← Book details Duniya Biyu Part 3 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 62 OF 104

Sashe 62

Duniya Biyu Part 3 Complete Hausa Novel · about 6 min read

*
Koda sukakai gida yaso yafita dan ranshi sai kawomai Saheeba yake he could not stop thinking about her amman Ammi tahanashi fita tace yazauna agida, hakanan ya zauna agida sai nan nan dashi take dan batason yay tunani kowani abu. Wanan kenan
_kizo zuciya kibiya and say bye bye to karatun Allah ya isa, pay 500 into 3107021073 aisha Muhammad first bank, saiki turo evidence of payment to M Shakur 07012181461_

******
Tunda suka kai gidan nan kuka Saheeba take, kuka take kaman an yankata, gidane mai kyan gaske flat biyu ne aciki da compound mai dan girma, Baba Mani da Nura da maza biyun staff din Waleed ne sukadau flat daya sai Mama Iyami da Saheeba da Shamsiyaa sukadau dayan flat din, tun da suka shigo Saheeba bata barsu sun huta ba, gidan nan babu wanda bai lallashi teba amman kaman ba ita ake lallashi ba har kudi Baba Mani ya aika asayo mata abinci amman takici, da kyar suka samu anayin isha'i bacci yay awon gabada ita shima barawo danko ruwa bata saka a bakinta ba, kome suka bata saita barar taki basu.

Wanka duk sukayi sukaci abinci dan Ammi ta aiko musu da abinci da kayan girki, da gas pots da komi dai harda sabulan wanka, gangariyan girki Mama Iyami tamusu itada Shamsiyaa sanan takira Nura ya shigo yana satan kallon yar budurwan shi ya dauki na maza yafita, Mama Iyami taje tai wanka tai salla ta shirya bacci, Shamsiyaa ma haka, duk saida suka leka Widad dan adaki daban take sanan sukaje suka kwanta.
Marazuciya, ace Allah ya isa ki kasa bari sabida ke mayya ce, kika karanta baki biyaba Allah ya isa.

