Sashe 7
Haramtacciyar Soyyaya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Yace Nakira Auncle yana zuwa yaje ýa kira Aunty Nena so behave your self yafada mai hakane don yasake mata hannu Amma ina Shidai kawai Yusuf yafita kar yakalleta.
Ita Safeena kallon wanda yatabu tafara yimai tafisge hannunta tareda kama hanyar fita yasha gabanta don baisan lokacinda wani irin karfi yazo mai ba. Yace dont go plsease stay here, please stay with me cikin fushi ta tureshi tareda ficewarta tana fita yana faduwa akasa.
Wanda yayi daidai da shigowarsu Auncle da Anty Nena harma da Menal itama jin karar salatinsu yasa tadawo da gudu..........🖊
*_bawanda yafi karfin kuskure inda nayi ba daidai ba ku gafarceni dan Adam din kenan ina yinku fans muje zuwa takunce dai Maman Ammar*
🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
*HARAMTACCIYAR SOYAYYA*
🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
(romantic love story)
Story writing by
_NAFISA SANI HASSAN_
maman Ammar
💫FAGEN MARUBUTA WRITERS
ASSOCIATION💫
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
_(Gidan Aminci zaman lafiya da yardar juna, insha Allah🤝)_
*wannan nakine maman khausar kince kiji khausar a next page to gashi nan na mallakawa khausar wannan page duka Allah yaraya mana ita Akan sunnah*
9⃣
*Bismillahir rahamanir rahim*
Duk sukayo kanshi da sąuri nan take Menal tafara kuka tana kiran sunan shi, bros katashi don Allah itakuma Safeena ai gaba daya tarikice takasa koda karasawa kusa dashi Alhaji da Yusuf su suka kamashi Anty Nena ta ruga ta dakko key din mota,
Duk sunrude musamman Safeena batama tsaya daukar hijab ba tafada mota Menal ma tabita Anty Nena ce mai karfin halin acikinsu Sai Yusuf Alhaji ma duk ya firgice yana tunanin dan Amana,
Koda suka isa Asibiti da gudu Akã nufi emagency dashi dón gaba daya numfashinshi baya tafiya, Safeena jitake kafarta ma bazata iya daukarta ba komai ya tsaya mata ita tarasa maike shirin faruwa ne da ita sam takasa fahimtar halinda take ciki,
Meke shirin faruwa ne da ita don gaba daya jitake kamar nata numfashin zai tsaya Alokacinda taganshi a sume,
Menal kam ba Abinda takeyi sai kuka don gani takeyi idan har wani Abû yasami Sageer itama tata takare don ita kadai tasan irin Azabtuwar da takeyi saboda sonshi, Addu a take Allah yabashi lafiya gaskiya zata fada mai Abinďa ke cikin zuciyarta ko zata samu sauki,
Saida doctor yabasu umarnin shiga suganshi kowa na rige rige tsakanin Alhaji da Sãfeena harma da Menal tana shiga takasa karasawa ciki Abakin kofa ta tsaya tana kallon yanda yake fitarda numfashi Ahankali andaura mai drip Ahannu ta Mēnal da gudu takarasa tafada jikinshi wanda saida Safeena taji wani iri har cikin ranta bataji dadin yanda yarinýar ta taba mai jikiba, Amma wani sashi na zuciyarta na cewa ina ruwanki, tayi saurin dauke kanta don batason ganin yanda Menal tawani rukun kume mai jiki,
Saida Alhaji yayi magana cewar Yusuf yama yarda su gida dare yayi sosai shizai tsaya Amma ina yace aa shine yaka mata yatsaya badamuwa su sutafi daga Menal har Safeena basuji dadin cewa da akayi sutafiba Amma sun san tunda Alhaji yace dole sutafi,
Alhaji yama Yusuf godiya sannan suka wuce gida suna hanya suna tattauna ciwoň na Sageer shida Anty nenã Akan doctor yace Akiyaye bacin Abinda kesashi cikin damuwa kuma yaka mata Amai Aure amma mekike gani? Yakamata ayi wani Abuakai. Wai meke damunshi ne ma har yasa tunani yakeson cutar da shi Anty Nena tace to saidai yatashi zangwada tanbayarshi,
Har suka isa gida suna tattaunawa akan ciwon Dakuma damuwa, wanda awani gefen Safeena kamar ta zuciyarta zata fito tsabar bugawa, Aure meyasa za amai Aure? Menal kuwa taji dadi har cikin zuciyarta don tasan Sageer baida wata budurwar da yakeso Dama Humaida ce ita kuma yanzu ta fita hanyarshi aganinta don haka ita zata fadamai kawai suyi Auren su kawai don tafi kowàce mace dacewa dashi, nikam nace Hmmm.
