Sashe 14
Kishiya Ko Baiwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 6 min read
****
Da rana lafiyeyyen jollof din shinkafa tayi musu Wanda yaji vegetables da namar kaza sannan tahada musu zobo me dadin kamshi,fita tayi daga kitchen din tashiga daki danyin wanka se tatuna ba tasanya zo'bon a fridge ba,dafe kai tayi kana tadawo rufaida tagani tabube zobon tazuba Wani Abu acikin kwalba tana kokarin bude abincin Sukainat takarasa wajen rai abace tace mehaka kikeyi rufy mecike sakamin cikin abinci??Cike da tsiwa tace abinda kika akaini wawuya wacce batasan metakeyiba,da kallo Sukainat tabita takasa tabuka komai,tadauki kusan mintuna goma atsaye awajen kafin daga bisani tazubar da sobon tasake ha'da sabo tafice a kitchen din,hartayi wanka batar al'ajabin zagin da rufy tayi mata ba dakuma abinda taga tanayi.Bayan tafito tadauko Wani swiss less ja da ratsin green tasanya abinka da black beauty bakaramin amsar jikinta kayan yayiba,kwalkiya ta tsantsara sannan tadibi abincin taje tayi serving dinsa asashen Nadiya Wannan umarnin Ahmad ne komai a sashen Nadiya zasudinga yi,lokacin datashiga babu kowa a parlour dan haka tanufi bedroom din tsayawa tayi tace aunty kufito angama abinci fitowa sukayi dujansu ita da 'yayanta serving din su tayi sukaci sukasha sabon zobon data ha'da musu, harsuka gama ci bawanda yace da 'dan uwansa komai bayan sun gama ne ta kwashe kayan tamayar kitchen sannan tawuce dakinta batare datasake bi takansuba.Fitar ta ba dadewa hajiya Kaltum tazo wato mahaifiyar Ahmad, dagudu su sufy suka Mike suka Rungumeta cike da farin Cikin ganinta,Itama rungumesu tayi cike da farin cikin ganin jikokinta,mikewa Nadiya tayi tana hararansu tace kusaketa koso kuke kukaryata ne?dariya Hjy kultum tayi tace baruwanki dasu,fride Nadiya tabude tadauko mata drinks kallon rufy tayi tace jeki karbawa Hjy abinci wajen Aunty Ku sannan kice tazo sugaisa,mikewa rufy tayi tafice tanufi sashen Sukainat.Sukainat na shiga daki tadauki wayarta tana game, sotake takira 'yan gidansu sede bata da katin kira tanaso tace Ahmad yasa mata anna tanajin nauyin tambayar sa hakan yasa tahakura taci gaba da game dinta cike da kewar yan gidansu.Jitayi anbanko kofar da karfi anshigo daga kai tayi dan ganin kowaye!!rufy tagani cikin yatsina da tsiwa tace Sukainat kibani abinci.?Kallon ta Sukainat tayi tana mamakin tsaurin idon yarinyar,anma yanzu kikagama cin abinci ko tace da ita?Ina ruwanki inade dadyna ne yakawo kuma dan muci yasiyo inkuma bazaki bani bane se intafi"mikewa Sukainat tayi batare datasake cewa komai ba tanufi kitchen plate tadauka tazuba mata sannan tafice tabarta a kitchen din.
"Parlour rufy tashiga hannunta rike da plate din abinci ba murfi tana zuwa ta ajiye abincin agaban Hjy kultum tace grany kiga a inda aunty tasanya min abinci kuma nasanar mata nakine shine tace wai ina ruwanta dake ko ke Uwar tace dazatasanya miki abinci akula me kyau Har zankara yimata magana tace idan ban barkanta seta dake ni taga gatana.Cikin kissa Nadiya tace ya isa rufy banhanaki irin wannan surutunba zuciyar ta cike da farin Ciki,Rai abace Hjy kultum tace lalle wannan tacika Mara mutunci dama tsiyan 'dan talaka kenan be iya samun wajeba tsaban rashin tarbiya za tasanya min abinci cikin plate yauzan nuna mata nafita iko dagidan 'dana,Nadiya jeki kiramin ita yanzu,jiki narawa Nadiya tamike tanufi sashen Sukainat zuciyar wasai...
