Sashe 76
Duniya Biyu Part 3 Complete Hausa Novel · about 5 min read
Yau babban rana ce ga Waleed da Widad, gabaki daya dagashi har ita babu wanda ya runtsa, shi kawai Allah Allah yake gari yawaye yaga ya auri Saheeba tadawo mallakinshi, shi karan kanshi yarasa wani irin so yake mata, kawai son yarinyar yake bana wasaba, dayake karfe shadaya ne bikin hakan yasa yay wanka yafito shiru yayi yazauna akan gado yana tunani shikenan yanzu baida aboki he is on his own, da ace yanada aboki da yanzu yama fitomai da kayan dazai saka, girgiza kai kawai yayi yatashi dan bayason yafara tuna Arham kuma yazaro kayan dazai saka daga wardrobe, wasu fararen shadda ne masu mahaukacin kyau, hasken su zai iya kashema ido, shiryawa yayi tsaf kamshi natashi daga jikinshi kaman yay barin turare, takalmi ya sanya yadau wayarshi yarike yana kallon agogon hannunshi sanan yabude kofa yafito yana taku daidai, ahankali yabude dakin Ilham ganinta yayi zaune kan gado baijinma tai wanka ba tai busubusu riganta dukya jike da ruwan nono, wani mugun kallo tamai hakan yasa ahankali yace "yallabiya nazo namiki sallama ne, amin addu'a" wani mugun harara ta sakinmai tace "ubangiji Allah karya kaika lafiya, Allah ya tarwatsa auren" shiru yayi yana kallonta ganin yanda takejin wani masifa kaman zata tashi ta dakai, baison yabiye mata hakan yasa yajuya kawai ya sauka kasa, bude mota yayi ya shiga yaja har anguwan su dayaga an cika dudda fa simple wedding ne amman mutane sun cika gidansu, yana zuwa ya shiga rumfar da aka tanada dan daura aure, wasu manya manyan limamai ne guda biyu daya ya wakilce shi dan Uncle baisamu daman zuwaba daya kuma ya wakilci Widad dan anmusu bayani ba'asan kowa nataba tsintarta akayi ya wikilce ta aka daura aurensu da akan sadaki dubu dari uku, sanan suka bashi marriage certificate dazai shiga yaje suyi signing shida ita.
Godiya yamusu sosai sanan aka shiga Walima ana fitomusu da kayataccen abinci aka shiga yi, cikin gidansu yayi yana mamakin mutanen dasuka cika gidan aranshi yana Ammi, Ammi she will never change, tagama cewa babu wanda zata gayyata but see people, shashin shi yayi sai guda akeyi da aka ganshi, shiga bangaren nashi yayi yazauna afalo sanan yadauki wayarshi yakira number Asma'u, ringing uku ta dauka tace "hello Ya Waleed Ango" murmushi yayi yace "Hello Ma'u kanwar Ango" kyalkyacewa da dariya tayi dan maganan yabata dariya, dan gajeren tsaki yayi yace "Common, bakira nayi dan kiyitamin dariya ba, ki kawomin matata bangarena" da sauri tace "Ya Waleed wlh Ammi tahana tace sai anjima idan ankaita gidan ka" akumbure yace "ke ina wasa dakene, cewa Mom certificate zatai signing nabaki 5min idan baki kawota ba kin shiga uku" ya katse wayan dib.
