Sashe 25
Haramtacciyar Soyyaya Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ta dukarda kanta yace zokiyi breakfast my wife tadan kauda kai yajuya gefen fuskarta "fushi akeyi dani my wife? Sory kinji zoki karya inmayarda ke gidan mama, ko zaki kuma kwana anan?
"Allah ya kiyaye,ya kyalkyale da dariya yace "nayi laifi ko babyna ,sory zoki karya nina hada miki da kaina kinji zokici girkin megidanki,
Ta zauna akasa ya hada mata tea mai kauri ya bude mata plate din wainar kwai sai dayan plate din namane yana tiriri dagani warming dinshi yayi
Saida taci sosai tareda shan tea din kafin tace takoshi duk yana kallonta cikin tsananin kaunarta dake kara ratsa jinin jikinshi
Saida tagama yaci ragowar tareda shanye sauran tea da tarage,
Yakwashe kayan yamayar kicin saida ya wanke kafin yaďawo dakin cikin sauri yayi wanka yafito daure da towel da sauri ta fice daga dakin don batason kallonshi yayi dariya
Saida yashirya cikin tsadaddiyar shadda sky blue taji aikin zamani irin na maza masu aji, yafito falon yasameta Azaune tunda taji kamshin turarenshi mai burgeta ta dago kanta cikin zuciyarta tace,
Masha Allah ita kanta tasan tasamu gwarzon miji na nuna ma sa'a saida ya hure mata idon "nayi miki kyäune wifey? Ta sunne kanta yace ki kalleni ni mijinkine mallakinki sai yanda kikayi dani ,
Tamike tace" muje ,kingaji da ganina ne prety?tawuce yabiyo bayanta saida yabude mata mota tashiga kafin yashiga yatayar suka kama hanyar gida duk jinshi yakeyi kamar wani sabon halitta
Yariko hannunta cikin nashi tareda murza hannun cikin nashi tanajinshi itadai hankalinta na wurin mama sai yanzu tafarajin tsoron karonsu,
"Ki kira Aunty Zaliha jiya takira kina bcci nafada mata kina gidana so tama mama bayani ki kwantar da hankalinki,
Wato yalurada yanda ta rude,saida suka tsaya kofar gidan yafara kokarin janyota jikinshi da sauri ta fisge "oh come on my wife zamuyi good bye kiss nefa kawai,
Dasauri tabude motar tafita batareda tako waiwayoshiba tashige gidan yana binta da kallo cikeda nishadi da kuma zallar kaunarta saida tashige kafin yakama hanyar gidan Auncle
Yana fakawa Auncle yafito zai wuce aiki saida yajirashi yafito yakaraso suka gaisa kafin yagaishe shi,
"Son guduna kakeyi ko? Yanzudai kayi hakuri bazan shiga rayuwarka ba ga takardar sallamar Safeena na karbo A court yanda na daura baka saniba na war ware zanje inkai mata idan tasamu miji tayi Aurenta .
Yanzu zaka natşu kayi aikinka ko don nasan duk rashin son Auren ne yasa ka kauracema gidan nan da kuma office............🖊
_tafaru Sageer fans_
07062906225
_banda maza please nidince dai momyn Ammar_❤
[2/19, 4:52 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
*HARAMTACCIYAR SOYAYYA*
🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
(romantic love story)
Story writing by
_NAFISA SANI HASSAN_
Maman Ammar
💫FAGEN MARUBUTA WRITERS
ASSOCIATION💫
_(gidan zaman lafiya da yarda da juna🤝insha Allah)_
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
3⃣2⃣
Tsaye kawai yayi yana kallon takardar da ke hannun Auncle dinshi,yama kasa magana,me hakan yake nufi? Aurenshi aka raba da Safeena?
Har Auncle yagama mai bayani ya shige mota yatafi bai dawo hayyacinshiba, saida yadauki lokàci yana tsaye jiyake duk jinin dake yawo cikin jikinshi yatsaya,
Dakyar yake daga kafarshi zuwa cikin gidan,yana shiga falon yazube Akujeran baiko kulada mutanenda ke cikin falon ba saida Menal tace "bros lafiya?sannan ya lura dasu harma su Al ameen da suka zauna kusa dashi,
Aunty Nena dake gefe tace "Son yadai?cikin rawar jiki yace Aunty me Auncle yake fada? Yaraba Aure na? Tace "relaxed Son tunda ka kauracema gidan nan hankalinshi yatashi,
"Yasan dalilinka na yin hakan,Sageer ka duba irin rayuwarda ka daukar ma kanka Ayanzu duk saboda Anyima Aure da Safeena!
