Sashe 24
Dabaibayi Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Yaya hajjo already na nakasa dan bazan iya bud'e idona duka ba saboda haske, i am used to duhu"
Hannu ta d'aga sama "Allah na gode maka daka dawo dani cikin dangina"
Gyad'a kai Ammi tayi fuskarta maqale da murmushi tace "Mari ki kwanta haka, idan kika huta zuwa anjima se muyi magana"
Ido ta lumshe game da jinjina kai tace "i am thirsty.."
Ruwa Ammi ta bud'e ta tsiyaya mata cikin cup ta d'ago kanta ta bata, a hankali tace "yaya hajjo yanzu shikenan gwaggo ramatu tayi sanadiyyar bazan kuma ganin daddyn Sam ba?"
"wacece gwaggo ramatu Ammi?" Cewar Anwar,
Numfasawa tayi tare da fad'in, "kishiyar babar mu ce kuma mahaifiyar maryam"
"Amma ita d'in ai ta jima da rasuwa ko daddy?" Cewar Rayya,
"Uhm, ta rasu ne a hatsarin mota daga jos adamawa zuwa jos wanda maryam ce ta haddasa hakan"
"Daddyy?"
Kai ya d'aga "at that time baki da lafiya Rayya bazaki sani ba, amma mahaifiyarki ta jima tana cutar da rayuwata har da ma taki..., kuje ku shigo min da ita" yace idonsa saman na securities dake tsaye bakin qofa,
Ita ke gaba, halim a baya suka shigo kai a qasa, zama suka yi can gefe d'aya, bayan securities d'in sun fita ne, ya waiwayo game da zama saman kujerar dake tsakar d'akin yayi crossing legs
"Inaso ku kad'e kunnenku dakyau dan jin yacce labarina ze faro"
_tafe nake cikin garin bichi dake jihar kano se sauri nake na isa tashar jirgi dan tsaida masoyiyata da mahaifanta da zasu bar garin zuwa asalin garin mahaifinsu, duk wanda ya kalle ni se ya kuma kallo na ba dan komai ba se dan tsabagen dattin da nayi marabata da mahaukaci sabon ta'bi qalilan ce, dan dawowata daga kudu kenan na tarar da labarin tafiyar su,_
_Ranar seda na karad'e cikin jirginnan tsaf babu ko qurar su, nan na zauna cike da takaici har kusan awa uku sa'annan na koma gida, sede kafin na wuce gidan seda na tattambaya maqota ko akwai wanda yasan inda zasu daqyar na samu wata ta shaida min maiduguri suka koma inda yake asalin garin mahaifinsu,_
_Bayan qasa a gwiwa ba na shirya tafiya maiduguri bayan shan artabu da nayi da mahaifana a cewarsu tunda har kuka bar garin to kuwa lallai mahaifinku baze ta'ba yarda na zama sirikinsa ba haka suka hanani zuwa dana dage ma se mahaifina yace idan har naje ba da yawunsa ba,_
_Jin magana irin na yaran da yasa na haqura, har bayan kusan shekaru shida a lokacin na gama makaranta har ina aiki a gefe guda kuma ina siyasa, na hau jirgi zuwa maiduguri, bansha wahala wajen neman gidan ba kasancewar kakanku da yake sananne, ina isa na tarar da anyi rasuwa a gidan haka na zauna ba tare da na shaidawa mahaifinku dalilin zuwana ba daya tuntu'beni ma se cewa nayi ai nazo wani aiki ne,_
_Bayan sati biyu na lura cewa a duk sanda na shiga gida dan gaisawa da mahaifinku bana jin ko motsin mariya se gwaggo ramatu da maryam kad'ai hakan yasa nayi making up mind d'ina nayi masa magana, bud'ar bakinsa sai yace ai watan daya gabata aka d'aura auren mariya yanzu haka tana kano,_
_Kula da rud'ewar da nayi yasa ya rinqa ban baki, kwana uku bayan nan na shirya komawa gida, ana gobe zan tafi ina zaune a d'akin da aka saukeni naji yo hayaniya daga cikin gida, shiga nayi dan jiyo ihu, da isata na tarar da mahaifinku kwance rai yayi halinsa ga kuma mata na tofa albarkacin bakinsu_
_A lokacin nake jin labarin wai maryam ta haifo shege kusan shekaru biyu kenan a ranar kuma suka samu sa'bani da mariqiyar yaron shine ta tona mata asiri a gidan su har ma ta kawo yaron ta bata,_
_Wannan ne asalin yanda labarin ya faro, mahaifinku nada kwana arba'in cikin qasa kakanku ya nemi tayina kan na rufa musu asiri na auri maryam na tafi da ita,_