Sageer bai farkaba saida Asuba yana bude ido yaga Yusuf Zaune, yace mai tana ina? Sai Alokacin Yusuf yalura da yatashi yace wacece? Ahankali yace Safeena'Yusuf yace muna Asibitine fa Safeena nagida yai saurin zabura zaitashi Amma ina yakasa saboda jikin ba karfi.
Yusuf take me to her please I wnt to see her, yafada cikin damuwa wanda saida yatausaya mai don yasan Abokinshi yashiga matsala babba yace sory yanzu karfe hudu na Asuba da safe zanyi kokari tazo kasan da wuya Asallameka yau jikinka ba karfi Haryanzu.
Badan yasoba yakoma yayi relaxed.gefen Safeena kuwa aikamar ta janyo wayewar garin saboda tsabar matsuwa gari yawaye batasan meyasa ta damuda shi har haka ba. Menal ma hakan take burinta kawai taga tashin shi ko tafada mai damuwarta,
Gari nawaye wa tafada kicin dakanta tafara dora mai break fast tanayi mai aikin natayata da shirya na gidan Har Anty Nena tafito tasameta Akicin tareda cewa Yau madan Safeena ce Akicin ?tayi murmushi tareda cewa wallahi kawai naji ina son yin girkin ne,
Takammala duka sannan tashirya na Asibiti A basket sannan takoma dakinta tafesa wanka first time taji tana son sa riga da zani sunko yimata kyau sosai tareda kama gashinta don bata iya dąura dankwalï ba tasamu mayafi fari kasan cewar atanfar blue ce da takalmi farare masu dan tsini ga dinkin yakar beta sosai kasan cewarta mace mai diri ga ko ina yaji masha Allah.
Tafito tana tashin kamshi mai tsada tareda taku irin na matan da suka yarda dakansu, duk suna zaune a dining kowa na cin Abincinshi har da yaran Anmusu shirin school Alhajin ma na zaune.
Takarasa tareda gaida Anty Nena da Alhaji yace kintashi lafiya batareda yadago kanshiba taja kujera tazauna tareda hada tea don ta matsu ta ganta Asibiti
Dontaga halinda yake ciki,
Saida kowa yagama Alhaji yacema Menal tawuce school tareda yaran su zasuje Asibiti tareda Safeena da Anty Nena suma daga can zasu wucé Aiki. Menal bataso Amma tasan bata isa tama dadynta kaddama ba haka ta wuce badon ranta yasoba,
Sageer kuwa gari nawayewa yamatsa ma Yuşuf kace zata zo har yanzu shiru har likita yazo yacire mai drip din yashiga yayi sallah' yana idarwa yamike yana leka window yaga kozai hangota don ďaga dakinda yake yäna hango harabar Asibiti,
Saida yakusa faduwa hangota da yayi tafito gaban motar Auncle dinshi tana murmushi gashi tayi wani bala in kyau, zuciyarshi kamar tafaso tsabar kishi yatsani yaganta da kowane na miji baison kowa na rabarta.
Saida yazauna yadafe kirjinshi har Yusuf na tanbayar yadai? Ko inkira doctor ne yakwanta tareda rufe idonshi bai Ammasa ba kafin yakuma cewa komai sun shigo dakin su uku.Alhaji ne gaba
Yusuf yagaishe su Alhaji yace baitashi bane har yanzu? Yusuf yace yàtashi komawa yayi don Har yayi sallah ma. Ok Abokinka bai fada ma meke damunshiba har yajanyo mai hawan jini?
