Sashe 34
Haramtacciyar Soyyaya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Yau naga ikon Allah yanzu dama abinda ka aikata kenan har cikin gidana; ka kwana murza yarinya saikace inji,
"Wallahi nagaji da rashin kunyar ka; dole yau ind'auki mataki akanka yarin ya da karamin ciki kake hauke mata haka;
Wani irin kallo yake aika mata kafin yace " yau zaki koremu; kinga sai mubar muku kasar ma baki daya,
"Au Dan wofi da gangan kayi kenan; to bazan koreta ba sai dai kai kabar mana gida yau dinnan basai anjima ba bari ma kagani,
Ta bar office din yakoma da kallonshi kan Likitan yace "lafiya irin wannan kallon?
" ai kazama Abin kallo, yaushe ka zama haka; yayi murmushi tareda cewa "su suka ja inzama hakan, suna son rabani da farin cikina
Ahankali ya warware mai damuwarshi,
"Abokina Karka damu aurenka na nan ko a kotu amma fa dole ka kiyaye doka idan kanason cikin ka,
" gaskiya bazan iya hakuri har na wata ba kanaso in fada halaka ne; ada can nasan inada bukata amma bansan dadin abin ba amma yanzu zan iya fada wa cikin wani hali idan har nakai wani lokaci batareda matata ba,
Sakin baki doctor Ahmed yayi yana mamakin halin Abokin nashi yace " kayi nisa gaskiya amma kabi ahankali kar kayi ma kanka asarar baby,
Yamike tareda bashi hannu yace zan kiyaye insha Allah,
Yafita zuwa dakin da Safeena take mama nazaune agefenta har tasamu bacci yakarasa kusa da ita ya kura mata idanu yana kara jin sonta na ratsa shi musam man da yatuna da darensu na jiya,
Ya shafo fuskarta tareda manna mata kiss a goshinta ,
Mama tace "matsa mata ta huta rasa kunya , kakuma bani waya don ban fito da tawa ba,
Ya mika mata tace " kiran Zaliha don nasan waccen yar kayan takai cin ba zuwa zatayiba,
Yayi dialing number yamika mata ita Aunty Zaliha dataga number ta dauka shine,
"Yayi my bros ya angonci ; ina kuma Amarya gaba daya ta kashe wayarta don kar adameta,
" munafuka nasan da daurin gindinki wato kokarin kuke Ku nuna mana bamu isa ba ko ; to kizo Asibiti yanzu ki kuma biya gida kidakko mata kaya don nata sun baci da jini.
Tace "jini kuma meyasameta ? Idan kinzo kyau gani, duk taji ba dadi abinka da Dan uwa tanajin tausayin y'ar kanwar tata
Tanaso taga itama ta huta kamar kowacce mace shiyasa take goyon. Bayan soyayyar su da Sageer sun dace da juna zasu kula da junansu,
Kafin kace me Asibiti yacika da mutane y'an uwa duk suna Asibitin har ma da kakar Sageer duk sun zo duba Safeena
Yana kwakume da ita yaki fita konan da can Aunty zaliha ta matsa kusa dashi tareda rage murya "bros baka kojin kunyar su Nena ga Dady wato Auncle,
Yace " sis sonake suba ni mata ta sai sudaina ganin rashin kunya,
Tasa dariya har mama taji su"
" cigaba da kulla mai Algunguma, yauwa na gaji tana warkewa Alhaji ka danka mai matarshi kowa ya huta rashin kunyar ta isheni,
Jiya inaga barbade yamun a kaza har bacci ya kwasheni tashi kawai nayi naga gari ya waye'
Yakwanamin agida don haka wallahi kusan yadda zakuyi. ai kowa ya fara kunshe dariya karta fito cibi yazama k'ari
Harda tsohuwa kakarshi kafin tace ai yaran yanzu zuwaira basuda da ido saidai Kai kaji kunyar su
Safeena najin su taki bude ido don ba karamin kunya mama tabata ba shiko Oga ko ajikin shi wai antsikara kakkausa
Shi yafara lurada tana motsawa yace pretty kin ta shi ?
