Sashe 23
Kishiya Ko Baiwa Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Misalin tara nasafe Ummi tahau motar Gombe cikin ikon karfe shadaya da wasu mintuna tashiga garin Bauchi,dan mashin ta tare tace yakaita ga bukka cikin mintuna kalilan suka isa,Da sallama dauke abakinta tashiga gidan, fauziyya da Inna hajo tahango zaune suna hira cike da barkwani"ganinta yasa suka Mike da Murmushi afuskar su"su naimata barka da zuwa.Kasa amsawa Ummi tayi lokaci daya jikinta yayi sanyi dan bataga alamar Suky tana nan ba"Taburma fauziyya ta shimfida mata tace Ummi bismillah kizauna,jiki asanyaye Ummi tazauna"Bayan sun gama gaisawa ne fauziyya tahadawa Ummi fura mai sanyi godiya Ummi tayi tafara sha ka'dan tasha tature kwanan furan daga gaban ta..Tasowarta daga bacci kenan wani azabebben yunwa yatasata gaba,Inna ina kika ajiye min furata...kasa karasawa tayi sakamakon ganin Ummi zaune!!"Ido Ummi tazuba bamata tanayiwa Allah godiya aranta dayasa yar ta nacikin koshin lafiya.Cikin sanyi jiki tazauna akusa da Ummi tare da gaisheta,kasa amsawa Ummi tayi se hawayen dake taruwa a kwarmin idanunta, cikin rawan murya tace Sukainat kin kyauta abinda kika, aikata yamiki kyau takarashe hawaye nabin fuskarta.. Subhanallah ke Maimuna lafiya daga zuwa se kuka cewar Inna hajo!!?Cikin sheshhekar kuka Ummi tafayyace wa Inna hajo abinda yafaru takuma sanarmata dacewa lalle Malam yace kafarta kafan Suky. Hawaye Inna hajo tashare tana cewa wannan kishiya ta Sukainat akwai lalacacciya haihuwar galligal sekace wacce aka kaimata baiwa, shima de wannan mijinata akwai lusari wlh duk yanda akayi dan farine",Yo kema de wannan akwai sakarya ni wlh kishiya bata isa natsaya tadakeni ba kota fi karfina aisena dauki muciya Na ragargaza mata kayi"Seda tagama surutanta kafin tashiga yimusu nasiyya me ratsa jiki takuma jawa Suky kunne da karta sake yarda ta tsaya kishiya tadaketa....Ko wanka Ummi bata bari Suky tayiba tatisa keyarta suka dawo garin Bauchi...
Lokacin dasuka isa gida Malam Ahmadu natsakar gida yana jiran dawowar Ummi,ganin ta da Suky yasa yamike afusace, bejira komai ba yadauki wani injin belt dake jikin bishiyar gwaiban gidan yafara dukanta dashi ihu take tana buya abayan Ummi,ganin kamar Ummi nakareta yasa yafara zubawa ta ko ina yana hadawa da ita seda ya mata dukan tsiya koda mikewa tagagara da kyar Allah yatemakata yakyaleta ganin batada kuzari" Kanwarta se kuka take tana baiwa Malam Ahmadu hakuri...Cikin bada umarni yace wlh minti talatin nabaki kishirya kikoma dakinki inba haka ba sena illataki..Ummi kam kasacewa komai tayi jiki asanyaye tamike tadaura mata ruwan wanka cike da tausayin ta,hakika Sukainat naganin jarrabawa tarasa da wanne zataji akananun shekatunta abunuwa sun hade mata goma da ashirin ga matsalar kishiya da miji gakuma mahaifinta dake da zafi...