Yace kasanshi Alhaji da zurfin ciki Amma ni ína ganin kamar stress ne kawai, yace ok Allah yabashi lafiya Anty Nena tace Ameen Safeena kuwa ta Ajiye basket dinda tashigo da shi tareda kallon fuskarshi data kara haske,
Alhaji yace khadija Muje in antashi Aiki zamu dawo kibar ma Safeena motar idan zata wuce ta tafida ita gida muje Atawa tace ok Takuma matsawa tareda shafa fuskarshi Allah yabaka lafiya Son Ameen suka Amsa banda Safeena.
Sun juya Yusuf ma yabi bayansu ita ma tafara takawa zata bi bayansu da karfi taji Anrikota kafin ta iya cewa komai yatura kofar tareda mannata ajikin kofar.
Ya rike west dinta da hannunshi duka biyu yafara Ajiyar zuciya yana kallon cikin idonta gaba daya takasa ko motsi tsabar mûtuwa da jikinta yayi saboda rike mata kugu da yayi gawani irin kallo da yake aika mata dashi
Ahankali yake karasa cika gab dinda ke tsakaninsu yana kara shige mata tareda shakar ķamshin turarenta duk tafitoda idonta waje tana mamakin me yake shirin yi ne haka?...............🖊
*Nima dai bansaniba muhadu a nxt pàge fans inajin dadin comnt dinku ina yinku sosai masoya HARAMTACCIYAR SOYYAYA*❤
[2/19, 2:19 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
*HARAMTACCIYAR SOYYAYA*
🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
(romantic love story)
Story writing by
_NAFISA SANI HASSAN_
maman Ammar
*ina godiya YAYA HAYATU Allah yakara daukaka*
🔟
Iya kaduwa ta kadu tsabar shõck harta kasa motsawa shikuwa Sageer ganinta kusa dashi gaba daya yarikice bai tsaya bata lokaciba yayi saurin shigewa cikin jikinta tareda matseta gam ajikinshi kamar su zama daya,
Ba inda baya rawa ajikinshi saida taji takasa numfashi da kyau tafara kokarin tureshi tana fadin wane irin iskanci ne wannan kakeyi ? Kana haukane,
Cikin mutuwar jiki tareda dashewar murya yace eh na haukace kuma kece kikayi sanadiyyar hauka cewata. Still yaki sakintã sai kokarin hada fuskarsu yakeyi yana lumshe ido tareda cewa,
Wayace kishigo motar shi? Cikin fushi tace miji nane da karfi ya tureta tareda fadin kidaina fadamin mijinki ne banaso' aiko ban fada ba kowa yasani yace banda ni ban yarda ba ita gaba daya yanzu tsoronshi takeji.
Gaskiyane kanshi yatabu komuma tsabar iskancine zai rika tabata tana matar Aure cikin fushi tace karka kuma kai hannunka Ajikina ni matar Aure ce haramun ne kana taba ni kai ba halali na bane.
Waima meye matsalarka dani ne? Kece zantan baya wayace kishigo rayuwata kin hana ni sakewa kina kokarin haukatani why? Meyasa kika Auri Aùncle dina why?
Bakida hankaline? He did'nt deserv you yafada cikin rada yana kokarin shigewa jikinta again nine dai dai dake. Ni yakamata in mallakeki bashiba taja baya tareda fadin wai meye kakeyi haka ne?
Kiyi hakuri Safeena wallahi ina sonki ! Look i can't even explain look in to my eyes and see. takuma ja dabaya yana kuma binta tareda cewa kar ka tabani nafada maka,
I realy love yôu Safeena i realy do please listing to me gaba daya ta tsure takasa natsuwa. Bata tsayaba saida ta dangana da gadon ta zauna yakarasa tareda zaunawa gab da ita yana aika mata da wani irin kallo,
Duk idonshi yayi jawur tsabar fitina da shaukin so, jin motsin kofar yabata damar mikewa da sauri ta matsa yatashi cikin mutuwar jiki yanufi kofar don yasan waye,
Yusuf ne yashigo tareda kallon Sageer irin na tuhumar nan ya dauke kai tareda matsawa yakoma kan gado yana me tsareta da ido duk taji ta tsani kanta bata son zaman dakin tamike yace kiban Abinci cikin bada umarni.
