← Book details Haramtacciyar Soyyaya Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 3 OF 39

Sashe 3

Haramtacciyar Soyyaya Part 1 Complete Hausa Novel · about 7 min read

3⃣
Karfe takwas da rabi nadare ,abbu tareda Anty Zaliha suka yima Safeena rakiya dakin mijinta tareda danka amanrta ahnnun Anty Nena dakuma nasihohi masu shiga jiki daga abbau, saidai muce Allah kade fitina , sai bayn sun tafi sannan hankalin Safeena yafara tashi don duk bidirin nàn batada niyyar yin kuka tsabar tana ganin kauyanci ne wai don zaki samu yanci ki zauna wani kuka,ahankali tayaye mayafinda ke kanta tanabin dakin da take ciki da kallo wow shine abinda tafada saboda ganin yanda Abbunta ya kashe mata dukiya adakinta,
Ahakn har cikin falonta da kuma toilet saida ta leka. tana tafe tana wani rausaya irin na wayayyun mata masuji da boko har takoma kan sofa tadan kishingida janyo wayarta tana latsawa, har zuwa karfe tara ahnkali aka bude kofar tare kuma da yin sallama tadago donjin muryr mace, ahankali ta tashi tareda fadin sannu Anty, yauwa Amarya kidan fito main falo megidan na magana, what? Aranta take wannan maganar yaza ace wai mijin da take aure bazai iya shigowa dakinta yakirata ba saidai ya aiko kuma a first day data shigo gidanshi, saida Anty takuma magana sannan tadawo daga duniyar tunani tareda mikewa tadauki mayafinda ta ajiye agefe ta yafa sannan suka fito, kamshin turarenta da kuma karar takun takalminta su suka sa duk jama'ar dake falon dako kansun don ganin wacece Amaryar gidan? Kamar an doka guduma haka sageer yaji acikin kanshi, kardai ace wannan ce Amaryar auncle dinshi? Ana nufin wannan yarinyarce tayarda ta Auri auncle? Kai ina she cant do dat, no way. Shigowar auncle dinshi tareda yara shiyadawo dashi daga duniyar tunanin da yafada yamike yaje yai hugin Auncle dinshi ahankali tareda mutuwarda jikinshi yayi.
Yace son ya kake? Fine Auncle sai alokacin Safeena tadaga idontã donjin wata murya mai loushi kamar ba muryar namijiba. Saida gabanta yafadi tunawa datayi da wannan gayen da shine yaje gidansu da safe kuma yaganta daga ita sai towel,
Kaddai ace shima danshine. Saurin kallon fuskar mutùmin tayi don ta gasgata tunaninta, saikuma tadukarda kanta Ammar da Al'ameen kuwã dagudu sukayi wurin Anty Nena suka haye jikinta, tace no guys yanzu ga mamanku can kuje wurinta kubarni inhuta kuma.
Dagudu suka sauka suka karasa wurin Safeena tareda rike mata hannu. Anty wai kece maman mu yanzu cewar Al'ameen ?duk da ta tsani yara amma saitaji wa innan sunburgeta sosai ahankali taja ammar agefenta tazaunarda shi shima al ameen yazauna adaya gefen suka sata atsakiya
Shima maigidan yaji dadin yanda tama yaranshi shikuma yazauna akujera daya shida Sageer Anty nena na one seater Alhaji Mu'azzam yace banga Menal ba Anty Nena tace tana cikin dakinta Alhaji yace Al'ameen yaje yakirata , ahnkali take shigowa falon sanyeda kayan bacci riga da wando tana shigowa tasamu wuri akusada Anty Nena tazauna tareda kallon Sageer wanda yayi nisa awata duniya
Alhamdulillah da Alhaji Mu'azzam yafada shiyadawo dashi cikin hankalinshi.son ga Amaryata nasan banda matsala dakai.sannan ke Khadija wato Anty Nena saboda shi sunan ta na gsky yake kiranta dashi

