Sashe 17
Haramtacciyar Soyyaya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ga kuma mutane tasanshi da mugun kishi saikace shike Aurenta? Ta kofar baya tafita don tanajin hayaniyar mutane Afalon har yanzu
Tunfitowarta yake kallonta cikin híjab din yamata kyau sosai Azuciyarshi yasan dalilin sa hijab din don yasanta da zancen sa kana nan kaya,
Yayi murmushi ganin yanda taketa famar kama hijab diň harta iso wurinshi ta bude gaban motar ta zauna batareda ta kalli ko gefenshiba kallonta kawai yakeyi"
Jiyake kamar ya dauketa yagudu tsabar sonta da kuma yanda yake jinta Azuciyarshi Saida tagaji da şhirun sannan ta waigo tareda kafeshi da ido itama,
Taga dai baida niyyar magana cikin dar dar tace in tafine? kar wani yafito yaganni Amotarka fa sai Alokacin ya dawo cikin natsuwarshi yayi Ajiyar Zuciya tareda yima motar key'
Cikin sauri ta kalleshi tace ina zaka kaini? Yayi shiru takuma cewa please to katsaya in koma ciki inshirya yace ai A shirye kike kuma kinyi min kyau Ahakan so relaxed.
Batada tacewa wai barawo Ahannun mata har ya isa bakin get din gidanshi kanta na duke saida yayi horn sannan tadago kanta cikin ka duwa tace mezakayi Anan?
Yace tsoron me kikeji? Baki yarda dani bane? Ta hâdiyi wani irin miyau na tsoron Abinda zai biyo baya don bata manta karonsu a wannnan gidan ba last ma da kyar tasha"
Haka yashige da motar har yafaka sannan yabude mata itama tafito yana gaba tana binshi Asanyaye har cikin falon kamar last datazo ko yanzu Agyare yake yakalleta yace kizauna mana
Cikin rashin kuzari da tsoro tasamu gefe guda ta rabe yana kallonta yace Safeena! Tadago tareda Amsamai da ido' yace tsorona kikeji kome? Safeena bakyasona ko?
Cikiň sauri ta kuma daga kai tana kallonshi, yace yes u don't love me. Tace meyasa kace hakan? Gashi kina nunamin rashin so ko tausayina bakyaji Safeena!
I have only You kece kadai farin cikina kece kawai nake gani inji dadi kinsan banda kowa sai Auncle Amma sanadin Aurenki da yayi ga badaya banason ganinshi daurewa kawai nakeyi domin
Yayimin komai Arayuwa Amma Ayanzu kece komai nawa rasaki yana daidai da rasa numfashina banason kowane namiji yarabeki Safeena ina sonki ina kishinki
Gabadaya yabata tausayi batasan lokacinda tasaki jiki ta zauna dakyauba cikin tau sayawa tace kadaina cewa bakada kowa bayan ga yan uwanka nan "
Yace kidaina min maganarsu ni yanzu kawai inaso inganki Atareda ni ko tunanina yatsayã Awuri daya gaba daya banda natsuwa ko Abincin kwarai bana iya ci yau tun safe banci komai ba
Cikin mugun tausayinshi da kuma sonshi dake kara ratsa mata zuciya ta zabura ta mike tace ina kicin din yake in hada maka Abinda zakaci bakyau zama da yunwa"
Cikin jin dadi yace no pretty ni ganinki ya kosarda ni kizauna inyita kallonki kawai tace no kabari indafa ma wani Abu kobabu kayan Amfani ne? ya Akwai komai muje innuna miki,
Yana gaba tana biye har yanuna mata kicin din gida saikacê Ana rayuwa Acikinshi, komai na bukata Akwai acikin kicin din yace gashinan bari inkoma injira girkin madam Afalo,
Yafada cikin zolaya. Ko intayakine tace tnks just go And wait, yana fita tacire hijab din tasagala a kofar kicin din,
Cikin minti goma ta hada mishi lafiyyayr spagetti dataji kayan lanbu sai kamshi ketashi Agidan tana cikin dauraye plate dinda zata zuba mai kawai taji anrungumota ta baya,
Tareda Ajiyar zuciya da yasaki maikarfi cikin matsanancin tsoro tafara tureshi don bataso tajuyo tasan yanda kayan suke Ajikinta
