← Book details Dan Achaba Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 7 OF 90

Sashe 7

Dan Achaba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Ƙofar gidajen biyu candam ya ke da al'umma wanda dawowar su kenan daga ɗaurin aure,tuni an fara fitowa da tururuwan abinci ana ɗorawa gaban jama'a.
Basheer ango sai wasar baki ake ana tattare malum-malum kai kace mijin abara haka ya ke tafiya abokansa na take masa baya.Waya ce laƙe da kunnen sa ya na sauraren kukan Badiya tun ɗazu ƙawarta ta kirasa ta na zolayar sa,cikin nishaɗi yace "Malika ki rarrasheta mana kin barta ta na ta kuka ba ki san hawayenta masu tsada ba ne?"daga can Malika tayi dariya tace "ai ruwan hawayen da ta zubar sun fi Littre biyar hhh! To wai ina abokan ka har yanzu ba su kawo mana lemun da za mu raba ma ƙawayen mu ba" Basheer yace "bari ina zuwa ana min magana ne"
Ya kashe kiran ya na mai zuwa gun Ƙanwar Inna da ke tambayar makulen gidan da Kawu Laminu ya kama masu haya,sai da ya shiga tsohon ɗakinsa wanda tuni ya kwashe kayan jikinsa sannan ya ɗauko mata key.
Shigar da cikin gidan ya saka dangi fara basa gudummawa,sosai hakan yayi masa daɗi dan dama ya na buƙatar kuɗin.Abokin ango Lawan shi ke tarban baƙi tare da basu jus,kowa ya yaba bakin gwargwado sun fita kunya.

Bayan magrib
Badiya an yi wanka ana zaune mai kwalliya na yi mata,sai wani irin fat-fat zuciyarta ke yi mata saboda yadda yau ƙawayenta suka ta zuzuta daren farko da irin azabar da ake sha.
Tsaf ta fito cikin doguwar riga ta farar shadda wacce aka yi ma kwalliyar jan zare,masu salula sai É—aukarta hoto suke.Bayan an kaita ta nemi gafarar iyayenta an yi mata nasiha aka jata zuwa waje inda motar kan amarya ke jiran su.
Babu wasu motoci duk babura ne ƙawayen amarya suka hau da ma wasu sauran mutane.

Bayan école Soura aka kaita gidan kewaye uku ne na ƙarshe ne ɗakin Badiya,ciki guda ne babu ƙurwa.Gado ne daidai kwancin mutum biyu sai drawer ƙire uku,babu laifi kayan sun yi kyau sai ƙamshin sabunta ya ke,daidai tsakiya ango da amarya suka zauna yayinda Ustaz ke kwararo karatun Yaseen gami da wasu addu'o'i kafin kowa ya watse.

Basheer ke gaba Badiya na bayansa, raka'a biyu suka yi suka salamce.Tambayoyi yayi mata game da addini ta kuwa amsa ras dan tayi karatu sosai,abinda ya shigo masu da shi suka ci kafin su yi barci😂😂(Kun yarda Basheer zai yi kwanan banza😆)

"Ki aje hankalin ki sosai babyta kar ki wani damu balle tsoro kin ji?" Badiya ta gyaɗa kai,ya cigaba da cewa "duk wacce kika ji ta na cewa daren farko na da zafi to laifin ta ne ba ta tsaya suka yi romance ta yadda za ta jiƙe sosai wanda zai taimaka wajen shigar abar ai kin gane ko?" Nan ma kai ta gyaɗa masa.
Wutar ɗakin ya kashe ya kunna ta ƴar ƙaramar wayarsa hakan ya basu damar hango fuskokin juna,da dubara ya rabata da kayan jikinta.Abinda ya fi burge sa a mace shine ƙirjinta wannan dalilin yasa ya fara ɗora bakin sa a kai,damshin yawunsa kawai suka saukar mata da kasala.Da hannu biyu ta tallabe kansa wanda ya ƙara masa jin daɗi,wani zirrr ta ke ji tsabar yadda ta ke karɓar saƙon,a sannu ya caɓi halshenta bisanin ya fara ɗura mata yawun bakinsa ta na shanyewa.
Jikinsa sai tsuma ya ke Dick É—insa tuni ta fara É—iga tsabar jaraba,ji ya ke tamkar a mafarki ne wai yau shi Basheer ke tare da mace a É—aki guda .
Sai da ya tabbatar ya gama game mata jiki kafin ya jawo hannunta ya É—ora a kan bananar sa,da sauri Badiya ta saki jin ta cika mata hannu tuni zuciyarta ta fara bugun tamanin-tamanin.
Murya na ɗan rawa tace "Ya Basheer dan Allah ka bari har gobe ka ga gobe ana damu kuma ƙawayena za su zo" Basheer wanda idonsa suka ƙanƙance ya dubeta yace "ina ruwan ki da ƴan damu?ki bari mu dama furar mu tun yau" ta yunƙura za ta tashi ya riƙe mata hannu ya matse daidai jijiyar magudanar jini doli ta kwanta ta na hawaye.Basheer ya karanto addu'a ya fara neman hanya sai dai ko ɗan dungununun abar ya ƙi shiga⛹🏻‍♀️⛹🏻‍♀️⛹🏻‍♀️⛹🏻‍♀️