Alhaji yace Son zomuyi magana ganin idan baima tufka hanciba abin kunyar da mama tafada yanzu zai kuma tafka shi,
Saida suka samu gefe wurin kujeru kafin su zauna yayi gyaran murya
"Sageer ka fadamin Meya sa kadaina leka office? Meyasa ka daina zuwa gidana Lafin me muka yimaka ka kaurace mana gaba daya ka kwashe kayan ka daga gidan why,
Yadukar da kanshi kasa tareda cewa " Auncle kayi hakuri ina jin kunyar ka gani nakeyi kamar zaka rika kallo na da....
"Sageer' bana kallon ka da komai, impact yanzune ma nake kallonka da wani Abu
" baka dauke ni matsayin mahaifiba, I no Shiyasa kake kirana Auncle, nasan me kake tunani yasa kake guduna,
Saboda bakason Safeena.. Yayi saurin daga kanshi tareda kallon Auncle cikin Sauri ya ce "Auncle inason Safeena sanadin sonta ne yasa nakasa natsuwa,
Ya sauka kasa cikin zubar hawaye " nadaina kirania Auncle daga yau kai Dady na ne, please don't separate me and Safeena,
Ku barmu mu zauna tare munason junan mu,Daga yau zanfara kiranka Dady kamar su Menal da su Al ameen,
Alhaji yayi dariya tareda dafa kanshi, "relaxed Son' ina takardar Dana baka last yakuma zabura Dady please kadaina maganar takardar saki' bazan iya rayuwa ba Safeena ba,
" Sageer batakardar saki bace takardar gidan mahaifinka ce k'annin shi suka kawomin domin ka rike ahannunka,
"Safeena matarka ce nasan kana sonta itama tana sonka amma kakasa fadamin, meyasa?
AUN..oh Dady yayi murmushi yace " uhm inajinka meye dalili?
"Inajin nauyi saboda tun farko ankawota ne da sunan matarka, sai ni kuma nafada sonta,
Nafara son Safeena tun ranarda ka aike ni gidan Ummi wato ranarda aka daura mana Aure da ita,
Nayi tunanin SOYAYYA r mu da ita HARAMTACCIYA ce shiyasa komai yatsaya min bana iya aikata komai lokacinda nasan cewa mata ta ce kuma sai kafadamin cewar karaba Auren,
" eh saboda inaso kafadamin da bakin ka nasan kuna SOYAYYA ina lura da komai saboda haka' na sa aka ajiyeta kusa da dakinka,
Yayi saurin dafe kai tareda cewa Dady harda Aunty Nena? tasani?
"Khadija Bata saniba saida ga ba Yane nafada mata?
" Sageer nasan cewa Menal na sonka nasan irin halin data shiga, ni nafada ma khadija karta kula ta akan zancen,
Nasan irin kallon da kake yimata tamkar kanwar ka ce daku ke ciki daya kuma she is very young,
"Amma dady Andaura maka Aure Alokacin, kai da waye; wannan sai daga baya zaka Santa amma yanzu inaso kafara shirin tarewarka da matarka,
" namaji wai kamar tanada ciki ko? Ya dukar da kanshi cikin jin d'adi yace eh Dady'
Yayi murmushi tareda dafoshi Allah yaraba lfy, "ko mu bari sai ta haihu Ku tare.