"Yaushe rabonka da zuwa office ?yanzu kakarka tun da kuka hadu Anan gidan tayita zaryar zuwa gidan nan domin kai bakataba tunanin zuwa wurinta ba haba Sageer meyasa kazama haka?
"Ba haka nasanka ba, Sageer i no before he is strong, humble and hard working, what came over your head now?
"U are weak why? Aunty nasani Am weak kuma she is the reasong behind it,)yanzu not only weakness i will surely die, "banfahimci zancenka ba Sageer ? Aunty meye kukeyi haka?
"Da farko kun taimaki rayuwata Amma yanzu cikin lokaci kadan kunkashemin rayuwa, ta ina zanfara why why why?
Duk yaran Aunty takoresu don taga alamar baya hayyacinshi gashi takasa fahimtarshi duk ta rasa Abinyi ma yaruda ta cikin sauri ta dakko mai ruwa mai sanyi ta zuba mai tareda bashi
"Kasha ruwa Son kamun bayanin Abinda yake ranka,ba musu yakarba saida ya shanye kafin yamika mata cup din,
Yadanji natsuwa aranshi Aunty duk tarasa meke damunshi wacece tasashi weak? Humaida ce sanadin? Da gaske yanasonta ke nan?
Yana dan samu natsuwa yamike Aunty tace" ina zakaje bakamun bayaniba Sageer? "Ina zuwa Aunty"
Da sauri yafice batareda ya saurareta ba, Sageer Sageer !baiko jinkiran nata duk yabarta cikin damuwa yasata a duhu,
Auncle yasamu hajiya mama da takardar sakin tareda yimata bayanin komai ,dama mai jira saita hau ruwan balã i "tana salallami yanzu Alhaji maiyarda yarinya karamar bazawara kukayi saboda son zuciyarku?
"Safeena da Sageer duk ya'ya na ne kuma duk matsayinsu daya awurina Amma dole intsayama Safeena,ko dankunga uwarta nada kawaici kukeso ku cutar min yarinya ?
"Zandauki mataki ,yanzu shi Sageer din ne zai nuna bayason Safeena ?me yake nema awurin mace da batada shi? Bakomai Alhaji kaje,mikon takardar insha Allahu Allah zaibata miji nagari ,
Kuma indai na isâ da Safeena nizan zama gatan ta. Duk ta hanashi koda magana takasa fahimtar dalilinshi bayaso yashiga hakkin yaron kuma dan Amana,
Ganin fadan nata bana kare bane yacé "hajiya Allah yabamu Alkairi yafita,yana fita tamike cikeda balai tafice driver yakaita gidan ummi tundaga kofar shigowa ummi tafara jin sababin mama,
"Halima !na am ya'ya lafiya dai ko?inafa lãfiya 'kinaji kina gani sun mayar miki da ya' karamar bazawara,ras gaban ummi yafadi,"ya'ya wace yar kuma?
"Safeena kinga takardar shedar sakinta wai yaron bayaşonta yana gudun gidan Alhajin ,yanzu saboda guduņ bacin ranshi zasu cutarda ita ,don na lura ita kamar tana sonshi shikanshi idan bayasonta meyasa yake nemanta?
Hmmm ummi tace"ya'ya duk yaran nan matsayinsu daya awuriņ mu dole muba kowanne hakkinshi tunda bayaso baza ayimai doleba,
Ai sai fadan yakoma kan ummi "ai dole kifada saboda kawaicin ki da zai cutar dake ,yarage naki nidai zantsayama yarinya kuma kifadama danki tunda bayasonta kar yakuma takomin gida ehm,
Tamike tace ni nafita kuma zan nuna muku isata Alhajin ma inya dawo kifada mai ýasameni ,
Tafita tana mitar "koda ban haifi mace ba inada na yan uwa dole kuma intsaya tsayin daka inkwatar musu yančinsu indai ina raye,
Safeena tunda tadawo takwanta baccin wahala don har lokacin jikinta ciwo yake mata har wani zafi jikinta yayi har fitar mamã bata saniba,
Tana kwance taji numfashinta na gauraye da kamshinda tafiso Arayuwarta yanzu ,ahankali take bude idonta tasaukesu Akan fuskarshi yana mata kallon kurulla,
"My sleeping beauty'yajikinki da sauri tamike har bayanta na Amsawa tunawa da tayida dakin datake kwance, cikin zare ido tace mekazoyi kuma? duk da yana cikin damuwa saida yayi murmushi,
"Prety relaxed,kinaji na..bai fadi Abinda yayi niyya ba mama tashigo cikin fada jin hayaniyarta yasa yadiro Agadon suka fito falon ,baki tasaki tana kallonshi mekuma yakawoka?