_VOTE_ ✅
_COMMENTS_
_AND_
_SHARE_
*_ESHAA CE~_*🤙🏻
[3/23, 15:13] ESHA: *KISHIYA KO BAIWA???*
_(TRUE LIFE STORY)_
*NA MARUBUCIYA*
*REAL ESHAA ~*
*WATTPAD* _Realeshaa_
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa kurakurensa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani_*
*PAGE 23&24*🖌️
________________________📖Da sallama dauke abakinta tashiga Har bedroom din ta,batare da Neman iziniba"zaune tahangota tana latse latse awaya,Murmushi take sakar mata wanda da ita ka'dai tasan ma'anarsa "wayar dake hannunta ta ajiye tana maida hankalinta kacokam zuwa ga Nadiya dahar izuwa Wannan lokacin da Wannan makirin Murmushi a fuskarta.Ido sukainat takura mata inhar bata manta ba Wannan shine karonta nabiyu shiga dakinta tana fatan Wannan shigowar yazama na alkhairi domin jikinta nabata babu alkhairi atare da Nadiya.Cikin dakiya tace wani abin kike bukata momyn rufy?,kai ta girgiza alamar a'a babu abinda nike bukata Mr Ahmad Hjy kultum keson ganinki wato mahaifiyar mijinki ko ince surukarki tafa'da cike da she'kiyanci" tanagama fa'din haka tajuya tace nabarki lafiya Amarya me maganar sugar.Takai kimanin minti uku tana tunani kafin daga bisani tamike, Sif tabu'de tadauko hijab dogon harkasa tasanya sannan tafito dan amsa kiran Hjy.Ahankali tasanya 'kafa cikin parlour tare da sallama 'dauke abakinta.
Shigarta yayi dede da lokacin da Nadiya ke fa'din halin tane Hjy sede kiyi hakuri Sam batada tarbiya muma hakuri muke da ita badan haka da yanzu ankai ruwa rana,ni wlh ko bako ne bazan bashi abinci a wannan plate din ba bama ba'ko ba kowanda bansan shiba bazanyi masa Wannan wulakanci ba"cike da takaici Hjy kultum tace yo aima bazanci abincin ba,Har Nadiya tabude baki daniyyan magana taha'diye sauran dake bakinta sakamakon ganin Sukainat"Ko ba'a fa'da mataba tasan sukarta Nadiya ke kaiwa wajen Hjy kultum duba da yanda hajiyar tamurtu'ke fuska,Dede ta yanayin fuskarta tayi kamar bataji komai ba takarasa shiga cikin parlour.Da yalwateccen fara'a a fuskarta ta tsugunna a'kasa kusa da Hjy kultum tace barka da zuwa Hjy fatan kunzo lafiya ya mutanen gida??,ta'fada kanta a'kasa cike da baiyayya.Cikin 'kaskanci Hjy kultum tace dakata!!bana bukatar gaisuwarki!,gaisuwar mezakiyi min?,bayan kingama yimin diban albarka abayan ido na fitsararriya Mara kunya wacce batasan mutinciba tsiyar dan talaka kenan baku iya samun wajeba se kunnuna bakugaji arzikiba Har ni zaki zubawa abinci a plate ta'fada tana nunata da plate din datasanyawa rufy abinci,kince niba Uwar kibace bare kizubamin akwa no me daraja,Naji niba uwarki bace anma na haifi dan dakike zaune akar kashinsa kuma zan nuna miki nafiki gadara dashi mara tarbiya dagani iyayenki basu baki tarbiyan daya daceba domin dakina da tarbiya dabazaki yimin hakaba gayyar tsiya.