Dady inaso sai mun dawo daga Cairo. ta tare, oh wato da bamuyi magana ba saidai muji labarin kuntafi ko;
Yanzu dai muje zamu karasa maganar mu agida nasan zakazo gidan yanzu tunda ban rabaka da Safeena r ka ba, yafada cikin zolaya
Koda suka shiga wannan karon bai matsa kusa da itaba sai aika mata da kallon kece rayuwata kawai yakeyi Alhaji ne yafara tafiya kafin tsohuwa Aunty Nena ce ta mayarda ita gidan ta ba laifi yasaki jikinshi da ita sosai
Saimada yarakata har suka tafi tareda Alkawarin zaizo tareda Safeena idan ta samu lafiya,
Taji dadi sosai itama, dakin ya rage dagashi sai mama da kuma Aunty Zaliha sunata hira shida Zaliha mama na aikin data saba da su har zuwa lokacin da Doctor Ahmed tareda Yusuf suka shigo cikin
Ganin su yasa mama da Zaliha suka fita yasamu damar karasawa kusa da ita yad'a gata doctor yafara yimata Sannu kafin Yusuf ta amsa cikin jin kunya ya rungumeta tareda cewa baby kinji wai me Likitan nan yace;
Tayi saurin kallon shi tareda girgiza Kai " yace karmu kuma kusantar juna saboda shi mugune bai da mata shiyasa yakeso muzauna kamar shi,
Yusuf yace "my God Sageer ka gama lala cewa Safeena you change our friend
Gaba daya kunya ta rufeta tarasa tacewa kawai ta janyo hijabin ta tarufe fuskarta shiko gogan kamar bashi yafada ba haka sukayita barkwancinsu tana jinsu
Sundauki lokaci yace " mungode da gaisuwar kudan fita kubamu wuri kafin wannan Matar tadawo,
Yusuf yace" ba laifinka bane mutafi Ahmed zaka neme Mu doctor Ahmed yace kabar shi kawai bazan sallamesu ba yanzu sai tagama bed rest dinta anan,
Aa kace ma sai ta haihu' wallahi zaka nememu karasa,
Very soon zaka ne me mu akasar ma karasa ita dai gaba daya yagama Bata kunya
Suna fita yasama kofar key tareda takowa cikin natsuwa har bakin gadon yace " suntafi ki bude idonki Ki kuma cire wannan hijab din tun safe banganki da kyau ba mutane sun hanani sakewa,
Gaskiya zanyima na Visa satin nan zamubar kasar nan yasa hannu Yazare hijab din tareda kallon fuskarta tace" meyasa kakeyin haka;
'Duk kasa naji kunya nidai karage kaga mama kallon datake mana kenan,
"Safeena saboda ke zan dauki duk abinda mutane suke fada I don't care,
Ni yanzu dumin jikin ki nakeso inji yafara lalabota ta shagwabe fuska tareda cewa Allah ni ban gama warkewa ba kadaina bai saurareta ba ya kai baki nashi kan nata,
Tayi saurin janyewa," pretty guduna kike yi kuma;
"Aa bakaji me likita yace ba? Naji amma kinsan nafiki son cikin nan bazan taba yin abinda zai cutar da baby na ba,
" Hmm Ashe anason baby n Sageer' takalle shi ta ce "d'a nace bana son shi ne?
" eh mana ba cireshi kikeso yiba. Nadauka..... Saitayi shiru,
"Kindauka shegene pretty ' nafada miki ko shi din ne tunda ajikinki yafito inasonshi.
Yakai bakinshi yaji bugun kofar cikin fada tareda kiran sunan shi ya dakata tareda dafe kai yasan waye dole yamike tareda bude kofar tayi saurin mayarda hijabin ta
Mama ce tareda Aunty Zaliha dakuma wata mata mai kama dasu ummi yar gayu kana ganinta kasan Akwai komai najin dadi n rayuwa,
Safeena naganinta tamike da gudu tareda tarota Sageer yazaro ido " pretty! Yazaki rika gudu haka itadai tana murna tace Aunty Rukayya yanzu kika so?