"Kace baka sonta me kakeyi mata cikin daki? Ke kuma sakarya kibiye mai ya gäma da Albarkar jikinki bake bace zabinshi wannan yar mai ido a tsaitsaye yake so,
"Yariga yasakeki !cikin zabura ta waiga tana kallonshi yafara girgiza mata kai don baisan mezaice ba,
"Kafada mata aikasan komai tunda kaine sanadin komai ,cikin rashin kuzari yace mama ...cikin fada tace "kamun shiru kawuce can wurin uwarka Halima da Auntynka masu daure ma
"Ke kuma kibude idonki kijini ba aure atsakaninku yanzu Aurenku ya HARAMTA wanda ya hada yaraba da son ran wannan tanuna Sageer
Tunda aka fara maganar ba abinda takeyi sai kallonshi tana girgiza kai shima hakan cikin rashin kuzari tace Sageer baka sona?ka sakeni?yafara cewa"look prety listing to me ,answer my question Sageer anraba Auren mu da gaske?
"Karya nake miki kenan to gashi idonki yagane miki tamika mata takardar tasa hannu ta karba tareda juyata tama kasa fahimtar komai dake ciki sulalewa tayi kawai zata fadi da sauri yatareta _
Tafada jikinshi cikin sauri tazare jikinta tareda ja baya tana kuka sannan tajuya cikin dakin tana kuka mai tsayawa Arai duk yafirgice cikin rashin mafita yakama hanya zaibita,
"Ina zakaje kuma zokatafi gidanku 'kamar zaiyi kuka yace "mama don Allah kibari inyi mata magana' bawata magana katafi kawai Sageer baka sonta shikenan Anraba,
"Cikin zuciya yace taya za araba Aure batareda yardar mutum ba?"da yardarka akayi komai, don haka kaje kayima mai daurema bani ba,don haka fita min agida ,
Cikin tsananin tashin hankali yafita gashi tayi fushi dashi kallonda takemai na tuhuma yafi komai daga mai hankali taya zai iya rabuwa da Safeena?
Tariga tazamashi yazama ita ,itace jindadinshi ,yazai fara rayuwar jin dadi batareda ita ba? No way. Haka yafisgi motar baìma san ina zai nufaba,zucyarshi tabashi kawai yawuce gidan ummi,
Yana fakawa yanufi cikin gidan cikin tashin hankali baiko ganin gabanshi yana shiga falon ummi nafitowa yananyinda taganshi ciki yadaga mata hankali da sauri takaraso ta tareshi,
"Sageer lafiya meya faru dakai ?sai kawai yafada jikiñta yasa kuka "ummi zan mutu idan sukace zasu rabamu cikin tashin hankali ummi tace "yimin bayani yarona kaji kadaukeni tamkar ma haifiyarka ,
Jininmu daya ciki daya muka fito da ita kaji kanatsu kamin bayani .ya saitakanshi suka karasa cikin falon tareda zama kan kujera duk hankalin ummi yatashi "inajinka me yafaru?