_A tunani na hakan kad'ai ne zesa a bar yada wa danginku magana yasa na amince, muka komo bichi tare inda nayi wa mahaifana qaryar bazawara ce na auro ta, da farko sun nuna sam basa sonta daga baya kuma suka aminta bayan shige da fice da maryam tayi ita da mahaifiyarta,_
_Idan bazan manta ba nasha kama maryam tana zuma mana magani a abinci ko tana binne abu kai har takai maryam idan mu kayi kwanciyar aure se ta lakaci ruwan maniyyi ta zuba cikin qaramar container,_
_Duk dan mu zauna lafiya ban ta'ba tambayarta dalilin hakan ba dan zuciyata na bani ba zata ta'ba cutar da ni ba, maryam ta fito da sabbin d'abiu na raini da kuma kalaman qasqanci ga mahaifana abin takaicin kuma bana iya yi mata fad'a bare kallon banza,_
_Ta ruguza soyayyar mahaifana a zuciyana haka ma 'yan uwana dan banda haihuwar Rayya, na jima ban nemi hanyar garin mu ba,_
_A wata rana muna hira da maryam muka d'auko hirar da inda nake sanar da ita cewa na gano gidan mijin mariya, nan ta nuna jin dad'inta har ma tace insha'Allah zata kai mata ziyara ashe bansani ba zuwa tayi aka binciko mata komai game da su har taci alwashin lallai se taga bayan su,_
_Ba mufi sati da maganar ba na tsinci labarin 'batan mariya, a d'aya 'bangaren kuma maryam bata nuna damuwarta game da hakan ba duk kuwa da cemin da take tana zuwa gidan har ma waya sunayi, banyi mamaki ba duk da banji dad'in yanda ta nuna ko oho ba sedai nayi shiru ne a ganina sun fi kusa,_
_A 'yan kwanakin na lura matata ta zama busy head ga wata iriyar waya da ta tsura mara amfani, hakan yasa na fara zargin akwai wata a qasa, nasa aka sa min ido akan dukkan wasu moves d'inta_
_cikin ikon Allah se muka had'u da ku (anwar, bello da hasheem) a asibitin getwell inda yarinya ta ke kwance kallo d'aya nayi muku nasan kud'in su waye duk da dama can arqalla ta ta'ba had'ani da Anwar, hakan yasa na rinqa cusawa Rayya soyayyar Anwar duk dan mu shiga jikinku dan shine abinda take lacking soyayyar 'yanuwan taka sede kasancewar rasgin lafiyarta bata fahimci hakan ba har se daga baya ta fuskanci soyayyarta naga doctor,
Muna haka bello da hasheem suka zo min da labarin nan inda na basu goyon baya dan yaqi da makaman maryam, cikin ikon Allah ga inda muka tsinci kanmu,..all way leads to pure truth,
"Na tsaneki×2 maryam"
"Na shiga uku" ta furta game da fashewa da kuka,
Adding yayi, "baki shiga uku ba tukunna dan har d'ari se kin shiga"
"Bani da laifi jamilu.."
Cikin girgiza kai Rayya ke fad'in " yanzu mummy rashin imanin naki yakai ki dauki ran d'an adam?? A gaskiya nayi takaicin kasancewar ki uwa a gare ni"
"Um um Rayya nayi miki kama da wacce zatayi kisan rai?"
Umma salamatu ta tashi tsaye a fusace tace "kwarai kuwa dan bada ban Allah ya kiyaye mu ba da tuni mun tafka babban kuskuren da kika so nayi ni da d'a na, kinsan mun zalunci yarinyar dake zaune damu tsakani da Allah, son duniya yasa kika kusa lalata wa yarona tarbiyyar sa, shin duk wannan abinda na lissafa kinaso kice duk ba yin kanki bane!"
"Ko kuwa informations d'in da kike saina munafurtan mijina ina baki suma ba yin kanki bane.." mom hajar tayi adding a tsawace,
"...you are all under gwaggo's spell !!!"
"Mene?" Suka ce a tare,
Kai ta d'aga, "mahaifiyata duk itace sila, wlh×2 ni aiwatar wace kurum tawa amma basirata bata kai nayi muku wannan DABAIBAYIn ba...na sani ba zaku yarda ba amma ko ni kai na bana sanin lokacin da nake yin wani abun har se na idar, a yanzu haka nasan bazan gaza kwana biyu a raye ba dan tasa nayi alqawari cewar duk ranar da na fasa qwai zan baqunci lahira...