Widad dake zaune akan kujera makeup artist namata applying wani new makeup na white gown din data saka tace "what is it Moxi"? Hararanta Asma'u tayi cikin harshen turenci tace "dalla mayyar miji, tuntuni kike tambaya na shi, gashinan shima yace nakaiki kiyi signing marriage certificate" wani irin cool smile tasaki she really miss him, tadade bata ganshi ba, fita Asma'u tayi daga dakin tai dakin Ammi dake magana da Mom, tace "Ammi Ya Waleed yace naraka Saheeba bangaren shi tayi signing marriage certificate" tsaki Ammi tayi tace "yaci gidansu bazata ba, ko yaushe ne ai ina zata iya signing certificate din zai wani ishi mutane to bazata zoba" da sauri Mom tace "wai Adda mai matsalan ki da yarona ne eh?" ta kalli Asma'u tace "wuce ki rakata kinji" cikeda jin dadi Asma'u tafita daga dakin tana rawa, Ammi tai murmushi tana kallon Mom tace "yayi kyau ni akewa yan ubanci ko" dariya Mom tayi sosai tace "anyi kema ai kinamin fin haka kikaga su Abdul, ni natafi" tawuce tafita daga dakin murmushi Ammi tayi tabi bayan kanwar nata da kallo ita kadan tasan she is so lucky da Allah yabata Mom amatsayin kanwa, Mom is everthing with triple plus.
Gyarata akayi tsaf aka lullubeta da net tana wani irin mahaukacin kamshi, ita kanta Asma'u tsayawa tayi tana kallon Widad din dan wlh tunda take bata taba ganin mace mai kyawunta ba, ana yawan cewa farare fari ne kawai ya cecesu amman munana ne, but in the case of Saheeba kyakkyawan yarinya ce ta karshe, ita ko kadan batama yarinyar ma kallon bahaushiya ko fulani haka, tanama Saheeba kallon baturiya ne wacce ma badaga Nigeria takeba, dan duksu Ammi sunfi mata kallon yar fulani dan akwai asalin yan fulani dako zo basuji da hausa but ita batamata kallon yan fulani. Ganin ta tsaya tana kallonta yasa Widad kaman zatai kuka tace "let's go" baki takama tace "waike banace miki kidinga jin kunya ba" murmushi tayi daya lobar da dimples dinta batace komiba, Asma'u tabude kofa suka fito yan falo suka fara buda, Mom na tsakar gida but jin ana guda yasa saida tajuyo dantaga meakeyi, subhanallah tsarki ya tabbata ga Allahu subhanahu wata'ala daya hallice wanan hallita, Widad nada kyau batada kiba hakan yasa akai gown din yabi daidai jikinta saiya wani irin fito da dirinta da shape dinta, anmata applying simply makeup dan yarinya ce dat is already beautiful she don't need heavy makeup, sanan akabi pink dan karamin lips dinta, dawani sexy pinkish lipstick dayasa tai kaman wata hurun ini, tasaka hill ba chancjan ba dan tanada tsayi sai abin yabada wani classic look, ajiyan Zuciya Mom ta sauke tana kallonsu yanda Widad ke tafiya daidai dakuma yanda tai kyau yasa ahankali tace "Waleed Allah yasa baka auri abinda yafi karfin muba, anytime I look at this girl I feel kaman yar wanice dan is written all over her, Allah yabaku zaman lafiya Allah yakade fitina" fitowa waje sukayi Mom ta zaro kudi tana murmushi ta watsa musu akahau ihu sanan sukai flat din Ya Waleed da ita.
ALLAH ISA IDAN KIKA KARANTA MIN BOOK BAKI BIYABA 07012181461 CHAT ME UP
💫 _TWO DIFFERENT WORLD_ 💫
✍️ M SHAKUR
5️⃣1️⃣
Godiya yamusu sosai sanan aka shiga Walima ana fitomusu da kayataccen abinci aka shiga yi, cikin gidansu yayi yana mamakin mutanen dasuka cika gidan aranshi yana Ammi, Ammi she will never change, tagama cewa babu wanda zata gayyata but see people, shashin shi yayi sai guda akeyi da aka ganshi, shiga bangaren nashi yayi yazauna afalo sanan yadauki wayarshi yakira number Asma'u, ringing uku ta dauka tace "hello Ya Waleed Ango" murmushi yayi yace "Hello Ma'u kanwar Ango" kyalkyacewa da dariya tayi dan maganan yabata dariya, dan gajeren tsaki yayi yace "Common, bakira nayi dan kiyitamin dariya ba, ki kawomin matata bangarena" da sauri tace "Ya Waleed wlh Ammi tahana tace sai anjima idan ankaita gidan ka" akumbure yace "ke ina wasa dakene, cewa Mom certificate zatai signing nabaki 5min idan baki kawota ba kin shiga uku" ya katse wayan dib.