Kafin tayi Aune ya juyo da ita cikin kadawar idanu yace pretty zaki haukatani yanabin kirjinta da kallon don duk Ana ganin saman su ga yanda suke kamar sufaso kirjinta tsabar cika da kuma tsayuwarsu,
Cikin tsananin kaunarta da kuma tsabar bukatuwa da ita yafara Aika mata da kises tundaga wuyanta har zuwa kirjinta yana aika mata sakonni masu zafinda bazata iya tureshiba
Ganin tsayuwar na neman gagaransu yadauketa cak kamār wata yar baby yanufi cikin dakin shi dake gidan....🖊
*Fans sory hannuna yagaji Afuwan typin sai bayan sati biyu*🏃♀
07062906225
For coment
[2/19, 3:36 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
*HARAMTACCIYAR SOYYAYA*
🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
(romantic love story)
Story writing by
_NAFISA SANI HASSAN_
Maman Ammar
💫FAGEN MARUBUTA WRITERS
ASSOCIATION💫
_(gidan zaman lafiya da yarda da juna🤝insha Allah)_
*idan nace zan gode muku nayi kadan saidai inbiku da Addu a.ina nufin ku my fans Allah yabar kauna*
2⃣2⃣
Ahankali yashinfideta. Tareda kwanciya Agefenta yana me bin surar jikinta da kallo cikin shauki da kuma zazzafar kaunarta"
Gaba daya jikinta yamutu. duk ya kashe mata jiki,da zafafan kises dinshi.
"Cikin natsuwa yafara yawo da hannunshi Afuskarta. Yana kuma binko ina najikinta da kallo,da kuma sha awarta dake dada ruruwa Acikin zuciyarshi.
Yana shafa fuskarta har zuwa kan kirjinta. dayake bala in daukar hankalinshi,
Gaba daya yafara loosing control.
"Yana kokarin ,daga rigarda ke jikinta, tayi saurin motsawa tareda bude ida nunta dake rufe.
Muryarshi"na shekking, yace" (please baby Alow me?) Ina tsananin bukatarki. kibarni insamu natsuwa Atare dake?
Cikin tsananin sanyin jiki tace (please no sagèer) i c'nt Safeena! idan kika barni Acikin wannan yanayin zan iya cutuwa,
Yanayi yana shafa cikinta, tareda rokanta ,data bari yasamu natsuwa da ita,gaba daya jikinta ya mutu ,Amma batajin zata barshi yayi Abinda take tunanin yanason Aika tawa Ayau"
ganin batada niyyar saurara mai, yasashi hade bakinsu tareda da cafkar harshenta yana tsotsa kamar zai cireshi. Duk ya birkice tsabar jin laushin fatarta da yakeyi Ahanunshi"
Ganin kayanda yake jikinshi" na hanashi jin dadi, yasa yamike, yacire rigar yayi wurgi da ita gefe,
Cikin tsabar rawar jiki, yafara cire mata rigar dake hanashi ganin dukiyar fulanin dake mugun hauka tashi Akanta.
Batada karfin hanashi, don gaba daya yakaita wani bangonda bazata iya koda kwakkwaran motsiba.
Gaba daya, kusan haukace mata yayi don ganin muradin ranshi tsaye cikin bra suna kallonshi"
Yama rasa ta yanda zaifara sarrafasu,cikin shauki" yafara zame bra din dake jikinta, cikin yunkurin hana wa ,tafara rike mai hannu.
Tana girgiza mai kai Alamar no Amma ina Sageer yayi nisa cikin Sauri yazameta. Ai kusan suma yayi tsabar ganin su kiri kiri'
Numfashinshi har yana shirin daukewa. tsabar kaduwa ,kai tsaye. yakai musu cafka ,wanda saida tadan sa kāra ,don tunda take ba ataba taba mata kirjinta ba.
gashi ba karamin damka yake aika musuba, duk ya susuce yafita hayyacinshi"
Cikin jin zafi! tafara hawaye, tareda rokonshi da ya daina please ,Amma ina Sageer ya kurmance bayaji baya gani,
Bukatarshi yasamu natsuwa kawai Alokacin , ganin gaba daya baya jinta, yasa takara volume din kukanta. don gaskiya ya hauka cemata, yatsoratar da ita.
ga wani irin zogi da kirjinta da kuma lebenta yake yimata.shikuma yafita acikin duniyar da muke yayi nisa.