©️Kdeey😊
DABAIBAYI 👄
©️Khadija Ahmad (Kdeey)😊
®️Haske writers association 💡
(Home of expert and perfect writers)
(30)
_few pages left💃🏻🤸🏻♀_
...
Salati gwaggo tayi game da sallallami, "ke baiwar Allah amma baki ji dad'in halin ki ba sam"
Cikin zubar hawaye mom hajar taja jiki gaban barrister "kaji dalilin da yasa nayi niyyar barinka...mijina sam ban san ya akayi na amshi tayin hatsabibiyar matar nan ba, a lokacin da muka zo gaisuwar Alhaji d'anqasa idan baka manta ba muna zaune aka kira ni a waya na fita dan ansa wa, baquwar murya ce ke sanar min na yar da passport d'ina a hanya kuma wai gata a location d'ina na fito qofar gidan Alhaji ibrahim d'an'kasa, ba tare da tunanin komai ba nayi yacce tace d'in, tun kallo d'aya da nayi mata naji gabana ya fad'i haka kuma naji bazan ta'ba iya musa mata duk abinda ta umarce ni da nayi ba, tun dga wannan ranar duk wani moves d'inka ina sanar mata, dan Allah ina roqonka da ka gafarce ni, ku gafarce ni nayi hakan ne ba a cikin hayyaci na ba"
Tsam barrister ya miqe bayan ya bata baby shi kuma ya fita waje,
Jamilu mainasara yayi 'kwafa,
"Uhm kun ji ba?, yanzu me zaki ce akan wannan, kunsan Allah kada ku yarda dad'in bakinta yasa ku tausaya mata" ya waiwayo gare ta "..ko tunzurarren mahaukaci da yake mara lafiya baze ta'ba aiwatar da jahilcin kika yi ba!"
Amshewa hajiya maryam tayi da cewa "Na rantse da wanda raina yake hannunsa asiri ne yake juya ni, dan sam qin aminta nayi da tazo min da shawarar a tunanina duk inda akaje aka zo su hajjo jinina ne..."
Cikin gajiyayyiyar murya mariya tace "...idan har abinda kika fad'a ya kai zuciyarki to menayi miki da kika illata min rayuwa har haka, kuma meye laifin mijina a ciki?"
Hannu ta d'aga sama "Allah na gode maka daka dawo dani cikin dangina"
Gyad'a kai Ammi tayi fuskarta maqale da murmushi tace "Mari ki kwanta haka, idan kika huta zuwa anjima se muyi magana"
Ido ta lumshe game da jinjina kai tace "i am thirsty.."
Ruwa Ammi ta bud'e ta tsiyaya mata cikin cup ta d'ago kanta ta bata, a hankali tace "yaya hajjo yanzu shikenan gwaggo ramatu tayi sanadiyyar bazan kuma ganin daddyn Sam ba?"
"wacece gwaggo ramatu Ammi?" Cewar Anwar,
Numfasawa tayi tare da fad'in, "kishiyar babar mu ce kuma mahaifiyar maryam"
"Amma ita d'in ai ta jima da rasuwa ko daddy?" Cewar Rayya,
"Uhm, ta rasu ne a hatsarin mota daga jos adamawa zuwa jos wanda maryam ce ta haddasa hakan"
"Daddyy?"