Widad dake zaune akan kujera makeup artist namata applying wani new makeup na white gown din data saka tace "what is it Moxi"? Hararanta Asma'u tayi cikin harshen turenci tace "dalla mayyar miji, tuntuni kike tambaya na shi, gashinan shima yace nakaiki kiyi signing marriage certificate" wani irin cool smile tasaki she really miss him, tadade bata ganshi ba, fita Asma'u tayi daga dakin tai dakin Ammi dake magana da Mom, tace "Ammi Ya Waleed yace naraka Saheeba bangaren shi tayi signing marriage certificate" tsaki Ammi tayi tace "yaci gidansu bazata ba, ko yaushe ne ai ina zata iya signing certificate din zai wani ishi mutane to bazata zoba" da sauri Mom tace "wai Adda mai matsalan ki da yarona ne eh?" ta kalli Asma'u tace "wuce ki rakata kinji" cikeda jin dadi Asma'u tafita daga dakin tana rawa, Ammi tai murmushi tana kallon Mom tace "yayi kyau ni akewa yan ubanci ko" dariya Mom tayi sosai tace "anyi kema ai kinamin fin haka kikaga su Abdul, ni natafi" tawuce tafita daga dakin murmushi Ammi tayi tabi bayan kanwar nata da kallo ita kadan tasan she is so lucky da Allah yabata Mom amatsayin kanwa, Mom is everthing with triple plus.
Gyarata akayi tsaf aka lullubeta da net tana wani irin mahaukacin kamshi, ita kanta Asma'u tsayawa tayi tana kallon Widad din dan wlh tunda take bata taba ganin mace mai kyawunta ba, ana yawan cewa farare fari ne kawai ya cecesu amman munana ne, but in the case of Saheeba kyakkyawan yarinya ce ta karshe, ita ko kadan batama yarinyar ma kallon bahaushiya ko fulani haka, tanama Saheeba kallon baturiya ne wacce ma badaga Nigeria takeba, dan duksu Ammi sunfi mata kallon yar fulani dan akwai asalin yan fulani dako zo basuji da hausa but ita batamata kallon yan fulani. Ganin ta tsaya tana kallonta yasa Widad kaman zatai kuka tace "let's go" baki takama tace "waike banace miki kidinga jin kunya ba" murmushi tayi daya lobar da dimples dinta batace komiba, Asma'u tabude kofa suka fito yan falo suka fara buda, Mom na tsakar gida but jin ana guda yasa saida tajuyo dantaga meakeyi, subhanallah tsarki ya tabbata ga Allahu subhanahu wata'ala daya hallice wanan hallita, Widad nada kyau batada kiba hakan yasa akai gown din yabi daidai jikinta saiya wani irin fito da dirinta da shape dinta, anmata applying simply makeup dan yarinya ce dat is already beautiful she don't need heavy makeup, sanan akabi pink dan karamin lips dinta, dawani sexy pinkish lipstick dayasa tai kaman wata hurun ini, tasaka hill ba chancjan ba dan tanada tsayi sai abin yabada wani classic look, ajiyan Zuciya Mom ta sauke tana kallonsu yanda Widad ke tafiya daidai dakuma yanda tai kyau yasa ahankali tace "Waleed Allah yasa baka auri abinda yafi karfin muba, anytime I look at this girl I feel kaman yar wanice dan is written all over her, Allah yabaku zaman lafiya Allah yakade fitina" fitowa waje sukayi Mom ta zaro kudi tana murmushi ta watsa musu akahau ihu sanan sukai flat din Ya Waleed da ita.
ALLAH ISA IDAN KIKA KARANTA MIN BOOK BAKI BIYABA 07012181461 CHAT ME UP
💫 _TWO DIFFERENT WORLD_ 💫
✍️ M SHAKUR
5️⃣1️⃣