Har yafara kokarin zame mata wandon jeans din dake jikinta.
"Ai batasan lokacinda ,wani bala in karfi yazo mata ba. ,ta wani tureshi da karfinta tadiro kasa, cikin daukewar numfashin yace nooo!
"Prety idan kika barni acikin wannan halin,zan iya mutuwa. Kibarni ko natsuwa insa mu please?
Čikin kuka tana meneman Abinda zata rufe kirjinta dashi yamike cikin tangadi yakuma rungumeta, tana cewa meye kakeyi haka?
Sageer!( please control your self) kasan dai niba matarka bace baidace ba Abinda muke aika tawa, kasan sarai ko soyyayar da mukema juna bai dace ba,
Bare kuma wannan Abinda kakeyi, cikin kuka take cewa kasani SOYAYYAR mu HARAMTÀCCIYACIYA ce"
Shima cikin hawayen yake riketa, (please baby for the sake of our love Alow me )tace no tana tureshi duk jikinshi rawa yakeyi'
"Yace ok naji tunda baki damu da halin da zan fada ba ,cikin wasu hawaye masu wahala.kin sani da mace nake bukata da tuni na dade da samu,
"Mata nawa suke kawomin kansu' Amma bantaba jin sha awar kasan cewa atareda suba. Saboda bana son kowace mace saike.
"Safeena ke kadai nakeso" 'ke kadai nake sha awar kasan cewa dake' cikin sanyi tace Auren da zakayifa? Yace bakyaso? Kar inyi?
"Ki kasance dani wallahi zanfasa Auran nan A yau prety! aa nibazan hanaka Aurenka ba ,tunda nima inada nawa Auren nima so kaje kawai,
Wallahi prety duk abinda zaki fada ki fada amma ni zan fada miki Aurena da Humaida! bazai amfaneni da komai ba, saboda bazan iya kusantar jikin kowace mace ba saike"
Cikin jan numfashi tareda tattaro natsuwar shi yace "shikenan, yamika mata rigarta da bra kisa kayanki, bakomai Amma ni soyyaya ta dake ba HARAM TACCIYA bace"
"Bani nasakawa zuciyata soyyayarki ba, Allah ne. Kuma nasani, shida yasaka min yasan dalilin yin haka.
Itadai tasaka rigarta ,da gudu ta koma kicin din ta, dakko hijab dinta ta mayar, "bra din ma anan ta barta, takasa tsayawa tasa gudun kar yakuma.
Allah yasa takashe gas din, da Abincin data gama girkawa da ya kone Abanza. Cikin saûri ta dauki plate din data daurayé tajuye aciki, tareda sako fake guda daya.
Koda ta dawo dakin dauke da plate din taji karar ruwa alamar wanka yakeyi, tanajin yanda shawar keta zuba bako kakkautawa.
Ya dauki lokaci ,kafin yafito daure da towel ,tayi saurin dukarda kanta don gaskiya kirar jikinshi na daģa mata hankali taji kamar taje ta manne da kirjin nan nashi mai cike da ni ima.
Yadauke kanshi daga kallonta, shimâ don idan yace zai cigaba toh zai iya aikata laifi, har yagama shiryawa yasaka wasu kanan kaya sunyi mugun karbarshi yana tashin kamshi.
Sannan yakaraso.tashi inmayarda ke gida' cikin sauri tace ka ci Abincin tom. cikin daure fuska ,yace nakoshi, "kitashi in mayarda ke gida'
"Saikaci Abincin zamu tafi. tayi maganar cikin seriouse. Yakalleta yace " kinsan bazan iya jurewa ganin ki Akusa daniba, batareda nayi Abinda bakyasoba.
Saime?" Nidai kazauna inba haka ba zamu kwana anan, cikin zare ido yace" zaki yarda mukwana anan tare? "Eh kaci Abincin nidai ,yasan sarai fada takeyi amma don tsokana yace"
"Kinfa san idan muka kwana a nan yau bazan iya hakuraba, koda kina kukan zafin wannan yafada yana nuna kirjinta tareda kashe mata ido daya .
Ta dukar da kanta tace "nidai kaci Abincin. Yafaraci Ahankali yanayi yana kallonta yanajin wani irin nishadi da farin ciki a zuciyarshi.
Baisan lokacinda yačinyeba tas ,sannan yace" prety na haka kika iya girki? kinga na cinye banko taya miki ba, laifin kine ai kin zauna ina cin Abincï bansan ma yakareba, yafada cikin murmushi.
