← Book details Haramtacciyar Soyyaya Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 19 OF 39

Sashe 19

Haramtacciyar Soyyaya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Sai kusan karfe goma sha dayà ya shigo cikin gidan dan tun tuni yana bayan garden yana tura sakonni ta system dinshi tareda tunanin ta don yaje kofar dakin ta ba adadi Amma tarufe gashi taki daukar kiranshi"

Cike da damuwa yashigo koda yashigo saida yakuma tsayawa ya kalli kofar kafin ya wuce dakinshi yana shîga direct bathroom yafada domin ya watsa ruwa

Saida ya dauki lokaci Acikin bayin yasakarma kanshi shower ba abinda yakeyi sai aikin tunaninta da tsabar kaunar kasancewa da ita don shikadai yasan halinda yake ciki A yau din nan yakai limit gaskiya,

Saida yadauki lokaci yana sakarma kanshi ruwa kafín yafito Amma ina baisamu natsuwarda yakeson yasamu ba tsigar jikinshi har tashi takeyi tsabar bukatuwa,

Saida yadan shafa mai da turaruka kafin yasaka bõxer ya nufi gadonshi domin yakwanta kozai iya samun bacci.

Saida yarazana ganin mutum Akan gadonshi cikin sauri ya kunna wuta me haske' ganin wacce ke kwance Akan gadon ýa mugun bashi mamaki;

Meya faru takwanta Adakinshi yau? Kodai batasan tazobane ? Itakuwa cikin jin dadin bacci tayi wani juyi wanda yayi sanadin zamewar After dress dinda ke jikinta

Gashi rigar baccin ta bayyana dukiyar fulanin sun wani tsaya suna kallon mai kaunarsu tun yana cikin full network har yafara fita Out of service tsabar rudewa da kuma afkawarda yakumayi dama yana cikin yanayin.

_gashi takawo kanta_

Cikin natsuwar dolenda tasashi yakarasa kangadon yakwanta Agefenta tareda kurawa fuskarta cikin tsananin sonta yana kallon irin baiwar da Allah yayi mata na tsantsar kýau,

Cikin snyinshi yakarasa zame After dress din tareda janyota zuwa jikinshi ai jin haduwar jikinshi da nata yakara tashin tsumin da yake ciki yafara lalubarta tun yanayi da hankali har ya fara fita cikin duniyar damuke ciki,

Cikin bacci tafara jin canjin yanayi tafara motsi Ahankali wanda shi Malam Sageer baisantayi ba saida yakai hannunshi saman nasha nunta sannan ta bude ido don zugi suke mata da sululi tsabar matsar da sukasha jiya,

Ba abinda yakeyi sai fitarda numfashi da sauri tafara cire hannunshi Akai tareda turešhi tunawa datąyi da täna cikin dakinshi kuma sai yanzu tafara datasanin shigowarta ciki

Yace prety ki tsaya please tace Sageer Akwai zafi kadaina taba min zafi yakemin tunjiya idanshi ya kada yace sory zanshafa Ahankali tom please cikin shagwaba da kuma tsoro tace aa nidai kabari

Yafara zame nitie din tasama tana kokarin tirjewa Amma batada karfin tureshi don duk ya danneta da rabin jikinshi ya manne bakinshi cikin nata yana tsotsa tareda bin jikinta da zafafan romance har yasakko da kanshi zuwa kirjinta

Ya cusakanshi tsakiyarsu yana me goga fuskar har yasamu yakai bakinshi kansu wani irin zillo tayi tadan mike tsabar shock da kuma zoginda suke mata acikin wannan halin yayi nasaran cire nitie din gaba daya.

Duk ya hanata koda motsi don yagama kasheta da soyyayarshi mai tsada batajin ko ita ayau zata iya hanashi cimma burinshi Don itama tashiga yanayin ......🖊

*ni dince dai taku har kullum MATAR SOJA*

07062906225
_FOR coment_
[2/19, 3:48 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
*HARAMTACCIYAR SOYAYYA*
🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
(romantic love story)

Story writing by
_NAFISA SANI HASSAN_
maman Ammar

💫FAGEN MARUBUTA WRITERS
ASSOCIATION💫

_(gidan zaman lafiya da yarda da juna🤝insha Allah)_

https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/

*~ADDU'AR DA ZAKUYI A LOKACIN DA ZAKU SHIGA TOILET~*

بِسْمِ اللَّهِ. اللَّهُـمَّ إِنِّي أَعُـوذُ بِـكَ
مِـنَ الْخُـبْثِ وَالْخَبَائِثِ

*~Bismillaahi. Allaahumma 'innee 'a'oothu bika minal-khubthi walkhabaa'ith.~*

*~In the Name of Allah. O Allah, I seek protection in You from the male and female unclean spirits.~*
2⃣4⃣
"Taji jiki sosai aranar Ahannun Sageer taci kukan zafin kirjinta harta gaji, saida yajishi yasamu natsuwa bawai don ya samu Abinda yakesoba amma still yaji dadi har cikin ranshi.