Ita gaba daya yanzu yadaina bata mamaki sai tsoro don wannan HARAM TACCIYAR SOYAYYA da yake shirin jefasu aciki harta fara nadamar Abinda zaifaru in Abbun su yaji kasheta zaiyi,
Ita Safeena kallon wanda yatabu tafara yimai tafisge hannunta tareda kama hanyar fita yasha gabanta don baisan lokacinda wani irin karfi yazo mai ba. Yace dont go plsease stay here, please stay with me cikin fushi ta tureshi tareda ficewarta tana fita yana faduwa akasa.
Wanda yayi daidai da shigowarsu Auncle da Anty Nena harma da Menal itama jin karar salatinsu yasa tadawo da gudu..........🖊
*_bawanda yafi karfin kuskure inda nayi ba daidai ba ku gafarceni dan Adam din kenan ina yinku fans muje zuwa takunce dai Maman Ammar*
🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
*HARAMTACCIYAR SOYAYYA*
🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
(romantic love story)
Story writing by
_NAFISA SANI HASSAN_
maman Ammar
💫FAGEN MARUBUTA WRITERS
ASSOCIATION💫
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
_(Gidan Aminci zaman lafiya da yardar juna, insha Allah🤝)_
*wannan nakine maman khausar kince kiji khausar a next page to gashi nan na mallakawa khausar wannan page duka Allah yaraya mana ita Akan sunnah*
9⃣
*Bismillahir rahamanir rahim*
Duk sukayo kanshi da sąuri nan take Menal tafara kuka tana kiran sunan shi, bros katashi don Allah itakuma Safeena ai gaba daya tarikice takasa koda karasawa kusa dashi Alhaji da Yusuf su suka kamashi Anty Nena ta ruga ta dakko key din mota,
Duk sunrude musamman Safeena batama tsaya daukar hijab ba tafada mota Menal ma tabita Anty Nena ce mai karfin halin acikinsu Sai Yusuf Alhaji ma duk ya firgice yana tunanin dan Amana,
Koda suka isa Asibiti da gudu Akã nufi emagency dashi dón gaba daya numfashinshi baya tafiya, Safeena jitake kafarta ma bazata iya daukarta ba komai ya tsaya mata ita tarasa maike shirin faruwa ne da ita sam takasa fahimtar halinda take ciki,
Meke shirin faruwa ne da ita don gaba daya jitake kamar nata numfashin zai tsaya Alokacinda taganshi a sume,
Menal kam ba Abinda takeyi sai kuka don gani takeyi idan har wani Abû yasami Sageer itama tata takare don ita kadai tasan irin Azabtuwar da takeyi saboda sonshi, Addu a take Allah yabashi lafiya gaskiya zata fada mai Abinďa ke cikin zuciyarta ko zata samu sauki,
Saida doctor yabasu umarnin shiga suganshi kowa na rige rige tsakanin Alhaji da Sãfeena harma da Menal tana shiga takasa karasawa ciki Abakin kofa ta tsaya tana kallon yanda yake fitarda numfashi Ahankali andaura mai drip Ahannu ta Mēnal da gudu takarasa tafada jikinshi wanda saida Safeena taji wani iri har cikin ranta bataji dadin yanda yarinýar ta taba mai jikiba, Amma wani sashi na zuciyarta na cewa ina ruwanki, tayi saurin dauke kanta don batason ganin yanda Menal tawani rukun kume mai jiki,
Saida Alhaji yayi magana cewar Yusuf yama yarda su gida dare yayi sosai shizai tsaya Amma ina yace aa shine yaka mata yatsaya badamuwa su sutafi daga Menal har Safeena basuji dadin cewa da akayi sutafiba Amma sun san tunda Alhaji yace dole sutafi,
Alhaji yama Yusuf godiya sannan suka wuce gida suna hanya suna tattauna ciwoň na Sageer shida Anty nenã Akan doctor yace Akiyaye bacin Abinda kesashi cikin damuwa kuma yaka mata Amai Aure amma mekike gani? Yakamata ayi wani Abuakai. Wai meke damunshi ne ma har yasa tunani yakeson cutar da shi Anty Nena tace to saidai yatashi zangwada tanbayarshi,
Har suka isa gida suna tattaunawa akan ciwon Dakuma damuwa, wanda awani gefen Safeena kamar ta zuciyarta zata fito tsabar bugawa, Aure meyasa za amai Aure? Menal kuwa taji dadi har cikin zuciyarta don tasan Sageer baida wata budurwar da yakeso Dama Humaida ce ita kuma yanzu ta fita hanyarshi aganinta don haka ita zata fadamai kawai suyi Auren su kawai don tafi kowàce mace dacewa dashi, nikam nace Hmmm.