Tunfitowarta yake kallonta cikin híjab din yamata kyau sosai Azuciyarshi yasan dalilin sa hijab din don yasanta da zancen sa kana nan kaya,
Yayi murmushi ganin yanda taketa famar kama hijab diň harta iso wurinshi ta bude gaban motar ta zauna batareda ta kalli ko gefenshiba kallonta kawai yakeyi"
Jiyake kamar ya dauketa yagudu tsabar sonta da kuma yanda yake jinta Azuciyarshi Saida tagaji da şhirun sannan ta waigo tareda kafeshi da ido itama,
Taga dai baida niyyar magana cikin dar dar tace in tafine? kar wani yafito yaganni Amotarka fa sai Alokacin ya dawo cikin natsuwarshi yayi Ajiyar Zuciya tareda yima motar key'
Cikin sauri ta kalleshi tace ina zaka kaini? Yayi shiru takuma cewa please to katsaya in koma ciki inshirya yace ai A shirye kike kuma kinyi min kyau Ahakan so relaxed.
Batada tacewa wai barawo Ahannun mata har ya isa bakin get din gidanshi kanta na duke saida yayi horn sannan tadago kanta cikin ka duwa tace mezakayi Anan?
Yace tsoron me kikeji? Baki yarda dani bane? Ta hâdiyi wani irin miyau na tsoron Abinda zai biyo baya don bata manta karonsu a wannnan gidan ba last ma da kyar tasha"
Haka yashige da motar har yafaka sannan yabude mata itama tafito yana gaba tana binshi Asanyaye har cikin falon kamar last datazo ko yanzu Agyare yake yakalleta yace kizauna mana
Cikin rashin kuzari da tsoro tasamu gefe guda ta rabe yana kallonta yace Safeena! Tadago tareda Amsamai da ido' yace tsorona kikeji kome? Safeena bakyasona ko?
Cikiň sauri ta kuma daga kai tana kallonshi, yace yes u don't love me. Tace meyasa kace hakan? Gashi kina nunamin rashin so ko tausayina bakyaji Safeena!
I have only You kece kadai farin cikina kece kawai nake gani inji dadi kinsan banda kowa sai Auncle Amma sanadin Aurenki da yayi ga badaya banason ganinshi daurewa kawai nakeyi domin
Yayimin komai Arayuwa Amma Ayanzu kece komai nawa rasaki yana daidai da rasa numfashina banason kowane namiji yarabeki Safeena ina sonki ina kishinki
Gabadaya yabata tausayi batasan lokacinda tasaki jiki ta zauna dakyauba cikin tau sayawa tace kadaina cewa bakada kowa bayan ga yan uwanka nan "
Yace kidaina min maganarsu ni yanzu kawai inaso inganki Atareda ni ko tunanina yatsayã Awuri daya gaba daya banda natsuwa ko Abincin kwarai bana iya ci yau tun safe banci komai ba
Cikin mugun tausayinshi da kuma sonshi dake kara ratsa mata zuciya ta zabura ta mike tace ina kicin din yake in hada maka Abinda zakaci bakyau zama da yunwa"
Cikin jin dadi yace no pretty ni ganinki ya kosarda ni kizauna inyita kallonki kawai tace no kabari indafa ma wani Abu kobabu kayan Amfani ne? ya Akwai komai muje innuna miki,
Yana gaba tana biye har yanuna mata kicin din gida saikacê Ana rayuwa Acikinshi, komai na bukata Akwai acikin kicin din yace gashinan bari inkoma injira girkin madam Afalo,
Yafada cikin zolaya. Ko intayakine tace tnks just go And wait, yana fita tacire hijab din tasagala a kofar kicin din,
Cikin minti goma ta hada mishi lafiyyayr spagetti dataji kayan lanbu sai kamshi ketashi Agidan tana cikin dauraye plate dinda zata zuba mai kawai taji anrungumota ta baya,
Tareda Ajiyar zuciya da yasaki maikarfi cikin matsanancin tsoro tafara tureshi don bataso tajuyo tasan yanda kayan suke Ajikinta
Kafin tayi Aune ya juyo da ita cikin kadawar idanu yace pretty zaki haukatani yanabin kirjinta da kallon don duk Ana ganin saman su ga yanda suke kamar sufaso kirjinta tsabar cika da kuma tsayuwarsu,