Wuraren 1:20 na dare motar Arham yay parking, bude motar yayi yafito yana ganin hasken wuta yace "yes! Nasan daman dole yazamto kuna daya daga cikin gidajen Waleed" wajen gate din yayi yataba jin gate din a kulle yasa yay knocking gate din da karfi, cikin bacci Baba Mani yaji ana knocking kofa tashi yayi yazauna dan daman baida nauyin bacci, jallabiyar shi ya nema yasaka dan shima daki daban yake yafito, yana fitowa yaga Nura ma yafito yana saka t-shirt, da sauri yace "Baba Mani oga ne yazo yake knocking"? Anatse Baba Mani yace "wlh bansani ba Nura, mujedai mugani" bude kofar falon sukayi suka fita compound din sukai gate, suna zuwa gate Baba Mani ya tsaya yace "waye awurin likita kaine"? "nine" Arham yafadi ranshi abace, jin muryan Arham yasa Baba Mani yasa hannu yabude saka Arham yaturo gate din ya shigo da sauri ranshi abace, anatse Baba Mani yace "Malam Arham lafiya da daddaren nan me kakeyi anan"? Kai tsaye yace "ministry suka fadi mani nazo na dauki Sabeeha, tanada matsalan brain dudda tawuce 18yrs she cannot make any decision for her self, zan tafi da ita na ayi admitting nata a hospital dina ana dubata, wlh cikinku duk wanda yahanani saina sa police sun kamashi dan I have the order, tana inane"? Yay maganan yana dakamusu tsawa babu alamun wasa ko tsoro irin adole da gaske yake dinan, ahankali Baba Mani yace "bari na tadasu nasa Iyami takawo maka ita amman suna mata ai baka kutsa bangaren su hakanan ba" da sauri Arham yace "inna shiga ka fizgoni" yay dayan shashin dayaga Baba Mani na kallo alamun nanne inda suke, kai tsaye yabude kofar luckily yaji kofar abude shiga ciki yayi yana kallon falon da babu kowa yay corridor daya gani, dakin farko a corridor yabude aiko yaga Widad akwance tana bacci tana sanye da rigan asibiti da silifas a kafarta kanta babu dan kwali, ga cinyoyinta har wasu irin sheki suke yabisu da kallo wani irin kwadayinta natasomai, hannu kawai yasa ya fincikota tamike tsaye chak a firgice ta shiga sosa ido janta yayi yafara tafiya har suka fito waje daidai idanunta sun washe tadaga kai ta kalleshi ta kalli su Baba Mani dake tsaitsaye suna kallonsu ga Arham nawani irin janta yana gate kaman zai tsinka mata hannu, kwarara wani irin uban ihu tayi. "ahhhhhhhhhh" da saida Arham yasa hannu yataushe kunnenshi daya sanan yadaka mata tsawa. "are you crazy zaki fasamin kunne ne stupid girl"? Fashewa tayi dawani irin kuka tana tirjewa amman janta yake yabude gate yafice abinshi bayan mota yabude ya jefata ciki yamaida kofar yarufe yace "mahaukaciya dake amman sai shegen gardama da turjiya" gaba yabude yashiga yaja motar sukabar anguwan daidai Mama Iyami nafitowa daga flat dinsu tai wajen Baba Mani tace "Baba Mani ina mara lafiyan nan take? Fitowa tayi wlh bacci ya Kwasheni mai nauyi sama sama naji kukanta ina take"? Ahankali Baba Mani yace "Arham yatafi da ita, wai hukuma tacemai yazo yadauke ta ai batada hankali balle ta tantance metake so ba, yace muka hanashi zai hadamu da yan sanda" zubewa Mama Iyami tayi akasa tace "innalillahi wa innailaihi raji'un, shikenan" tabuga uban tagumi saikuma kaman an tsunguleta tace "Waleed, Waleed" da sauri tamike tsaye ya kalli Nura dake tsaye sunyi charko charko akanta tace "ki......kiramin likita Nura I sauri" waya Nura yaciro daga aljihun shi yay dialing number Waleed, harya gama ringing bai dagaba, yasake kira akaro nabiyu yana gabda ya katse Waleed yabude idanunshi dake cikeda bacci, ya mika hannunshi ya kunna bedside lamp, yadau wayarshi ya bude ganin har 2miss calls daga Nura yasa yaji gabanshi ya buga hakanan ranshi yabashi Saheeba, dan ita kadaine zatai abinda har zaisa akirashi this night halan taki bacci kuka take musu, kokarin calling Nura back yayi kiran Nura ya shigo da sauri yay picking muryan Mama Iyami yaji cikin tashin hankali tace "likita yanzun nan ko minti biyar ba'ayiba Arham yazo yadauki yarinyar nan mara lafiya dake sanye da kayan asibiti" jumping Waleed yayi ya sauko daga kan gado, wata irin zuciya ne yaji yazomai yace "whatttt!" tsawan dayayi ita kanta saida Iyami taji tsoro bakinta na rawa tace "un......ungo Baba Mani yana wurina akai komi" karba Mani yayi yace "Barka da dare likita, yanzun nan fa cikin bacci mukaji ana knocking nama zaci kaine nafita nida Nura......" Yabashi labarin komi tatas, Waya na kunnen Waleed ya zuri key motarshi dake kan side drawer yafita daga shi sai pj ajikinshi dogon wando mai gidan siga fari da blue dawata faran riga, kafafunshi sanye da farin bathroom slippers, yanda ranshi yay kolokuwan baci har dishewa muryanshi yayi, da kyar yace "kasan inda yakaita yanzu Baba Mani"? Ahankali Baba Mani yace "wlh bansani ba, amman dai cewa yayi zai tafi da ita gidan marayunshi tunda tanada tabin hankali bazata iya zaban abinda yafi mata kyau ba" katse wayan Waleed yayi yabude kofan falonshi yafita compound dinsu, da sauri sauri gudu gudu yake tafiya yay gate, gaban dakin gateman dinsu ya tsaya ya bubbugamai kofa yafito yace "budemin gate nafita Adamu" yakoma wurin motarshi yabude ya shiga ya tada motar saikuma ya daki kujeran motar cikeda cinrai yana tunanin Saheeba, wayarshi yadauka ya shiga goggle da sauri yay searching address din gidan marayun Arham nan location din yafito, jan motar yayi yafita daga gidan da gudun mahangurba. Wanan kenan
Baki cika isasshiyar mace ba inhar kina karanta littafin Allah ya isa, danhaka kika karanta baki biyaba Allah ya isa.

Da gudu Arham ke tuki kukanta na ratsa doduwan kunnenshi sabida akwai ta da shegen murya, tsaki yadinga ja yana sharara uban gudu akan hanya, kukan da Widad keyi har tausayi saita baka babu inda bata waigawa Waleed dahar yau batasan sunanshi ba shitake nema, ahaka haryakai gidan marayun shi.
Inkika karanta batare dakin biyaba baki isa bane, fatararriya.
Chapter 62 · 0% Book details