Kai ya d'aga "at that time baki da lafiya Rayya bazaki sani ba, amma mahaifiyarki ta jima tana cutar da rayuwata har da ma taki..., kuje ku shigo min da ita" yace idonsa saman na securities dake tsaye bakin qofa,
Ita ke gaba, halim a baya suka shigo kai a qasa, zama suka yi can gefe d'aya, bayan securities d'in sun fita ne, ya waiwayo game da zama saman kujerar dake tsakar d'akin yayi crossing legs
"Inaso ku kad'e kunnenku dakyau dan jin yacce labarina ze faro"
_tafe nake cikin garin bichi dake jihar kano se sauri nake na isa tashar jirgi dan tsaida masoyiyata da mahaifanta da zasu bar garin zuwa asalin garin mahaifinsu, duk wanda ya kalle ni se ya kuma kallo na ba dan komai ba se dan tsabagen dattin da nayi marabata da mahaukaci sabon ta'bi qalilan ce, dan dawowata daga kudu kenan na tarar da labarin tafiyar su,_
_Ranar seda na karad'e cikin jirginnan tsaf babu ko qurar su, nan na zauna cike da takaici har kusan awa uku sa'annan na koma gida, sede kafin na wuce gidan seda na tattambaya maqota ko akwai wanda yasan inda zasu daqyar na samu wata ta shaida min maiduguri suka koma inda yake asalin garin mahaifinsu,_
_Bayan qasa a gwiwa ba na shirya tafiya maiduguri bayan shan artabu da nayi da mahaifana a cewarsu tunda har kuka bar garin to kuwa lallai mahaifinku baze ta'ba yarda na zama sirikinsa ba haka suka hanani zuwa dana dage ma se mahaifina yace idan har naje ba da yawunsa ba,_
_Jin magana irin na yaran da yasa na haqura, har bayan kusan shekaru shida a lokacin na gama makaranta har ina aiki a gefe guda kuma ina siyasa, na hau jirgi zuwa maiduguri, bansha wahala wajen neman gidan ba kasancewar kakanku da yake sananne, ina isa na tarar da anyi rasuwa a gidan haka na zauna ba tare da na shaidawa mahaifinku dalilin zuwana ba daya tuntu'beni ma se cewa nayi ai nazo wani aiki ne,_
_Bayan sati biyu na lura cewa a duk sanda na shiga gida dan gaisawa da mahaifinku bana jin ko motsin mariya se gwaggo ramatu da maryam kad'ai hakan yasa nayi making up mind d'ina nayi masa magana, bud'ar bakinsa sai yace ai watan daya gabata aka d'aura auren mariya yanzu haka tana kano,_
_Kula da rud'ewar da nayi yasa ya rinqa ban baki, kwana uku bayan nan na shirya komawa gida, ana gobe zan tafi ina zaune a d'akin da aka saukeni naji yo hayaniya daga cikin gida, shiga nayi dan jiyo ihu, da isata na tarar da mahaifinku kwance rai yayi halinsa ga kuma mata na tofa albarkacin bakinsu_
_A lokacin nake jin labarin wai maryam ta haifo shege kusan shekaru biyu kenan a ranar kuma suka samu sa'bani da mariqiyar yaron shine ta tona mata asiri a gidan su har ma ta kawo yaron ta bata,_
_Wannan ne asalin yanda labarin ya faro, mahaifinku nada kwana arba'in cikin qasa kakanku ya nemi tayina kan na rufa musu asiri na auri maryam na tafi da ita,_
_A tunani na hakan kad'ai ne zesa a bar yada wa danginku magana yasa na amince, muka komo bichi tare inda nayi wa mahaifana qaryar bazawara ce na auro ta, da farko sun nuna sam basa sonta daga baya kuma suka aminta bayan shige da fice da maryam tayi ita da mahaifiyarta,_
_Idan bazan manta ba nasha kama maryam tana zuma mana magani a abinci ko tana binne abu kai har takai maryam idan mu kayi kwanciyar aure se ta lakaci ruwan maniyyi ta zuba cikin qaramar container,_
_Duk dan mu zauna lafiya ban ta'ba tambayarta dalilin hakan ba dan zuciyata na bani ba zata ta'ba cutar da ni ba, maryam ta fito da sabbin d'abiu na raini da kuma kalaman qasqanci ga mahaifana abin takaicin kuma bana iya yi mata fad'a bare kallon banza,_
_Ta ruguza soyayyar mahaifana a zuciyana haka ma 'yan uwana dan banda haihuwar Rayya, na jima ban nemi hanyar garin mu ba,_
_A wata rana muna hira da maryam muka d'auko hirar da inda nake sanar da ita cewa na gano gidan mijin mariya, nan ta nuna jin dad'inta har ma tace insha'Allah zata kai mata ziyara ashe bansani ba zuwa tayi aka binciko mata komai game da su har taci alwashin lallai se taga bayan su,_
_Ba mufi sati da maganar ba na tsinci labarin 'batan mariya, a d'aya 'bangaren kuma maryam bata nuna damuwarta game da hakan ba duk kuwa da cemin da take tana zuwa gidan har ma waya sunayi, banyi mamaki ba duk da banji dad'in yanda ta nuna ko oho ba sedai nayi shiru ne a ganina sun fi kusa,_
_A 'yan kwanakin na lura matata ta zama busy head ga wata iriyar waya da ta tsura mara amfani, hakan yasa na fara zargin akwai wata a qasa, nasa aka sa min ido akan dukkan wasu moves d'inta_
_cikin ikon Allah se muka had'u da ku (anwar, bello da hasheem) a asibitin getwell inda yarinya ta ke kwance kallo d'aya nayi muku nasan kud'in su waye duk da dama can arqalla ta ta'ba had'ani da Anwar, hakan yasa na rinqa cusawa Rayya soyayyar Anwar duk dan mu shiga jikinku dan shine abinda take lacking soyayyar 'yanuwan taka sede kasancewar rasgin lafiyarta bata fahimci hakan ba har se daga baya ta fuskanci soyayyarta naga doctor,
Muna haka bello da hasheem suka zo min da labarin nan inda na basu goyon baya dan yaqi da makaman maryam, cikin ikon Allah ga inda muka tsinci kanmu,..all way leads to pure truth,
"Na tsaneki×2 maryam"
"Na shiga uku" ta furta game da fashewa da kuka,
Adding yayi, "baki shiga uku ba tukunna dan har d'ari se kin shiga"
"Bani da laifi jamilu.."