Yana kwance Akan kirjinta yayi filo da su tafara tureshi tareda cewa"nidai ka dagani zantafi daki na.yamirgina gefe yana Ajiyar zuciya irin ta samun natsuwar nan,

"Kikwana anan baby' kinji? Tace"bazan kwanan ba haka kawai ka kasheni. Ni baruwana dakai kalla yanda kasa nan dina namin zafi'

Cikin murmushin nishadin da yake ciki yace prety dan wannan wasan kikema raki haka? Da nayi me gaba daya fa? Cikin harara tace ni kuma sai intsaya ko?

Allah bazan kuma zuwa kusa dakaiba tunda baka tausayina hakane son? Ayita baka wahala. Yanda take magana kawäi takeyi yana kallonta cikin burgewa komai tayi burgeshi takeyi,

Yana dariya tareda cewa (sory my hpynes ) zomuga ina ne ke zafin? Tayi saurin yin baya tareda mikewa, yace "ina zakije? Dakina zantafi tafada tareda zunburo baki"

Yatashi zaune tareda nuna mata time kusan karfe biyu yace"darefa yayi kizo ki kwanta abinki bazan kuma ba (i promise) tace nidai kabarni intafi.

Yamika hannu yajanyota tareda nuna mata gadon yace ki kwanta ko inyi abinda kike tsoron cikin daure fuska batada zabi kawai ta mayarda kayanta har after dress din sannan tarabe gefe,

Duk yana kallonta cikin nishadi yace "kozaki tayani wanka? Cikin sauri tace "aa bazanyi wanķaba.

Yayi murmushi yamike tareda fadawa bathroom don yazamar mai dole yayi wankan. Itadai arakube take har yanzu bataji zata iya sakin jiki dashiba.

Har yafito yagoge jikinshi tareda shâfa turaruka sannan ya hawo kan gadon duk tana kallonshi ta wutsiyar idonta saida yakwanta yadanyi nesa da ita tareda juya mata baya sannan hankalinta yakwanta,

Saida taga Alamar yayi bacci tasamu ta sulale takoma dakinta, tana shiga saida tayi wanka ta gasa jikinta dakyau tareda jajantawa kanta, "idan wannan ne na Aura gaskiya saina gudu nabar lada na,

Duk jikinta yayi tsami tsabar tumurmusar da yayimata yau ga kirjinta sunyi wani irin ja tsabar matsa kankuwa sai zugi yakeyi, tadai samu ta runtsa cikeda tsamin jiki.

Washe gari gidan haka yacika da jama a saboda shirye shiryen mothers day da za ayi duk su ummi suna gidan.

Alhaji mu azzam ba karamin kokari yayiba donshi ya hadama Sageer gida nagani nafada Mēnal kuwa tun tana dari dari da Yusuf hardai tasaki jiki suna shan soyaýyarsu.

Sai yaune Sageer ya lura da yanayin yanda Abokin nashi kezuwa gidan batareda yadamu suhaduba. Yace ni bangane makaba Dude'

"name fa? Kaida little kodai ... yace (yes she is now my bride to be )cikin murmushin jin dadi yace Ashe zaka fara baņ girma don nazama inlõw yaʼnzu.

Yace bafa zanji kunyarka ba malam don haka kabarni in shana, cikin zolayarsu ta Aboķai suketa hirar su har suka gangaro kan zancen shirye shirye,

Gabadaya yau Safeena jikinta a sanyaye yake duk jinta takeyi sai Ahankali gashi tana gani da gaske nedai Auren nashi gaba daya kishi da kuma damuwa sun hadu sun samata mugun zazzabi,

Har saida su Aunty Zaliha da suka zo suka kira doctor ya dubata yace Akwai damuwa Atare da ita tasama kanta tunani wanda yayi sanadin janyo jininta yayï mugun hawa,

Hankalinsu Hajiya mama da ummi yatashi sosai sauran yan uwanda ke gidan suka fara tsegumin kila ko cikine Aunty Zaliha ma duk tunaninta yana ga Safeena cikine da ita,

Amma ganin ta tashi da zancen wai tana period sai jikinta yayi Sanyi.