Tunda tafara magana Sukainat ke kuka jitake ina ma mutuwa yazo yadauketa da Wannan kaskancin da cin mutincin datake fuskanta gidan Ahmad tarasa meta tsarewa Nadiya da 'ya'yan ta agidan dasukeso su tozarta ta ba damuwa in Har Hjy kultum tayi mata domin matsayin Uwa ce agareta"cikin wata raunanniyan murya tace Dan Allah mama kiyi hakuri wlh koda wasa bansan cewa abincin kibane banma San cewa kinzoba seda momyn rufy tasanar min,kuma koda rufy taje cemin tayi insanya mata abinci zataci bata koshiba anma wlh koda wasa bansan cewa keza kiciba.Dasauri rufy tace wlh grany karya takeyi nafa'da mata kece zakici abinci shine tace wai ina ruwanta dake..Rai abace Sukainat tace anma rufy kiji tsoron Allah yaushe kikace mama ce zataci abinci?bakomai kema macece kuma gidan Wani zaki tafi...Hannu Hjy kultum tadaga mata afusace tace dakata!!kar kice zakimata baki kuma ba'abinda za tagani agidan auren ta banda alkhairi aniyarki tabiki"Cikin kuka tace ba baki nake mataba kawai ina fa'da mata gaskiya ne..ketashi kibani waje banason fitsara Mara tarbiya ta'fada tana nuna mata hanyar fita.Jiki asanyaye tamike batare datasake cewa komai ba tafice.
"Hjy kinga ka'dan daga cikin halayyar tako?ko dadyn rufy bata ragamasa in tafara yimasa fa'da kamar danta kuma koda ya fa'da mata magana bataji bata ganin kowa da mutunci agidan nan bakiga yanda ta tsani yarannan ba koganin su ta tsani yi bare tajasu ajikinta,cewar Nadiya tana matsawa Hjy kultum kafa"Aina gani da idona dan Wannan yarinyar ba yar mutunci bace tagani idanunta batafa kunya"Ganin yanda Hjy kultum tadau zafi da Sukainat yasa Nadiya da rufy sukadinga yimata famfo 'karya da gaskiya sukadinga fa'da mata basubarta seda suka tabbatar suncusa mata kiyayyar Sukainat fiye da tunanin mai karatu...
Da rana lafiyeyyen jollof din shinkafa tayi musu Wanda yaji vegetables da namar kaza sannan tahada musu zobo me dadin kamshi,fita tayi daga kitchen din tashiga daki danyin wanka se tatuna ba tasanya zo'bon a fridge ba,dafe kai tayi kana tadawo rufaida tagani tabube zobon tazuba Wani Abu acikin kwalba tana kokarin bude abincin Sukainat takarasa wajen rai abace tace mehaka kikeyi rufy mecike sakamin cikin abinci??Cike da tsiwa tace abinda kika akaini wawuya wacce batasan metakeyiba,da kallo Sukainat tabita takasa tabuka komai,tadauki kusan mintuna goma atsaye awajen kafin daga bisani tazubar da sobon tasake ha'da sabo tafice a kitchen din,hartayi wanka batar al'ajabin zagin da rufy tayi mata ba dakuma abinda taga tanayi.Bayan tafito tadauko Wani swiss less ja da ratsin green tasanya abinka da black beauty bakaramin amsar jikinta kayan yayiba,kwalkiya ta tsantsara sannan tadibi abincin taje tayi serving dinsa asashen Nadiya Wannan umarnin Ahmad ne komai a sashen Nadiya zasudinga yi,lokacin datashiga babu kowa a parlour dan haka tanufi bedroom din tsayawa tayi tace aunty kufito angama abinci fitowa sukayi dujansu ita da 'yayanta serving din su tayi sukaci sukasha sabon zobon data ha'da musu, harsuka gama ci bawanda yace da 'dan uwansa komai bayan sun gama ne ta kwashe kayan tamayar kitchen sannan tawuce dakinta batare datasake bi takansuba.Fitar ta ba dadewa hajiya Kaltum tazo wato mahaifiyar