So suke surabamu ummi inason matata sun rabamu ummi bazan îya rayuwa ba Safeena ba ina sonta!Hmmm tayi ajiyar zuciya tace
"Meyasa tunfarko baka fadaba kayi shiru tunkafin hakan ya Auku ?yanzu ya zamuyi sunriga sunraba Aure nidai yanzu shawarata amatsayina na mamanka kabar ya' ya da yarta zanje ingyaro zancen Aurenka da yarinyarda kakeso'
Kallonta yakeyi wani iri "ummi Safeena nakeso itace zabina ba Humaida ba ,Sageer zurfin ciki ya janyo maka meyasa kayi shiru tama rasa tacewa tadafe kai,
"Yanzudai kayi hakuri komai zai daidaita kaji bari Abbun ku yazo zamuyi magana kaje gida ka huta ko, aa ummi zantsaya anan ki kirata kibata hakuri ummi ina sonta! Duk ya susuce saikaçe ba Sageer yaro mai class ba duk ya susuce akan mace,
"Allah ya kiyaye,ya kyalkyale da dariya yace "nayi laifi ko babyna ,sory zoki karya nina hada miki da kaina kinji zokici girkin megidanki,
Ta zauna akasa ya hada mata tea mai kauri ya bude mata plate din wainar kwai sai dayan plate din namane yana tiriri dagani warming dinshi yayi
Saida taci sosai tareda shan tea din kafin tace takoshi duk yana kallonta cikin tsananin kaunarta dake kara ratsa jinin jikinshi
Saida tagama yaci ragowar tareda shanye sauran tea da tarage,
Yakwashe kayan yamayar kicin saida ya wanke kafin yaďawo dakin cikin sauri yayi wanka yafito daure da towel da sauri ta fice daga dakin don batason kallonshi yayi dariya
Saida yashirya cikin tsadaddiyar shadda sky blue taji aikin zamani irin na maza masu aji, yafito falon yasameta Azaune tunda taji kamshin turarenshi mai burgeta ta dago kanta cikin zuciyarta tace,
Masha Allah ita kanta tasan tasamu gwarzon miji na nuna ma sa'a saida ya hure mata idon "nayi miki kyäune wifey? Ta sunne kanta yace ki kalleni ni mijinkine mallakinki sai yanda kikayi dani ,
Tamike tace" muje ,kingaji da ganina ne prety?tawuce yabiyo bayanta saida yabude mata mota tashiga kafin yashiga yatayar suka kama hanyar gida duk jinshi yakeyi kamar wani sabon halitta
Yariko hannunta cikin nashi tareda murza hannun cikin nashi tanajinshi itadai hankalinta na wurin mama sai yanzu tafarajin tsoron karonsu,
"Ki kira Aunty Zaliha jiya takira kina bcci nafada mata kina gidana so tama mama bayani ki kwantar da hankalinki,
Wato yalurada yanda ta rude,saida suka tsaya kofar gidan yafara kokarin janyota jikinshi da sauri ta fisge "oh come on my wife zamuyi good bye kiss nefa kawai,
Dasauri tabude motar tafita batareda tako waiwayoshiba tashige gidan yana binta da kallo cikeda nishadi da kuma zallar kaunarta saida tashige kafin yakama hanyar gidan Auncle
Yana fakawa Auncle yafito zai wuce aiki saida yajirashi yafito yakaraso suka gaisa kafin yagaishe shi,
"Son guduna kakeyi ko? Yanzudai kayi hakuri bazan shiga rayuwarka ba ga takardar sallamar Safeena na karbo A court yanda na daura baka saniba na war ware zanje inkai mata idan tasamu miji tayi Aurenta .
Yanzu zaka natşu kayi aikinka ko don nasan duk rashin son Auren ne yasa ka kauracema gidan nan da kuma office............🖊
_tafaru Sageer fans_
07062906225
_banda maza please nidince dai momyn Ammar_❤
[2/19, 4:52 PM] Aysher D Yuguda: 🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
*HARAMTACCIYAR SOYAYYA*
🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵🏵
(romantic love story)
Story writing by
_NAFISA SANI HASSAN_
Maman Ammar
💫FAGEN MARUBUTA WRITERS
ASSOCIATION💫
_(gidan zaman lafiya da yarda da juna🤝insha Allah)_
https://www.facebook.com/groups/1569379426621615/
3⃣2⃣
Tsaye kawai yayi yana kallon takardar da ke hannun Auncle dinshi,yama kasa magana,me hakan yake nufi? Aurenshi aka raba da Safeena?
Har Auncle yagama mai bayani ya shige mota yatafi bai dawo hayyacinshiba, saida yadauki lokàci yana tsaye jiyake duk jinin dake yawo cikin jikinshi yatsaya,
Dakyar yake daga kafarshi zuwa cikin gidan,yana shiga falon yazube Akujeran baiko kulada mutanenda ke cikin falon ba saida Menal tace "bros lafiya?sannan ya lura dasu harma su Al ameen da suka zauna kusa dashi,
Aunty Nena dake gefe tace "Son yadai?cikin rawar jiki yace Aunty me Auncle yake fada? Yaraba Aure na? Tace "relaxed Son tunda ka kauracema gidan nan hankalinshi yatashi,
"Yasan dalilinka na yin hakan,Sageer ka duba irin rayuwarda ka daukar ma kanka Ayanzu duk saboda Anyima Aure da Safeena!