"Eh my daughter nadan d'ade gidan ya'ya Halima Ashe Dana kike Aure ina yake Aunty tamun bayanin komai naji d'adi sosai,
Tajuya wurin da yake ta zubamai ido cikin jin dadi " come my son' nima kanwar su momynka ce Allah ya jikan yaya Zainab ba a fadamin ba sai yau
Danazo nayi farin ciki da Auren Ku da Daughter gashi harda rabo ya ji dadi yanda Matar tayi mai sai yaji yasamu uwa wadda zai iya fadawa damu war shi,
"Tnks Aunty
'Ai dama wato kema danake tunanin zaki tsaya kema biye musu zakiyi ; to shi kenan
"Wallahi nagaji da rashin kunyar ka; dole yau ind'auki mataki akanka yarin ya da karamin ciki kake hauke mata haka;
Wani irin kallo yake aika mata kafin yace " yau zaki koremu; kinga sai mubar muku kasar ma baki daya,
"Au Dan wofi da gangan kayi kenan; to bazan koreta ba sai dai kai kabar mana gida yau dinnan basai anjima ba bari ma kagani,
Ta bar office din yakoma da kallonshi kan Likitan yace "lafiya irin wannan kallon?
" ai kazama Abin kallo, yaushe ka zama haka; yayi murmushi tareda cewa "su suka ja inzama hakan, suna son rabani da farin cikina
Ahankali ya warware mai damuwarshi,
"Abokina Karka damu aurenka na nan ko a kotu amma fa dole ka kiyaye doka idan kanason cikin ka,
" gaskiya bazan iya hakuri har na wata ba kanaso in fada halaka ne; ada can nasan inada bukata amma bansan dadin abin ba amma yanzu zan iya fada wa cikin wani hali idan har nakai wani lokaci batareda matata ba,
Sakin baki doctor Ahmed yayi yana mamakin halin Abokin nashi yace " kayi nisa gaskiya amma kabi ahankali kar kayi ma kanka asarar baby,
Yamike tareda bashi hannu yace zan kiyaye insha Allah,
Yafita zuwa dakin da Safeena take mama nazaune agefenta har tasamu bacci yakarasa kusa da ita ya kura mata idanu yana kara jin sonta na ratsa shi musam man da yatuna da darensu na jiya,
Ya shafo fuskarta tareda manna mata kiss a goshinta ,
Mama tace "matsa mata ta huta rasa kunya , kakuma bani waya don ban fito da tawa ba,
Ya mika mata tace " kiran Zaliha don nasan waccen yar kayan takai cin ba zuwa zatayiba,
Yayi dialing number yamika mata ita Aunty Zaliha dataga number ta dauka shine,
"Yayi my bros ya angonci ; ina kuma Amarya gaba daya ta kashe wayarta don kar adameta,
" munafuka nasan da daurin gindinki wato kokarin kuke Ku nuna mana bamu isa ba ko ; to kizo Asibiti yanzu ki kuma biya gida kidakko mata kaya don nata sun baci da jini.
Tace "jini kuma meyasameta ? Idan kinzo kyau gani, duk taji ba dadi abinka da Dan uwa tanajin tausayin y'ar kanwar tata
Tanaso taga itama ta huta kamar kowacce mace shiyasa take goyon. Bayan soyayyar su da Sageer sun dace da juna zasu kula da junansu,
Kafin kace me Asibiti yacika da mutane y'an uwa duk suna Asibitin har ma da kakar Sageer duk sun zo duba Safeena
Yana kwakume da ita yaki fita konan da can Aunty zaliha ta matsa kusa dashi tareda rage murya "bros baka kojin kunyar su Nena ga Dady wato Auncle,
Yace " sis sonake suba ni mata ta sai sudaina ganin rashin kunya,
Tasa dariya har mama taji su"
" cigaba da kulla mai Algunguma, yauwa na gaji tana warkewa Alhaji ka danka mai matarshi kowa ya huta rashin kunyar ta isheni,
Jiya inaga barbade yamun a kaza har bacci ya kwasheni tashi kawai nayi naga gari ya waye'
Yakwanamin agida don haka wallahi kusan yadda zakuyi. ai kowa ya fara kunshe dariya karta fito cibi yazama k'ari
Harda tsohuwa kakarshi kafin tace ai yaran yanzu zuwaira basuda da ido saidai Kai kaji kunyar su
Safeena najin su taki bude ido don ba karamin kunya mama tabata ba shiko Oga ko ajikin shi wai antsikara kakkausa
Shi yafara lurada tana motsawa yace pretty kin ta shi ?