Sageer bai farkaba saida Asuba yana bude ido yaga Yusuf Zaune, yace mai tana ina? Sai Alokacin Yusuf yalura da yatashi yace wacece? Ahankali yace Safeena'Yusuf yace muna Asibitine fa Safeena nagida yai saurin zabura zaitashi Amma ina yakasa saboda jikin ba karfi.
Yusuf take me to her please I wnt to see her, yafada cikin damuwa wanda saida yatausaya mai don yasan Abokinshi yashiga matsala babba yace sory yanzu karfe hudu na Asuba da safe zanyi kokari tazo kasan da wuya Asallameka yau jikinka ba karfi Haryanzu.
Badan yasoba yakoma yayi relaxed.gefen Safeena kuwa aikamar ta janyo wayewar garin saboda tsabar matsuwa gari yawaye batasan meyasa ta damuda shi har haka ba. Menal ma hakan take burinta kawai taga tashin shi ko tafada mai damuwarta,
Gari nawaye wa tafada kicin dakanta tafara dora mai break fast tanayi mai aikin natayata da shirya na gidan Har Anty Nena tafito tasameta Akicin tareda cewa Yau madan Safeena ce Akicin ?tayi murmushi tareda cewa wallahi kawai naji ina son yin girkin ne,
Takammala duka sannan tashirya na Asibiti A basket sannan takoma dakinta tafesa wanka first time taji tana son sa riga da zani sunko yimata kyau sosai tareda kama gashinta don bata iya dąura dankwalï ba tasamu mayafi fari kasan cewar atanfar blue ce da takalmi farare masu dan tsini ga dinkin yakar beta sosai kasan cewarta mace mai diri ga ko ina yaji masha Allah.
Tafito tana tashin kamshi mai tsada tareda taku irin na matan da suka yarda dakansu, duk suna zaune a dining kowa na cin Abincinshi har da yaran Anmusu shirin school Alhajin ma na zaune.
Takarasa tareda gaida Anty Nena da Alhaji yace kintashi lafiya batareda yadago kanshiba taja kujera tazauna tareda hada tea don ta matsu ta ganta Asibiti
Dontaga halinda yake ciki,
Saida kowa yagama Alhaji yacema Menal tawuce school tareda yaran su zasuje Asibiti tareda Safeena da Anty Nena suma daga can zasu wucé Aiki. Menal bataso Amma tasan bata isa tama dadynta kaddama ba haka ta wuce badon ranta yasoba,
Sageer kuwa gari nawayewa yamatsa ma Yuşuf kace zata zo har yanzu shiru har likita yazo yacire mai drip din yashiga yayi sallah' yana idarwa yamike yana leka window yaga kozai hangota don ďaga dakinda yake yäna hango harabar Asibiti,
Saida yakusa faduwa hangota da yayi tafito gaban motar Auncle dinshi tana murmushi gashi tayi wani bala in kyau, zuciyarshi kamar tafaso tsabar kishi yatsani yaganta da kowane na miji baison kowa na rabarta.
Saida yazauna yadafe kirjinshi har Yusuf na tanbayar yadai? Ko inkira doctor ne yakwanta tareda rufe idonshi bai Ammasa ba kafin yakuma cewa komai sun shigo dakin su uku.Alhaji ne gaba
Yusuf yagaishe su Alhaji yace baitashi bane har yanzu? Yusuf yace yàtashi komawa yayi don Har yayi sallah ma. Ok Abokinka bai fada ma meke damunshiba har yajanyo mai hawan jini?
Yace kasanshi Alhaji da zurfin ciki Amma ni ína ganin kamar stress ne kawai, yace ok Allah yabashi lafiya Anty Nena tace Ameen Safeena kuwa ta Ajiye basket dinda tashigo da shi tareda kallon fuskarshi data kara haske,
Alhaji yace khadija Muje in antashi Aiki zamu dawo kibar ma Safeena motar idan zata wuce ta tafida ita gida muje Atawa tace ok Takuma matsawa tareda shafa fuskarshi Allah yabaka lafiya Son Ameen suka Amsa banda Safeena.