Ahmad, dagudu su sufy suka Mike suka Rungumeta cike da farin Cikin ganinta,Itama rungumesu tayi cike da farin cikin ganin jikokinta,mikewa Nadiya tayi tana hararansu tace kusaketa koso kuke kukaryata ne?dariya Hjy kultum tayi tace baruwanki dasu,fride Nadiya tabude tadauko mata drinks kallon rufy tayi tace jeki karbawa Hjy abinci wajen Aunty Ku sannan kice tazo sugaisa,mikewa rufy tayi tafice tanufi sashen Sukainat.Sukainat na shiga daki tadauki wayarta tana game, sotake takira 'yan gidansu sede bata da katin kira tanaso tace Ahmad yasa mata anna tanajin nauyin tambayar sa hakan yasa tahakura taci gaba da game dinta cike da kewar yan gidansu.Jitayi anbanko kofar da karfi anshigo daga kai tayi dan ganin kowaye!!rufy tagani cikin yatsina da tsiwa tace Sukainat kibani abinci.?Kallon ta Sukainat tayi tana mamakin tsaurin idon yarinyar,anma yanzu kikagama cin abinci ko tace da ita?Ina ruwanki inade dadyna ne yakawo kuma dan muci yasiyo inkuma bazaki bani bane se intafi"mikewa Sukainat tayi batare datasake cewa komai ba tanufi kitchen plate tadauka tazuba mata sannan tafice tabarta a kitchen din.
"Parlour rufy tashiga hannunta rike da plate din abinci ba murfi tana zuwa ta ajiye abincin agaban Hjy kultum tace grany kiga a inda aunty tasanya min abinci kuma nasanar mata nakine shine tace wai ina ruwanta dake ko ke Uwar tace dazatasanya miki abinci akula me kyau Har zankara yimata magana tace idan ban barkanta seta dake ni taga gatana.Cikin kissa Nadiya tace ya isa rufy banhanaki irin wannan surutunba zuciyar ta cike da farin Ciki,Rai abace Hjy kultum tace lalle wannan tacika Mara mutunci dama tsiyan 'dan talaka kenan be iya samun wajeba tsaban rashin tarbiya za tasanya min abinci cikin plate yauzan nuna mata nafita iko dagidan 'dana,Nadiya jeki kiramin ita yanzu,jiki narawa Nadiya tamike tanufi sashen Sukainat zuciyar wasai...
_VOTE_ ✅
_COMMENTS_
_AND_
_SHARE_
*_ESHAA CE~_*🤙🏻
[3/23, 15:13] ESHA: *KISHIYA KO BAIWA???*
_(TRUE LIFE STORY)_
*NA MARUBUCIYA*
*REAL ESHAA ~*
*WATTPAD* _Realeshaa_
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa kurakurensa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani_*
*PAGE 23&24*🖌️
________________________📖Da sallama dauke abakinta tashiga Har bedroom din ta,batare da Neman iziniba"zaune tahangota tana latse latse awaya,Murmushi take sakar mata wanda da ita ka'dai tasan ma'anarsa "wayar dake hannunta ta ajiye tana maida hankalinta kacokam zuwa ga Nadiya dahar izuwa Wannan lokacin da Wannan makirin Murmushi a fuskarta.Ido sukainat takura mata inhar bata manta ba Wannan shine karonta nabiyu shiga dakinta tana fatan Wannan shigowar yazama na alkhairi domin jikinta nabata babu alkhairi atare da Nadiya.Cikin dakiya tace wani abin kike bukata momyn rufy?,kai ta girgiza alamar a'a babu abinda nike bukata Mr Ahmad Hjy kultum keson ganinki wato mahaifiyar mijinki ko ince surukarki tafa'da cike da she'kiyanci" tanagama fa'din haka tajuya tace nabarki lafiya Amarya me maganar sugar.Takai kimanin minti uku tana tunani kafin daga bisani tamike, Sif tabu'de tadauko hijab dogon harkasa tasanya sannan tafito dan amsa kiran Hjy.Ahankali tasanya 'kafa cikin parlour tare da sallama 'dauke abakinta.