Alhaji yace Son zomuyi magana ganin idan baima tufka hanciba abin kunyar da mama tafada yanzu zai kuma tafka shi,
Saida suka samu gefe wurin kujeru kafin su zauna yayi gyaran murya
"Sageer ka fadamin Meya sa kadaina leka office? Meyasa ka daina zuwa gidana Lafin me muka yimaka ka kaurace mana gaba daya ka kwashe kayan ka daga gidan why,
Yadukar da kanshi kasa tareda cewa " Auncle kayi hakuri ina jin kunyar ka gani nakeyi kamar zaka rika kallo na da....
"Sageer' bana kallon ka da komai, impact yanzune ma nake kallonka da wani Abu
" baka dauke ni matsayin mahaifiba, I no Shiyasa kake kirana Auncle, nasan me kake tunani yasa kake guduna,
Saboda bakason Safeena.. Yayi saurin daga kanshi tareda kallon Auncle cikin Sauri ya ce "Auncle inason Safeena sanadin sonta ne yasa nakasa natsuwa,
Ya sauka kasa cikin zubar hawaye " nadaina kirania Auncle daga yau kai Dady na ne, please don't separate me and Safeena,
Ku barmu mu zauna tare munason junan mu,Daga yau zanfara kiranka Dady kamar su Menal da su Al ameen,
Alhaji yayi dariya tareda dafa kanshi, "relaxed Son' ina takardar Dana baka last yakuma zabura Dady please kadaina maganar takardar saki' bazan iya rayuwa ba Safeena ba,
" Sageer batakardar saki bace takardar gidan mahaifinka ce k'annin shi suka kawomin domin ka rike ahannunka,
"Safeena matarka ce nasan kana sonta itama tana sonka amma kakasa fadamin, meyasa?
AUN..oh Dady yayi murmushi yace " uhm inajinka meye dalili?
"Inajin nauyi saboda tun farko ankawota ne da sunan matarka, sai ni kuma nafada sonta,
Nafara son Safeena tun ranarda ka aike ni gidan Ummi wato ranarda aka daura mana Aure da ita,
Nayi tunanin SOYAYYA r mu da ita HARAMTACCIYA ce shiyasa komai yatsaya min bana iya aikata komai lokacinda nasan cewa mata ta ce kuma sai kafadamin cewar karaba Auren,
" eh saboda inaso kafadamin da bakin ka nasan kuna SOYAYYA ina lura da komai saboda haka' na sa aka ajiyeta kusa da dakinka,
Yayi saurin dafe kai tareda cewa Dady harda Aunty Nena? tasani?
"Khadija Bata saniba saida ga ba Yane nafada mata?
" Sageer nasan cewa Menal na sonka nasan irin halin data shiga, ni nafada ma khadija karta kula ta akan zancen,
Nasan irin kallon da kake yimata tamkar kanwar ka ce daku ke ciki daya kuma she is very young,
"Amma dady Andaura maka Aure Alokacin, kai da waye; wannan sai daga baya zaka Santa amma yanzu inaso kafara shirin tarewarka da matarka,
" namaji wai kamar tanada ciki ko? Ya dukar da kanshi cikin jin d'adi yace eh Dady'
Yayi murmushi tareda dafoshi Allah yaraba lfy, "ko mu bari sai ta haihu Ku tare.