*Mu haɗu a PAID GROUP,duk wacce ta san tayi payement kuma ba ta ganta ba to ta yi min magana .Masu son a rinƙa basu PC 1k ne, ƴan Nigeria katin MTN za ku turo na 200 ko kuma transfer ta account* 0039161883 Bala Maryam Mikailu Starling Bank sai ki turo da shaidar biya ta WhatsApp +22795045822 ƴan Niger carte airtel ta 200f

🚷DAN ALLAH KAWAI KI TURO DA KATI KO EVIDENCE IN NA ZO ZAN SAKA KI GROUP,BA SAI MUN TSAYA GAISHE-GAISHE BA🤧 Wace kuma ta san ba ta shirya saya ba kar ta min magana,banda kira ta WhatsApp kawai.
[18/07 à 08:39] Chamsiya Laouali Rabo: *ƊAN ACAƁA*🪶
```romantic story```

*MRS SADAUKI 💫✍🏻*

*☀️ FIRST CLASS WRITERS ASSOCIATIONS ☀️*
________________________________________

🔞Duk wacce ba ta kai 18years ba kar ta karanta in kuma ta ƙi dan kanta🥴

*PAGE 13_14*

"Innalillahi Ya Basheer wane mugun abu kake sa min wayyo Allah Iya mai wake zo cetar ni,anty Murja Basheeri zai kashe ni aaah"Badiya ta fara faɗa lokacin da taji azaba na fara ratsa ƙansata,ashe wasa farin girgi ko kan Dick ɗin Basheer bai samu mazauni ba.
Duk ya haɗa gumi burinsa kawai ya ji sa cikin caɓo amman abu ya cuttura,ƴar ƙaramar wayar sa ya jawo wacce ya ɗora kan didilin gado.Fitilar ya haska daidai private part ɗin Badiya,tuni ya fara gurje gun amman hakan bai sa ya saduda ba.Yatsansa a ciki Badiya ta ja dogon numfashi dan a cikin ranta taji daɗin taɓin,a sannu ya ƙara mata wani yatsan suka zama biyu zafi-zafi ta fara ji ai kuwa ta fara kuka da sauri Basheer ya kwanta saman rabin jikinta ya na mai kai bakinsa kan nata yatsunsa kuma na ....😟

A yadda suke a haka ma kawai Basheer na É—an jin gamsuwa ta zo na zo masa,jin kamar Dick É—insa za ta tsage biyu ya saka shi saurin kaita gidanta tare da sake jaraba shiga.
Idon Badiya har wani irin dishi-dishi ta ke gani tsabar yadda Basheer ke tura Dick ɗin sa a jikinta, daidai rond ɗin kawai ya ke shiga amman kukan da take kai kace ya shigeta ne duka.Ɗan dungununun ya ke goga mata tare da ɗan nutsa sa ciki ya na fiddowa,jin kamar zai kawo yasa shi saurin hayewa jikinta ƙanƙameta yayi sosai ya na mai cigaba....😁

"Ni ka tada ni marar imani kawai,sai wani cacakata kake yi kamar kaza ta samu hatsi"cewar Badiya ta mai ture ƙirjin Basheer wanda sam bai da niyyar sauka dan har yanzu abar sa miƙe take ƙyam.
Ya ware idonsa a kanta sai dai bai ganinta da kyau saboda ƙaranci haske,a hankali ya janye jikinsa daga gare ta kafin ya zauna bakin gado.
Masturber kansa ya fara ya na biya ma kansa buƙata kamar yadda ya saba,sai da yi release ne ya ware cinyoyin Badiya wacce ta fara barcin wahala.

Tamkar saukar mashi haka taji an cake ta,Basheer har wani girgiza ya ke jikinsa na rawa ya na cewa zai kawo-zai kawo.Can gefen gado ya kwanta ya na jan numfashi,gefen kansa na É—an sara masa a haka barci ya É—auke sa.

Washegari
Shi ya fara tashi yayi wanka ya tafi masjid,har ya dawo Badiya na barci ya tasheta dakyar ta iya tsayuwa a kan ƙafafunta.
Bayan ta yo wanka ta shigo ɗaki ta na buɗar ƙafa kamar wacce aka yi ma kaciya,Basheer ya gumtse dariyar sa ita kuwa ta turo baki ta na jin wani haushinsa.Dakyar tayi sallah a tsaye kafin ta kwanta kan sallayar tayi ta barci, Basheer shi ya wanke zanen gadon kafin ya shimfiɗa wani.Zama yayi bakin gado ya na mai rero karatun Alkur'ani,a can gefensa kuwa wani irin haske ke fitowa daga cikin madubi wanda sam bai yi lura ba.

Yayi nisa sosai a karatu muryar sa ta fara rawa alamun kuka,saboda ya zo daidai Ayar أَفَحَسِبْتُمْ أَنَّمَا خَلَقْنَاكُمْ عَبَثًا وَأَنَّكُمْ إِلَيْنَا لا تُرْجَعُونَ