Sun juya Yusuf ma yabi bayansu ita ma tafara takawa zata bi bayansu da karfi taji Anrikota kafin ta iya cewa komai yatura kofar tareda mannata ajikin kofar.
Ya rike west dinta da hannunshi duka biyu yafara Ajiyar zuciya yana kallon cikin idonta gaba daya takasa ko motsi tsabar mûtuwa da jikinta yayi saboda rike mata kugu da yayi gawani irin kallo da yake aika mata dashi
Ahankali yake karasa cika gab dinda ke tsakaninsu yana kara shige mata tareda shakar ķamshin turarenta duk tafitoda idonta waje tana mamakin me yake shirin yi ne haka?...............🖊
*Nima dai bansaniba muhadu a nxt pàge fans inajin dadin comnt dinku ina yinku sosai masoya HARAMTACCIYAR SOYYAYA*❤
[2/19, 2:19 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
*HARAMTACCIYAR SOYYAYA*
🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
(romantic love story)
Story writing by
_NAFISA SANI HASSAN_
maman Ammar
*ina godiya YAYA HAYATU Allah yakara daukaka*
🔟
Iya kaduwa ta kadu tsabar shõck harta kasa motsawa shikuwa Sageer ganinta kusa dashi gaba daya yarikice bai tsaya bata lokaciba yayi saurin shigewa cikin jikinta tareda matseta gam ajikinshi kamar su zama daya,
Ba inda baya rawa ajikinshi saida taji takasa numfashi da kyau tafara kokarin tureshi tana fadin wane irin iskanci ne wannan kakeyi ? Kana haukane,
Cikin mutuwar jiki tareda dashewar murya yace eh na haukace kuma kece kikayi sanadiyyar hauka cewata. Still yaki sakintã sai kokarin hada fuskarsu yakeyi yana lumshe ido tareda cewa,
Wayace kishigo motar shi? Cikin fushi tace miji nane da karfi ya tureta tareda fadin kidaina fadamin mijinki ne banaso' aiko ban fada ba kowa yasani yace banda ni ban yarda ba ita gaba daya yanzu tsoronshi takeji.
Gaskiyane kanshi yatabu komuma tsabar iskancine zai rika tabata tana matar Aure cikin fushi tace karka kuma kai hannunka Ajikina ni matar Aure ce haramun ne kana taba ni kai ba halali na bane.
Waima meye matsalarka dani ne? Kece zantan baya wayace kishigo rayuwata kin hana ni sakewa kina kokarin haukatani why? Meyasa kika Auri Aùncle dina why?
Bakida hankaline? He did'nt deserv you yafada cikin rada yana kokarin shigewa jikinta again nine dai dai dake. Ni yakamata in mallakeki bashiba taja baya tareda fadin wai meye kakeyi haka ne?
Kiyi hakuri Safeena wallahi ina sonki ! Look i can't even explain look in to my eyes and see. takuma ja dabaya yana kuma binta tareda cewa kar ka tabani nafada maka,
I realy love yôu Safeena i realy do please listing to me gaba daya ta tsure takasa natsuwa. Bata tsayaba saida ta dangana da gadon ta zauna yakarasa tareda zaunawa gab da ita yana aika mata da wani irin kallo,
Duk idonshi yayi jawur tsabar fitina da shaukin so, jin motsin kofar yabata damar mikewa da sauri ta matsa yatashi cikin mutuwar jiki yanufi kofar don yasan waye,
Yusuf ne yashigo tareda kallon Sageer irin na tuhumar nan ya dauke kai tareda matsawa yakoma kan gado yana me tsareta da ido duk taji ta tsani kanta bata son zaman dakin tamike yace kiban Abinci cikin bada umarni.
Ita gaba daya yanzu yadaina bata mamaki sai tsoro don wannan HARAM TACCIYAR SOYAYYA da yake shirin jefasu aciki harta fara nadamar Abinda zaifaru in Abbun su yaji kasheta zaiyi,