Dady inaso sai mun dawo daga Cairo. ta tare, oh wato da bamuyi magana ba saidai muji labarin kuntafi ko;
Yanzu dai muje zamu karasa maganar mu agida nasan zakazo gidan yanzu tunda ban rabaka da Safeena r ka ba, yafada cikin zolaya
Koda suka shiga wannan karon bai matsa kusa da itaba sai aika mata da kallon kece rayuwata kawai yakeyi Alhaji ne yafara tafiya kafin tsohuwa Aunty Nena ce ta mayarda ita gidan ta ba laifi yasaki jikinshi da ita sosai
Saimada yarakata har suka tafi tareda Alkawarin zaizo tareda Safeena idan ta samu lafiya,
Taji dadi sosai itama, dakin ya rage dagashi sai mama da kuma Aunty Zaliha sunata hira shida Zaliha mama na aikin data saba da su har zuwa lokacin da Doctor Ahmed tareda Yusuf suka shigo cikin
Ganin su yasa mama da Zaliha suka fita yasamu damar karasawa kusa da ita yad'a gata doctor yafara yimata Sannu kafin Yusuf ta amsa cikin jin kunya ya rungumeta tareda cewa baby kinji wai me Likitan nan yace;
Tayi saurin kallon shi tareda girgiza Kai " yace karmu kuma kusantar juna saboda shi mugune bai da mata shiyasa yakeso muzauna kamar shi,
Yusuf yace "my God Sageer ka gama lala cewa Safeena you change our friend
Gaba daya kunya ta rufeta tarasa tacewa kawai ta janyo hijabin ta tarufe fuskarta shiko gogan kamar bashi yafada ba haka sukayita barkwancinsu tana jinsu
Sundauki lokaci yace " mungode da gaisuwar kudan fita kubamu wuri kafin wannan Matar tadawo,
Yusuf yace" ba laifinka bane mutafi Ahmed zaka neme Mu doctor Ahmed yace kabar shi kawai bazan sallamesu ba yanzu sai tagama bed rest dinta anan,
Aa kace ma sai ta haihu' wallahi zaka nememu karasa,
Very soon zaka ne me mu akasar ma karasa ita dai gaba daya yagama Bata kunya
Suna fita yasama kofar key tareda takowa cikin natsuwa har bakin gadon yace " suntafi ki bude idonki Ki kuma cire wannan hijab din tun safe banganki da kyau ba mutane sun hanani sakewa,
Gaskiya zanyima na Visa satin nan zamubar kasar nan yasa hannu Yazare hijab din tareda kallon fuskarta tace" meyasa kakeyin haka;
'Duk kasa naji kunya nidai karage kaga mama kallon datake mana kenan,
"Safeena saboda ke zan dauki duk abinda mutane suke fada I don't care,
Ni yanzu dumin jikin ki nakeso inji yafara lalabota ta shagwabe fuska tareda cewa Allah ni ban gama warkewa ba kadaina bai saurareta ba ya kai baki nashi kan nata,
Tayi saurin janyewa," pretty guduna kike yi kuma;
"Aa bakaji me likita yace ba? Naji amma kinsan nafiki son cikin nan bazan taba yin abinda zai cutar da baby na ba,
" Hmm Ashe anason baby n Sageer' takalle shi ta ce "d'a nace bana son shi ne?
" eh mana ba cireshi kikeso yiba. Nadauka..... Saitayi shiru,
"Kindauka shegene pretty ' nafada miki ko shi din ne tunda ajikinki yafito inasonshi.
Yakai bakinshi yaji bugun kofar cikin fada tareda kiran sunan shi ya dakata tareda dafe kai yasan waye dole yamike tareda bude kofar tayi saurin mayarda hijabin ta
Mama ce tareda Aunty Zaliha dakuma wata mata mai kama dasu ummi yar gayu kana ganinta kasan Akwai komai najin dadi n rayuwa,
Safeena naganinta tamike da gudu tareda tarota Sageer yazaro ido " pretty! Yazaki rika gudu haka itadai tana murna tace Aunty Rukayya yanzu kika so?
"Eh my daughter nadan d'ade gidan ya'ya Halima Ashe Dana kike Aure ina yake Aunty tamun bayanin komai naji d'adi sosai,
Tajuya wurin da yake ta zubamai ido cikin jin dadi " come my son' nima kanwar su momynka ce Allah ya jikan yaya Zainab ba a fadamin ba sai yau
Danazo nayi farin ciki da Auren Ku da Daughter gashi harda rabo ya ji dadi yanda Matar tayi mai sai yaji yasamu uwa wadda zai iya fadawa damu war shi,
"Tnks Aunty
'Ai dama wato kema danake tunanin zaki tsaya kema biye musu zakiyi ; to shi kenan