Gaba daya cikin kwana biyunda aka dauka ana shirye shirye hankalinsu ummi yanaga Safeena gaba daya tafita hayyacinta shikanshi Sageer bai kuma samun damar kasancewa da itaba.

Saboda ko yashigo jama a kota ina cikin gidan haka yake daurewa yakoma shima duk ya firgice rashin ganinta da baigiba rabonshi da ita tun ranarda ta lasamai zuma abakì,

Gashi yana son ganinta ba hali, wasa wasa har saida Aka dangana da Asibiti duk Hankalinsu yatashi" Alokacin suka fahimci irin rayuwar rashin kular da take fuskanta agidan Auren nata,

Hajiya mama sai sababi take zabgawa tareda cewa ummi ni narasa irin kawai cinki wallahi duba kinaji kina gani yabada ita ga Abokinshi duba yarinya lafiyayya miji ya Ajiyeta kamar hoto,

Itadai ummi batada tacewa gashi kuma Abbu baya gari' saida Aunty Zaliha takirashi take mai bayani don gaskiya tanajin jiki sosai shima ranshi ya sosu Amma yace subari yadawo kafin yasan Abin yi.

Hankalin Alhaji mu azzam yatashi sosai ganin halinda yajefa yar mutane sanadin gudun baciň ran Sageer don haka dole ya nemi mafita tunda gashi shi zaiyi Aure dole Asan Abin yi akai.

Duk yarasa ta ina zai bullowa lamarin,
A washe garine daurin Auren Sageer da Humaida gashi su suna Asibiti Safeena jikin da sauki Amma burinta ynzu baifi taga Sageer ba don kusan kwana uku bata sashi a idoba.

Shikuma duk inda tashin hankali yake yagama shigarshi' "to ina taje? Ajikinshi yakejin ba lafiya,
Ba halin ya tanbaya? Wama zai tanbaya?

Ganin ba sarki sai Allah yayi ta maza yakira Menal yace mata" ita Auntynku ne wai? Tace "wacce aciki ? Safeena!ai tana Asibiti! Cikin zaro ido yace yaushe? Tayi mai bayani cikin tashin hankali ya bar gidan zuwa Asibiti.

Koďa ya isa yasamu Abbu wanda sai Ayaune yafara ganin ma haifin na Safeena duk ranshi yabaci koda Sageer yaje yasamu duk sunyi shiru suna Sauraran sababin Hajiya mama.

Gaba daya tarufe ido tace ma Abbu wallahi itama tanada hakki Akan Safeena don haka bazata koma wannan gidan ba daga nan sai gida,

Yarinya da kuruciyarta da komai Ajingineta to bazata sabuba. Yana shiga abinda yatarar kenan ai sai hankalinshi yakuma tashi! Yasan bayason Aurenta da Auncle Amma bayason Anisanta ta da shi yafison yarika ganinta Akusa dashi'

Koda yagaishesu duk ransu Abace yake sai ummi ce tayi karfin halin yima Abbu bayanin Sageer shima yaji dadin lamarin don yasan komai,

Ýace subari yaje yaga Alhajin bayan fitarshi ummi ma ta fita Hajiya mama tace bari inbiki muyi sallar tunda ga Sageer ko? Hakan ya ma Sageer dadi cikin Sassarfa yakarasa bakin kofar yarufe kafin ya isa wurinta,

Itama tunda yashigõ tasamu kanta da jin dadi sosai yana karasowa ya dagata zaune tareda cewa"why prety? Bakida lafiya har kwana uku Ace bansaniba kuma muna gida daya,

Kinsani bazan iya shigowa nemankiba Akwai mutane, but atleast kya nemeni kinsan zan damu,

Cikin jindadin ganinshi tace naji sauki sosai yace no gaskiya Am not happy prety meke damunki ne? Harda kwanciya um? Sai hawaye cikin sauri yace no please kinga kiyi shiru nasan meye da muwar Aure ne ko?

Na fasa kinji, kiyi hakuri yanzu muñemi mafita (prety i need you)ke nake so kizama mata na, kece nake mafarkin kasan cewa da ita, ni gaskiya nagaji, wallahi nagaji pret!
Chapter 19 · 0% Book details