Cikin tsananin kaunarta da kuma tsabar bukatuwa da ita yafara Aika mata da kises tundaga wuyanta har zuwa kirjinta yana aika mata sakonni masu zafinda bazata iya tureshiba
Ganin tsayuwar na neman gagaransu yadauketa cak kamār wata yar baby yanufi cikin dakin shi dake gidan....🖊
*Fans sory hannuna yagaji Afuwan typin sai bayan sati biyu*🏃♀
07062906225
For coment
[2/19, 3:36 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
*HARAMTACCIYAR SOYYAYA*
🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
(romantic love story)
Story writing by
_NAFISA SANI HASSAN_
Maman Ammar
💫FAGEN MARUBUTA WRITERS
ASSOCIATION💫
_(gidan zaman lafiya da yarda da juna🤝insha Allah)_
*idan nace zan gode muku nayi kadan saidai inbiku da Addu a.ina nufin ku my fans Allah yabar kauna*
2⃣2⃣
Ahankali yashinfideta. Tareda kwanciya Agefenta yana me bin surar jikinta da kallo cikin shauki da kuma zazzafar kaunarta"
Gaba daya jikinta yamutu. duk ya kashe mata jiki,da zafafan kises dinshi.
"Cikin natsuwa yafara yawo da hannunshi Afuskarta. Yana kuma binko ina najikinta da kallo,da kuma sha awarta dake dada ruruwa Acikin zuciyarshi.
Yana shafa fuskarta har zuwa kan kirjinta. dayake bala in daukar hankalinshi,
Gaba daya yafara loosing control.
"Yana kokarin ,daga rigarda ke jikinta, tayi saurin motsawa tareda bude ida nunta dake rufe.
Muryarshi"na shekking, yace" (please baby Alow me?) Ina tsananin bukatarki. kibarni insamu natsuwa Atare dake?
Cikin tsananin sanyin jiki tace (please no sagèer) i c'nt Safeena! idan kika barni Acikin wannan yanayin zan iya cutuwa,
Yanayi yana shafa cikinta, tareda rokanta ,data bari yasamu natsuwa da ita,gaba daya jikinta ya mutu ,Amma batajin zata barshi yayi Abinda take tunanin yanason Aika tawa Ayau"
ganin batada niyyar saurara mai, yasashi hade bakinsu tareda da cafkar harshenta yana tsotsa kamar zai cireshi. Duk ya birkice tsabar jin laushin fatarta da yakeyi Ahanunshi"
Ganin kayanda yake jikinshi" na hanashi jin dadi, yasa yamike, yacire rigar yayi wurgi da ita gefe,
Cikin tsabar rawar jiki, yafara cire mata rigar dake hanashi ganin dukiyar fulanin dake mugun hauka tashi Akanta.
Batada karfin hanashi, don gaba daya yakaita wani bangonda bazata iya koda kwakkwaran motsiba.
Gaba daya, kusan haukace mata yayi don ganin muradin ranshi tsaye cikin bra suna kallonshi"
Yama rasa ta yanda zaifara sarrafasu,cikin shauki" yafara zame bra din dake jikinta, cikin yunkurin hana wa ,tafara rike mai hannu.
Tana girgiza mai kai Alamar no Amma ina Sageer yayi nisa cikin Sauri yazameta. Ai kusan suma yayi tsabar ganin su kiri kiri'
Numfashinshi har yana shirin daukewa. tsabar kaduwa ,kai tsaye. yakai musu cafka ,wanda saida tadan sa kāra ,don tunda take ba ataba taba mata kirjinta ba.
gashi ba karamin damka yake aika musuba, duk ya susuce yafita hayyacinshi"
Cikin jin zafi! tafara hawaye, tareda rokonshi da ya daina please ,Amma ina Sageer ya kurmance bayaji baya gani,
Bukatarshi yasamu natsuwa kawai Alokacin , ganin gaba daya baya jinta, yasa takara volume din kukanta. don gaskiya ya hauka cemata, yatsoratar da ita.
ga wani irin zogi da kirjinta da kuma lebenta yake yimata.shikuma yafita acikin duniyar da muke yayi nisa.
Har yafara kokarin zame mata wandon jeans din dake jikinta.