Shigarta yayi dede da lokacin da Nadiya ke fa'din halin tane Hjy sede kiyi hakuri Sam batada tarbiya muma hakuri muke da ita badan haka da yanzu ankai ruwa rana,ni wlh ko bako ne bazan bashi abinci a wannan plate din ba bama ba'ko ba kowanda bansan shiba bazanyi masa Wannan wulakanci ba"cike da takaici Hjy kultum tace yo aima bazanci abincin ba,Har Nadiya tabude baki daniyyan magana taha'diye sauran dake bakinta sakamakon ganin Sukainat"Ko ba'a fa'da mataba tasan sukarta Nadiya ke kaiwa wajen Hjy kultum duba da yanda hajiyar tamurtu'ke fuska,Dede ta yanayin fuskarta tayi kamar bataji komai ba takarasa shiga cikin parlour.Da yalwateccen fara'a a fuskarta ta tsugunna a'kasa kusa da Hjy kultum tace barka da zuwa Hjy fatan kunzo lafiya ya mutanen gida??,ta'fada kanta a'kasa cike da baiyayya.Cikin 'kaskanci Hjy kultum tace dakata!!bana bukatar gaisuwarki!,gaisuwar mezakiyi min?,bayan kingama yimin diban albarka abayan ido na fitsararriya Mara kunya wacce batasan mutinciba tsiyar dan talaka kenan baku iya samun wajeba se kunnuna bakugaji arzikiba Har ni zaki zubawa abinci a plate ta'fada tana nunata da plate din datasanyawa rufy abinci,kince niba Uwar kibace bare kizubamin akwa no me daraja,Naji niba uwarki bace anma na haifi dan dakike zaune akar kashinsa kuma zan nuna miki nafiki gadara dashi mara tarbiya dagani iyayenki basu baki tarbiyan daya daceba domin dakina da tarbiya dabazaki yimin hakaba gayyar tsiya.
Tunda tafara magana Sukainat ke kuka jitake ina ma mutuwa yazo yadauketa da Wannan kaskancin da cin mutincin datake fuskanta gidan Ahmad tarasa meta tsarewa Nadiya da 'ya'yan ta agidan dasukeso su tozarta ta ba damuwa in Har Hjy kultum tayi mata domin matsayin Uwa ce agareta"cikin wata raunanniyan murya tace Dan Allah mama kiyi hakuri wlh koda wasa bansan cewa abincin kibane banma San cewa kinzoba seda momyn rufy tasanar min,kuma koda rufy taje cemin tayi insanya mata abinci zataci bata koshiba anma wlh koda wasa bansan cewa keza kiciba.Dasauri rufy tace wlh grany karya takeyi nafa'da mata kece zakici abinci shine tace wai ina ruwanta dake..Rai abace Sukainat tace anma rufy kiji tsoron Allah yaushe kikace mama ce zataci abinci?bakomai kema macece kuma gidan Wani zaki tafi...Hannu Hjy kultum tadaga mata afusace tace dakata!!kar kice zakimata baki kuma ba'abinda za tagani agidan auren ta banda alkhairi aniyarki tabiki"Cikin kuka tace ba baki nake mataba kawai ina fa'da mata gaskiya ne..ketashi kibani waje banason fitsara Mara tarbiya ta'fada tana nuna mata hanyar fita.Jiki asanyaye tamike batare datasake cewa komai ba tafice.
"Hjy kinga ka'dan daga cikin halayyar tako?ko dadyn rufy bata ragamasa in tafara yimasa fa'da kamar danta kuma koda ya fa'da mata magana bataji bata ganin kowa da mutunci agidan nan bakiga yanda ta tsani yarannan ba koganin su ta tsani yi bare tajasu ajikinta,cewar Nadiya tana matsawa Hjy kultum kafa"Aina gani da idona dan Wannan yarinyar ba yar mutunci bace tagani idanunta batafa kunya"Ganin yanda Hjy kultum tadau zafi da Sukainat yasa Nadiya da rufy sukadinga yimata famfo 'karya da gaskiya sukadinga fa'da mata basubarta seda suka tabbatar suncusa mata kiyayyar Sukainat fiye da tunanin mai karatu...