Tana shiga daki tazube akasa zuciyar ta nawani irin kuna tamkar ze fashe"Hakika da wannan rayuwar data ke ciki gwanda mutuwa shin ina akeso tasanya kanta taji sanyi,acikin rayuwar ta. gidan mijinta ba dadi sannan ace gidan mahaifinta ma babu dadi"wani irin kuna zuciyar ta keyi mata,Mikewa tayi Dasauri tashiga dube dube acikin dakin,Cikin wata leda taga maganin bera cikin sauri tabude takai bakinta"Ganin tana kokarin hallaka kanta yasa Naja'atu kanwarta kwalla kara tana kiran Ummi,Arazane Ummi ta ajiye towan ruwan zafin datake tashigo dakin agigice"Shigowarta yayi dede da sanda take zuba maganin abakinta,kuka Ummi tafashe dashi cikin matsanancin tashin hankali tace dan Allah Suky kada kisha wannan abin karfa kimanta hukuncin duk Wanda yakashe kansa wutane,sannan kin mutu kafira domin Allah baya taba gafartawa Wanda yakasheka Kansa.Cikin wata raunanniyar murya tace wlh,Ummi na gwammaci in mutu kafira da wannan rayuwar kuncin da bakin cikin danake ciki" nasan koda namutu kowa zehuta yadena tsanata Ummi nasan ke ka'dai ce zakiji ciwon mutuwa Na anma kiyi hak....bata karasaba Malam Ahmadu yakwasheta da wani azabebben mari,cikin tsawa yace kicire maganin daga bakinki kafin na illataki"dago rinannun idanunta tayi tace Abba kayi hakuri na gwammaci mutuwa da wannan rayuwar kunci da bakin cikin danake ciki, tanagama fadin haka tayi kokarin hadiye maganin cikin wani irin sauri Malam Ahmadu yamatse bakinta daduka karfinsa hannu yacusa abakinta yana kokarin Ciro maganin yayinda ita kuma kekorin hadiyewa" ganin inbeyi da gaske ba zata shanye yasan yashi matse wuyanta tare da dauketa da mari Wanda yayi sanadiyyar zubowar maganin dakuma fashewar gefen bakinta fusgewa take daga rikon dayake mata tana wani irin kuka me gunji.Cikin bada umarni Malam Ahmadu yasa Ummi takawo masa ruwa,bakinta ya wanke tare da tofa mata addu'o'i,dena fusge fusgen tayi sejan zuciya datake akai akai.Ido Malam Ahmadu ya kura mata cike da tausayi yake kallon ta cikin nutsuwa yace"Sukainat shiru tayi takasa amsawa se binsa datake da Ido,sake kiran sunan ta yayi akaro nabiyu, ahankali tadago rinannun idanunta dasuka rine tamkar gauta bata amsa ba sebinsa da kallo datake..Meyesa kikayi yunkurin kashe kanki?kinsan hukuncin duk Wanda yayi yunkurin kashe kansa amusulunci kuwa??!Cikin raunanmiyan muryanta daya dishe da kuka tace Abba nasani wuta!!Kallonta yake kafin daga bisani yace kinsani anma shine kikayi yunkurin kashe kanki...
Cikin shesshekan kuka tace Abba menene amfanin rayuwa ta gwara mutuwa da wannan rayuwar danake fuskanta,baki daya kunkasa fahimtar halin kunci da bakin ciki danake ciki Abba gani kake kamar banason zaman aure ne alhalin bahaka bane Abba kunkasa zaunar da Ahmad kuji dalilin dayasa yake wulakantani kullum cikin ganin lefina kuke.
Hawayen fuskarta yashiga share mata cike da tausayin ta yace kiyi hakuri Suky insha Allah zan kwatar miki yancinki anma karki sake yunkurin kashe kanki.kai tajinjina batare datace komai ba.Ummi dake gefe kasa cewa komai tayi se godiya takewa Allah daya kubutar da rayuwar yar ta...Mikewa Abba yayi yafice wayar sa dake aljihu yaciro number alwalin Ahmad yakira,bayan sungaisane yasheda masa dalilin kiran nasa" bayan yakashe yasake kiran wayar Isa gaisawa sukayi da isa cikin mutunci da karramawa kafin Malam Ahmadu yasanar masa dayanason ganin sa agidan sa
Da yammaci misalin karfe hudu Alh Ali da isa suka iso gidan Malam Ahmadu cikin karramawa yatarbe su ruwa yakawo kafin yafara sheda musu dalilin kiransu...
*_ESHAA CE~_*🤙🏻
[3/23, 15:13] ESHA: *KISHIYA KO BAIWA???*
_(True life story)_
*Na marubuciya*
_REAL ESHAA ~_
*WATTPAD* _Realeshaa_
_Like my page on Facebook._ 👇🏻
https://www.facebook.com/REAL-ESHAA-FANS-114689303720405/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa kurakurensa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani_*
_Dedicated to Amnah el yaqub Ina tayaki murnan fara sabon novel din ki me suna INSAAF yanda kikafara Allah yasa kigama lafiya Allah yabada Ikon amfanuwa da darusan dake ciki._
*PAGE 39&40*🖌️
Lokacin dasuka isa gida Malam Ahmadu natsakar gida yana jiran dawowar Ummi,ganin ta da Suky yasa yamike afusace, bejira komai ba yadauki wani injin belt dake jikin bishiyar gwaiban gidan yafara dukanta dashi ihu take tana buya abayan Ummi,ganin kamar Ummi nakareta yasa yafara zubawa ta ko ina yana hadawa da ita seda ya mata dukan tsiya koda mikewa tagagara da kyar Allah yatemakata yakyaleta ganin batada kuzari" Kanwarta se kuka take tana baiwa Malam Ahmadu hakuri...Cikin bada umarni yace wlh minti talatin nabaki kishirya kikoma dakinki inba haka ba sena illataki..Ummi kam kasacewa komai tayi jiki asanyaye tamike tadaura mata ruwan wanka cike da tausayin ta,hakika Sukainat naganin jarrabawa tarasa da wanne zataji akananun shekatunta abunuwa sun hade mata goma da ashirin ga matsalar kishiya da miji gakuma mahaifinta dake da zafi...