"Yaushe rabonka da zuwa office ?yanzu kakarka tun da kuka hadu Anan gidan tayita zaryar zuwa gidan nan domin kai bakataba tunanin zuwa wurinta ba haba Sageer meyasa kazama haka?
"Ba haka nasanka ba, Sageer i no before he is strong, humble and hard working, what came over your head now?
"U are weak why? Aunty nasani Am weak kuma she is the reasong behind it,)yanzu not only weakness i will surely die, "banfahimci zancenka ba Sageer ? Aunty meye kukeyi haka?
"Da farko kun taimaki rayuwata Amma yanzu cikin lokaci kadan kunkashemin rayuwa, ta ina zanfara why why why?
Duk yaran Aunty takoresu don taga alamar baya hayyacinshi gashi takasa fahimtarshi duk ta rasa Abinyi ma yaruda ta cikin sauri ta dakko mai ruwa mai sanyi ta zuba mai tareda bashi
"Kasha ruwa Son kamun bayanin Abinda yake ranka,ba musu yakarba saida ya shanye kafin yamika mata cup din,
Yadanji natsuwa aranshi Aunty duk tarasa meke damunshi wacece tasashi weak? Humaida ce sanadin? Da gaske yanasonta ke nan?
Yana dan samu natsuwa yamike Aunty tace" ina zakaje bakamun bayaniba Sageer? "Ina zuwa Aunty"
Da sauri yafice batareda ya saurareta ba, Sageer Sageer !baiko jinkiran nata duk yabarta cikin damuwa yasata a duhu,
Auncle yasamu hajiya mama da takardar sakin tareda yimata bayanin komai ,dama mai jira saita hau ruwan balã i "tana salallami yanzu Alhaji maiyarda yarinya karamar bazawara kukayi saboda son zuciyarku?
"Safeena da Sageer duk ya'ya na ne kuma duk matsayinsu daya awurina Amma dole intsayama Safeena,ko dankunga uwarta nada kawaici kukeso ku cutar min yarinya ?
"Zandauki mataki ,yanzu shi Sageer din ne zai nuna bayason Safeena ?me yake nema awurin mace da batada shi? Bakomai Alhaji kaje,mikon takardar insha Allahu Allah zaibata miji nagari ,
Kuma indai na isâ da Safeena nizan zama gatan ta. Duk ta hanashi koda magana takasa fahimtar dalilinshi bayaso yashiga hakkin yaron kuma dan Amana,
Ganin fadan nata bana kare bane yacé "hajiya Allah yabamu Alkairi yafita,yana fita tamike cikeda balai tafice driver yakaita gidan ummi tundaga kofar shigowa ummi tafara jin sababin mama,
"Halima !na am ya'ya lafiya dai ko?inafa lãfiya 'kinaji kina gani sun mayar miki da ya' karamar bazawara,ras gaban ummi yafadi,"ya'ya wace yar kuma?
"Safeena kinga takardar shedar sakinta wai yaron bayaşonta yana gudun gidan Alhajin ,yanzu saboda guduņ bacin ranshi zasu cutarda ita ,don na lura ita kamar tana sonshi shikanshi idan bayasonta meyasa yake nemanta?
Hmmm ummi tace"ya'ya duk yaran nan matsayinsu daya awuriņ mu dole muba kowanne hakkinshi tunda bayaso baza ayimai doleba,
Ai sai fadan yakoma kan ummi "ai dole kifada saboda kawaicin ki da zai cutar dake ,yarage naki nidai zantsayama yarinya kuma kifadama danki tunda bayasonta kar yakuma takomin gida ehm,
Tamike tace ni nafita kuma zan nuna muku isata Alhajin ma inya dawo kifada mai ýasameni ,
Tafita tana mitar "koda ban haifi mace ba inada na yan uwa dole kuma intsaya tsayin daka inkwatar musu yančinsu indai ina raye,
Safeena tunda tadawo takwanta baccin wahala don har lokacin jikinta ciwo yake mata har wani zafi jikinta yayi har fitar mamã bata saniba,
Tana kwance taji numfashinta na gauraye da kamshinda tafiso Arayuwarta yanzu ,ahankali take bude idonta tasaukesu Akan fuskarshi yana mata kallon kurulla,
"My sleeping beauty'yajikinki da sauri tamike har bayanta na Amsawa tunawa da tayida dakin datake kwance, cikin zare ido tace mekazoyi kuma? duk da yana cikin damuwa saida yayi murmushi,
"Prety relaxed,kinaji na..bai fadi Abinda yayi niyya ba mama tashigo cikin fada jin hayaniyarta yasa yadiro Agadon suka fito falon ,baki tasaki tana kallonshi mekuma yakawoka?
