi kasancewar tasan suna hada irin Wannan tallafin lokaci zuwa lokaci, ganin ta sassauta fuska ne yasanya shi cewa toh yanzu mekike so in fada masa??.
Zama tagyara baya bo ba fallasa tace"Idan kakira kuka gaisaa sekabashi hakuri abisa laifin daka masa,sannan kace tunda ga Wannan ranan kagyara ka ke kyautata musu Dede karfin ka,saboda nasiyyar daya maka yatsara maka jiki sannan kuma kaga ne kuskuren ka,kana seka daura dacewa anma yanzu baki daya Sukainat tarenaka batajin maganar ka baka Isa kasata ba,bakuma ka Isa kahanata ba se abinda tayi niyya shitakeyi ga yawo akullum kasa kafa kafita itama zata bi bayan ka,sannan kuma tayi yunkurin zubar maka da ciki shiyasa kakawo karanta dan kagaji da halayyar ta kawai zaka sauwake mata takoma gida dan bazaka Iya da halayyar ta Sam batada tarbiya...Innayi hakan ze faranta miki rai!?ya tambeta cike da kulawa.Baki tawashe cike da jin dadi tace"kwarai kuwa sannan ne ma zan tabbatar da irin son dakakeyi min.
"Batare daya sake furta komai ba yadauki wayarsa yakira number Alh Ali, har ringing uku bai dagaba jiki asanyaye yace kinga be daga ba" Kasake gwadawa ze dauka tace dashi...
Abangaren Alh Ali kuwa yana kallon kiran Ahmad din yaki dagawa kasancewar ka'idar sace idan yana cin abinci be daga kira.Kiran ne yasake shigowa akaro nabiyu hakan kuma yayi dede dagama cin abincin sa,tissue yasanya ya goge bakinsa.Anitse yayi picking din call tare da sallama.
Zama Ahmad yagyara tare dagaishe sa cikin nutsuwa.Amsawa Alh Ali yayi bayabo ba fallasa"Cike da tsoron me ze biyu baya Ahmad yace"Baffa dama sona ke muyi magana idan baka komai,Toh ina sauraren ka, cewar Alh Ali dake zama akan rantsats-tsun kujeran su masa kama da fadar shugaban kasa saboda kyau da tsaruwan sa.Numfasawa Ahmad yayi kafin yashiga zayyane masa tsakanin sa da Sukainat kamar yanda Nadiya tashirya masa...Alh Ali yacika da mamaki a lokacin daya gama jin jawabin da Ahmad yamasa game da Sukainat.
Ina ita Sukainat din Alh Ali yafada a lokacin dayake kokarin mikewa,dama dama..sekuma ya hau kame kame yarasa mezece.Ok kakirata kujirani gani nan zuwa, yana gama fadin haka yakashe wayarsa batare daya jira jin abinda zece ba...Kallon sa Hjy Bilki tayi tace"Alh fita zakayi yanzu!?kai ya jinjina kana yace"eh domin banyar da da abinda Ahmad yafada ba babu mamaki makircin Wannan matar ta sace suka kulla mata,anma idan naje zan tabbatar da komai ke wakana"yafada yana kokarin ficewa daga parlour,Allah yatsare adawo lafiya tace dashi"ameen ya amsa yana mai ficewa..
Ahmad kuwa da kallo yabi wayar tasa kafin yamaida Kallon sa kan gimbiyar tasa data hakimce akan kushin tana girgiza kafa cike da bala'i...Har ya bude baki zeyi magana tadaga masa hannu afusace tace"kar kace min komai nalura Wannan baffan naka yafiye bin diddigin jaraba toh yazo ina dede dashi ta nagama fadin haka tawuce bedroom din ta afusace..