Ga kanwarki nan don saikinsa ido saboda kinfi kowa sanin kan gidan nan don Allah kisa ido sannan My boys su ammar kenaň sukace yes dady ga new mom nakawo muku banda rashin ji resfect her d way u resfect khadija. Suka hadâ baki wurin cewa yeś dady
Sannan ke menal i know u bansonjin wani matsala cos Safeena is my wife understood? Muryarta na sheckin tace yes dady ok
Sannan ke Safeena ki kama girmanki ki hukuntasu kamar yayanda kika haifa ahankali take gyada kanta.
Ahakan yagabatr mata dakowa nagidan har zuwa kan Sageer wanda batasan dalilinda taji faduwar gaba ba dataji sunan shi,
Har aka rufe taroda addu a Sageer tunaninshi yayi nisa
Meyasa zata yarda da wannan auren yama za ayi tana karamar yarinya tayi ruining life dinta bawai yace auncle dinshi nada wani mugun hali bane but yaza ayi tayi haka tayaya zata karaci rayuwarta ahaka sunan tana aure amma suna ne kawai
Nikõ nace Sagir bakyau šhishshigi bayan auncle ya yabeka,
Har yakwanta ba abinda yake tunani sai wannan mahaukaciyar yarinyar nan kodai batada lfy ne ta yarda da wannan auren? Har kusan rabin dare ba abinda yake sai tunani dayaga abin bamai karewa bane ahankali yamike yafada toilet yayi alwala yazo yafara nafiloli. gefen Safeena kuwa itama sai yanzu tafara tunanin wannan wane irin mijine ta aura wanda ko dakinta yaki yaleko baretasa ran harma zai kwanta aciki,
*wai ahaka ne rayuwar auren nata zaikasance ko yaya?shin ahaka zata yita zama daga ita sai yara sai kuma wannan gayen mai miskilancin tsiya kodai shine abinda Anty Zaliha kekokarin fahimtarda ita shin meyake shirin faruwa da rayuwar zaman Aurenta?*
Ahaka wannan dare yakasance awurin mutane guda biyu sageer da kuma Safeena har garin Allah yawaye yana
Karfe 9: kowa nagidan ya hallara a dining kasancewar al adar gidanne cin abinci atare amma ba safeena saida auncle ya tura Menal taje takirata. Ranta baisoba ahaka tamike taje koda tashiga tana kwançe cikin adonta daba arabata da shi akoda yaushe wato kananan kaya don ita batason rayuwae native wear hmmm niko nace Safeena duk wannan kirar da Allah yamiki amma kike sa kanann kaya gsky akwai daukar alhakin maza masu lfy
Doguwar rigace wadda ake yayi ta yanmata mai buterfly hand takamata tsam kamar komai zai yimagana yace aceceshi koda menal tashigo tafada mata sakon dadyn batareda ko ta gaishetaba tajuya ahankali tayi kwafa zanyi maganinki yarinya. takarasa gaban mirrow takara feshe jikinta da turarukanta masu kamshi dakuma tsada sannan tajanyo wani dan karamin gyalen kalan rigan ta yafa niko nace da babu gwara ba dadi amma wannan gyalen meya rufe Safeena? takun takalminta shiyaba Sageer daman dago dakanshi zuwa ga hanyarda yakejin karar dasauri yadukarda kanshi. Tsabar faduwarda gabanshi yayi, this girl is crazy yazata fito ahaka gaban auncle niko nace tofa mutum da matarshi?
Ba abinda yake aika mata dashi sai mugun kallo. Koda taja kujera tagaida kowa amma batako kalli gefenda yakeba cos she haté him da shida wannan fitsararriyar yarinyar duk zata saita musu zama basu san wacece Safeena ba har aka gama cin abincin ba abinda Sageer yaci amma bawanda yalurada halinda yake ciki. Har kowa yawatse dasaurinshi yamike yafada dakinshi taredã daukar makullim motarshi cos he needs some fresh air yana fita wani restourant yanufa yai odar fresh milk da cheese cake yasha gaba daya yakasa ganema kanshi har wayarshi tai kara yasa hannu yadauka hello dude can dayan gefen yusuf ne yace wat is wrong dude bangane makaba ne wannan karon?tunjiya da muka rabu i thought zaka nemeni amma shiru yanzu kuma nazo gidan baka nan meke faruwa? Noting kawąi stress ne but am fine yanzu kana ina ?yace kajirani gani nan zuwa yanzu yai cutin wayar tareda mikewa yabiya bill din sannan yawuce

Yana isowa suka shige cikin gidan yana tura kofan falon yayi saurin komawa baya tareda cema yusuf muje garden dude saboda ganin safeena da yayi tana kishingide akan kujeranda kesaitin shigowa falon yana tafe yana cewa dis girl is crazy baisanma maganar tafito ba saida Yusuf yace wai Menal sai sannan yasan maganar tafito yasamu kanshi dacewa eh ita metayi maka ne wannan karon don Yusuf yasan yanda Menal keson shigema Sageer, yace wai yamaganar wannan bussines din na texas dude yace yana tfy yanada akeso don muna samun incomes sosai ok dude wannan yarinyar tadamenifa tanaso inbata numbanka wanda takeda bayashiga so gşky nidai nabata, why dude yarinyar nan mayyace wlh rabona da ita tun a paris ok yanzudai kayi hakuri ka saurareta kasani wannan karon koku daidaita. Ya daure fuska dawaye zandaidaita wannan yarinyar da batada natsuwa kainifa natsani mace mai shishshigi dayawa fa ok but meye laifin humaida kawai sonka takeyi plss dude. Ok mubar zancen haka

Abangaren Safeena kuwa gabadaya ita rayuwar tayimata wani iri koda gidansu bawasu mutane bane but tasaba fita koda shoping ne but yanzu kuma ba hali saboda an dauretã da wannan aurenda miji ko kallo baka isheshiba, wai ahakane rąyuwarta zata cigaba wai ahaka źata cigaba da zama da wa innan mutanen masu girman kan tsiya anty nena batada lokaci dama itama aiki take zuwa saimasu kula da aikin gidan wa inda da sungama sunkoma gefensu.

*Godiya gareku fans kucigaba da biyoni yanzu muke shiga labari*
[2/19, 1:55 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
*HARAMTACCIYAR SOYYAYA*
🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
(romantic love story)🏵

Story writing by
_NAFISA SANI HASSAN_
maman Ammar

editing
(Firdausi mai Nasara)

*_inagodiya gareku fans wa inda kekirana ta waya da kuma masu yimin mãgana ta watsp duk ina godiya agareku Allah yabar kauna*

4⃣
Ahaka rayuwar taketa tafiya, waňda ayau Safeena tasamu kusan sati daya acikin gidan Alhaji mu azzam. Ahankali take fahimtar rayuwar kowa dake cikin gidan, su Al ameen sun saba da ita sosai don duk rashin son hayaniyarta yaran sunshiga ranta. Sai menal wadda har yau gaisuwa kawai kehadasu, wanda baidamu Safeena ba kokadan don batason raini daman, agefen Alhaji kuwa bawai bayason kula matarshi bane aa. Saidai yana ganin tayimai karama dayawa ko lokacinda mahaifinta yamai maganar don bazai iya kinyarda bane, sai don yana ganin girman mutumin
Chapter 3 · 0% Book details