"Kace baka sonta me kakeyi mata cikin daki? Ke kuma sakarya kibiye mai ya gäma da Albarkar jikinki bake bace zabinshi wannan yar mai ido a tsaitsaye yake so,
"Yariga yasakeki !cikin zabura ta waiga tana kallonshi yafara girgiza mata kai don baisan mezaice ba,
"Kafada mata aikasan komai tunda kaine sanadin komai ,cikin rashin kuzari yace mama ...cikin fada tace "kamun shiru kawuce can wurin uwarka Halima da Auntynka masu daure ma
"Ke kuma kibude idonki kijini ba aure atsakaninku yanzu Aurenku ya HARAMTA wanda ya hada yaraba da son ran wannan tanuna Sageer
Tunda aka fara maganar ba abinda takeyi sai kallonshi tana girgiza kai shima hakan cikin rashin kuzari tace Sageer baka sona?ka sakeni?yafara cewa"look prety listing to me ,answer my question Sageer anraba Auren mu da gaske?
"Karya nake miki kenan to gashi idonki yagane miki tamika mata takardar tasa hannu ta karba tareda juyata tama kasa fahimtar komai dake ciki sulalewa tayi kawai zata fadi da sauri yatareta _
Tafada jikinshi cikin sauri tazare jikinta tareda ja baya tana kuka sannan tajuya cikin dakin tana kuka mai tsayawa Arai duk yafirgice cikin rashin mafita yakama hanya zaibita,
"Ina zakaje kuma zokatafi gidanku 'kamar zaiyi kuka yace "mama don Allah kibari inyi mata magana' bawata magana katafi kawai Sageer baka sonta shikenan Anraba,
"Cikin zuciya yace taya za araba Aure batareda yardar mutum ba?"da yardarka akayi komai, don haka kaje kayima mai daurema bani ba,don haka fita min agida ,
Cikin tsananin tashin hankali yafita gashi tayi fushi dashi kallonda takemai na tuhuma yafi komai daga mai hankali taya zai iya rabuwa da Safeena?
Tariga tazamashi yazama ita ,itace jindadinshi ,yazai fara rayuwar jin dadi batareda ita ba? No way. Haka yafisgi motar baìma san ina zai nufaba,zucyarshi tabashi kawai yawuce gidan ummi,
Yana fakawa yanufi cikin gidan cikin tashin hankali baiko ganin gabanshi yana shiga falon ummi nafitowa yananyinda taganshi ciki yadaga mata hankali da sauri takaraso ta tareshi,
"Sageer lafiya meya faru dakai ?sai kawai yafada jikiñta yasa kuka "ummi zan mutu idan sukace zasu rabamu cikin tashin hankali ummi tace "yimin bayani yarona kaji kadaukeni tamkar ma haifiyarka ,
Jininmu daya ciki daya muka fito da ita kaji kanatsu kamin bayani .ya saitakanshi suka karasa cikin falon tareda zama kan kujera duk hankalin ummi yatashi "inajinka me yafaru?
So suke surabamu ummi inason matata sun rabamu ummi bazan îya rayuwa ba Safeena ba ina sonta!Hmmm tayi ajiyar zuciya tace
"Meyasa tunfarko baka fadaba kayi shiru tunkafin hakan ya Auku ?yanzu ya zamuyi sunriga sunraba Aure nidai yanzu shawarata amatsayina na mamanka kabar ya' ya da yarta zanje ingyaro zancen Aurenka da yarinyarda kakeso'
Kallonta yakeyi wani iri "ummi Safeena nakeso itace zabina ba Humaida ba ,Sageer zurfin ciki ya janyo maka meyasa kayi shiru tama rasa tacewa tadafe kai,
"Yanzudai kayi hakuri komai zai daidaita kaji bari Abbun ku yazo zamuyi magana kaje gida ka huta ko, aa ummi zantsaya anan ki kirata kibata hakuri ummi ina sonta! Duk ya susuce saikaçe ba Sageer yaro mai class ba duk ya susuce akan mace,