Tana shiga daki tazube akasa zuciyar ta nawani irin kuna tamkar ze fashe"Hakika da wannan rayuwar data ke ciki gwanda mutuwa shin ina akeso tasanya kanta taji sanyi,acikin rayuwar ta. gidan mijinta ba dadi sannan ace gidan mahaifinta ma babu dadi"wani irin kuna zuciyar ta keyi mata,Mikewa tayi Dasauri tashiga dube dube acikin dakin,Cikin wata leda taga maganin bera cikin sauri tabude takai bakinta"Ganin tana kokarin hallaka kanta yasa Naja'atu kanwarta kwalla kara tana kiran Ummi,Arazane Ummi ta ajiye towan ruwan zafin datake tashigo dakin agigice"Shigowarta yayi dede da sanda take zuba maganin abakinta,kuka Ummi tafashe dashi cikin matsanancin tashin hankali tace dan Allah Suky kada kisha wannan abin karfa kimanta hukuncin duk Wanda yakashe kansa wutane,sannan kin mutu kafira domin Allah baya taba gafartawa Wanda yakasheka Kansa.Cikin wata raunanniyar murya tace wlh,Ummi na gwammaci in mutu kafira da wannan rayuwar kuncin da bakin cikin danake ciki" nasan koda namutu kowa zehuta yadena tsanata Ummi nasan ke ka'dai ce zakiji ciwon mutuwa Na anma kiyi hak....bata karasaba Malam Ahmadu yakwasheta da wani azabebben mari,cikin tsawa yace kicire maganin daga bakinki kafin na illataki"dago rinannun idanunta tayi tace Abba kayi hakuri na gwammaci mutuwa da wannan rayuwar kunci da bakin cikin danake ciki, tanagama fadin haka tayi kokarin hadiye maganin cikin wani irin sauri Malam Ahmadu yamatse bakinta daduka karfinsa hannu yacusa abakinta yana kokarin Ciro maganin yayinda ita kuma kekorin hadiyewa" ganin inbeyi da gaske ba zata shanye yasan yashi matse wuyanta tare da dauketa da mari Wanda yayi sanadiyyar zubowar maganin dakuma fashewar gefen bakinta fusgewa take daga rikon dayake mata tana wani irin kuka me gunji.Cikin bada umarni Malam Ahmadu yasa Ummi takawo masa ruwa,bakinta ya wanke tare da tofa mata addu'o'i,dena fusge fusgen tayi sejan zuciya datake akai akai.Ido Malam Ahmadu ya kura mata cike da tausayi yake kallon ta cikin nutsuwa yace"Sukainat shiru tayi takasa amsawa se binsa datake da Ido,sake kiran sunan ta yayi akaro nabiyu, ahankali tadago rinannun idanunta dasuka rine tamkar gauta bata amsa ba sebinsa da kallo datake..Meyesa kikayi yunkurin kashe kanki?kinsan hukuncin duk Wanda yayi yunkurin kashe kansa amusulunci kuwa??!Cikin raunanmiyan muryanta daya dishe da kuka tace Abba nasani wuta!!Kallonta yake kafin daga bisani yace kinsani anma shine kikayi yunkurin kashe kanki...
Cikin shesshekan kuka tace Abba menene amfanin rayuwa ta gwara mutuwa da wannan rayuwar danake fuskanta,baki daya kunkasa fahimtar halin kunci da bakin ciki danake ciki Abba gani kake kamar banason zaman aure ne alhalin bahaka bane Abba kunkasa zaunar da Ahmad kuji dalilin dayasa yake wulakantani kullum cikin ganin lefina kuke.
Hawayen fuskarta yashiga share mata cike da tausayin ta yace kiyi hakuri Suky insha Allah zan kwatar miki yancinki anma karki sake yunkurin kashe kanki.kai tajinjina batare datace komai ba.Ummi dake gefe kasa cewa komai tayi se godiya takewa Allah daya kubutar da rayuwar yar ta...Mikewa Abba yayi yafice wayar sa dake aljihu yaciro number alwalin Ahmad yakira,bayan sungaisane yasheda masa dalilin kiran nasa" bayan yakashe yasake kiran wayar Isa gaisawa sukayi da isa cikin mutunci da karramawa kafin Malam Ahmadu yasanar masa dayanason ganin sa agidan sa
Da yammaci misalin karfe hudu Alh Ali da isa suka iso gidan Malam Ahmadu cikin karramawa yatarbe su ruwa yakawo kafin yafara sheda musu dalilin kiransu...
*_ESHAA CE~_*🤙🏻
[3/23, 15:13] ESHA: *KISHIYA KO BAIWA???*
_(True life story)_
*Na marubuciya*
_REAL ESHAA ~_
*WATTPAD* _Realeshaa_
_Like my page on Facebook._ 👇🏻
https://www.facebook.com/REAL-ESHAA-FANS-114689303720405/
*_Ya Allah ubangiji kajikan mahaifina ya Allah kagafar tamasa kurakurensa ya Allah kakai haske kabarinsa ya Allah kajikan dukkan musulman dasuka rigamu gidan gaskiya ya Allah kasa innamu yazo mucika da imani_*
_Dedicated to Amnah el yaqub Ina tayaki murnan fara sabon novel din ki me suna INSAAF yanda kikafara Allah yasa kigama lafiya Allah yabada Ikon amfanuwa da darusan dake ciki._
*PAGE 39&40*🖌️