"Ai batasan lokacinda ,wani bala in karfi yazo mata ba. ,ta wani tureshi da karfinta tadiro kasa, cikin daukewar numfashin yace nooo!
"Prety idan kika barni acikin wannan halin,zan iya mutuwa. Kibarni ko natsuwa insa mu please?
Čikin kuka tana meneman Abinda zata rufe kirjinta dashi yamike cikin tangadi yakuma rungumeta, tana cewa meye kakeyi haka?
Sageer!( please control your self) kasan dai niba matarka bace baidace ba Abinda muke aika tawa, kasan sarai ko soyyayar da mukema juna bai dace ba,
Bare kuma wannan Abinda kakeyi, cikin kuka take cewa kasani SOYAYYAR mu HARAMTÀCCIYACIYA ce"
Shima cikin hawayen yake riketa, (please baby for the sake of our love Alow me )tace no tana tureshi duk jikinshi rawa yakeyi'
"Yace ok naji tunda baki damu da halin da zan fada ba ,cikin wasu hawaye masu wahala.kin sani da mace nake bukata da tuni na dade da samu,
"Mata nawa suke kawomin kansu' Amma bantaba jin sha awar kasan cewa atareda suba. Saboda bana son kowace mace saike.
"Safeena ke kadai nakeso" 'ke kadai nake sha awar kasan cewa dake' cikin sanyi tace Auren da zakayifa? Yace bakyaso? Kar inyi?
"Ki kasance dani wallahi zanfasa Auran nan A yau prety! aa nibazan hanaka Aurenka ba ,tunda nima inada nawa Auren nima so kaje kawai,
Wallahi prety duk abinda zaki fada ki fada amma ni zan fada miki Aurena da Humaida! bazai amfaneni da komai ba, saboda bazan iya kusantar jikin kowace mace ba saike"
Cikin jan numfashi tareda tattaro natsuwar shi yace "shikenan, yamika mata rigarta da bra kisa kayanki, bakomai Amma ni soyyaya ta dake ba HARAM TACCIYA bace"
"Bani nasakawa zuciyata soyyayarki ba, Allah ne. Kuma nasani, shida yasaka min yasan dalilin yin haka.
Itadai tasaka rigarta ,da gudu ta koma kicin din ta, dakko hijab dinta ta mayar, "bra din ma anan ta barta, takasa tsayawa tasa gudun kar yakuma.
Allah yasa takashe gas din, da Abincin data gama girkawa da ya kone Abanza. Cikin saûri ta dauki plate din data daurayé tajuye aciki, tareda sako fake guda daya.
Koda ta dawo dakin dauke da plate din taji karar ruwa alamar wanka yakeyi, tanajin yanda shawar keta zuba bako kakkautawa.
Ya dauki lokaci ,kafin yafito daure da towel ,tayi saurin dukarda kanta don gaskiya kirar jikinshi na daģa mata hankali taji kamar taje ta manne da kirjin nan nashi mai cike da ni ima.
Yadauke kanshi daga kallonta, shimâ don idan yace zai cigaba toh zai iya aikata laifi, har yagama shiryawa yasaka wasu kanan kaya sunyi mugun karbarshi yana tashin kamshi.
Sannan yakaraso.tashi inmayarda ke gida' cikin sauri tace ka ci Abincin tom. cikin daure fuska ,yace nakoshi, "kitashi in mayarda ke gida'
"Saikaci Abincin zamu tafi. tayi maganar cikin seriouse. Yakalleta yace " kinsan bazan iya jurewa ganin ki Akusa daniba, batareda nayi Abinda bakyasoba.
Saime?" Nidai kazauna inba haka ba zamu kwana anan, cikin zare ido yace" zaki yarda mukwana anan tare? "Eh kaci Abincin nidai ,yasan sarai fada takeyi amma don tsokana yace"
"Kinfa san idan muka kwana a nan yau bazan iya hakuraba, koda kina kukan zafin wannan yafada yana nuna kirjinta tareda kashe mata ido daya .
Ta dukar da kanta tace "nidai kaci Abincin. Yafaraci Ahankali yanayi yana kallonta yanajin wani irin nishadi da farin ciki a zuciyarshi.
Baisan lokacinda yačinyeba tas ,sannan yace" prety na haka kika iya girki? kinga na cinye banko taya miki ba, laifin kine ai kin zauna ina cin Abincï bansan ma yakareba, yafada cikin murmushi.