```Shin ku na tunanin mun halicce ku ne haka nan ragaga babu horo babu hani?ko ku na tunanin ba za ku dawo gare mu ba?``` (Suratul Al'Mu'umin)

Jin shashekar kuka na fitowa ne ya saka Basheer waigawa ,Badiya barci take hakan yasa ya ɗaga ido inda har yanzu kukan na fitowa bai ga komi ba sai wannan hasken na cikin mirror kafin bisani kuma ya ɓace.Ko kaɗan Basheer bai wani ji tsoro ba sai yayi tunanin ƙila kunnuwansa ne suka jiyo masa ba daidai ba,tashi yayi ya canza kaya dan tuni gari ya fara haske.

Direct gidan su ya nufa wanda har yanzu akwai sauran Æ´an biki uwanda ba su koma garin su ba.
Duk gaishe su yayi kafin ya wuce gun Inna wacce ke zaune kan sallaya ta na jan casbi,gefenta ya zauna kafin ya gaisheta ta juyo ta kalle sa sannan ta amsa "lafiya lau ya gidan naku?" Ya amsa da "alhamdullah"ya na mai sunne kai,gaban Inna ya faÉ—i tace "fatan dai Badiyar na lafiya ba abinda ya same ta?" Ya kalli mahaifiyar sa da kyau sai kuma ya turo baki yace "shikenan Inna har kin fara raba soyayyata gida biyu ni miyasa ba ki tambaye ni in ina nan ba abinda ya same ni ?"
Inna ta girgiza kai tace "to in ba abun ka ba Auta kai da ga ka a gabana inda ba "ya kuma turo baki kafin yaji wani sanyi na ratsa jikinsa ya na shiga can cikin ɓargonsa,a take yanayinsa ya sauya Inna da ke ankare tuni ƙirjinta ya fara bugawa dan kuwa yanayin ya tuno mata da shekaru goma sha da suka wuce.

"Basiru lafiyar ka kuwa?"bai ce komi ba sai idonsa da ya kafe bakin ƙofa da su,Inna ta dubi hanyar shigowa ba ta ga komi ba sai innuwar mace na tafiyar ta.
Ya lumshe ido kafin ya kwanta kan tabarma,Inna ta É—auki kansa ta É—ora kan cinyarta ta na mai tofe sa da addu'o'i.

Wani nauyayyen barci ya ɗauke sa wanda ya kai sa wata duniyar daban,cikin wata ƙatuwar Masarauta wacce aka gina da zinare gami da ƴaƴan lu'ulu'u.
Chapter 7 · 0% Book details