Cikin girgiza kai Rayya ke fad'in " yanzu mummy rashin imanin naki yakai ki dauki ran d'an adam?? A gaskiya nayi takaicin kasancewar ki uwa a gare ni"
"Um um Rayya nayi miki kama da wacce zatayi kisan rai?"
Umma salamatu ta tashi tsaye a fusace tace "kwarai kuwa dan bada ban Allah ya kiyaye mu ba da tuni mun tafka babban kuskuren da kika so nayi ni da d'a na, kinsan mun zalunci yarinyar dake zaune damu tsakani da Allah, son duniya yasa kika kusa lalata wa yarona tarbiyyar sa, shin duk wannan abinda na lissafa kinaso kice duk ba yin kanki bane!"
"Ko kuwa informations d'in da kike saina munafurtan mijina ina baki suma ba yin kanki bane.." mom hajar tayi adding a tsawace,
"...you are all under gwaggo's spell !!!"
"Mene?" Suka ce a tare,
Kai ta d'aga, "mahaifiyata duk itace sila, wlh×2 ni aiwatar wace kurum tawa amma basirata bata kai nayi muku wannan DABAIBAYIn ba...na sani ba zaku yarda ba amma ko ni kai na bana sanin lokacin da nake yin wani abun har se na idar, a yanzu haka nasan bazan gaza kwana biyu a raye ba dan tasa nayi alqawari cewar duk ranar da na fasa qwai zan baqunci lahira...
©️Kdeey😊
DABAIBAYI 👄
©️Khadija Ahmad (Kdeey)😊
®️Haske writers association 💡
(Home of expert and perfect writers)
(30)
_few pages left💃🏻🤸🏻♀_
...
Salati gwaggo tayi game da sallallami, "ke baiwar Allah amma baki ji dad'in halin ki ba sam"
Cikin zubar hawaye mom hajar taja jiki gaban barrister "kaji dalilin da yasa nayi niyyar barinka...mijina sam ban san ya akayi na amshi tayin hatsabibiyar matar nan ba, a lokacin da muka zo gaisuwar Alhaji d'anqasa idan baka manta ba muna zaune aka kira ni a waya na fita dan ansa wa, baquwar murya ce ke sanar min na yar da passport d'ina a hanya kuma wai gata a location d'ina na fito qofar gidan Alhaji ibrahim d'an'kasa, ba tare da tunanin komai ba nayi yacce tace d'in, tun kallo d'aya da nayi mata naji gabana ya fad'i haka kuma naji bazan ta'ba iya musa mata duk abinda ta umarce ni da nayi ba, tun dga wannan ranar duk wani moves d'inka ina sanar mata, dan Allah ina roqonka da ka gafarce ni, ku gafarce ni nayi hakan ne ba a cikin hayyaci na ba"
Tsam barrister ya miqe bayan ya bata baby shi kuma ya fita waje,
Jamilu mainasara yayi 'kwafa,
"Uhm kun ji ba?, yanzu me zaki ce akan wannan, kunsan Allah kada ku yarda dad'in bakinta yasa ku tausaya mata" ya waiwayo gare ta "..ko tunzurarren mahaukaci da yake mara lafiya baze ta'ba aiwatar da jahilcin kika yi ba!"
Amshewa hajiya maryam tayi da cewa "Na rantse da wanda raina yake hannunsa asiri ne yake juya ni, dan sam qin aminta nayi da tazo min da shawarar a tunanina duk inda akaje aka zo su hajjo jinina ne..."
Cikin gajiyayyiyar murya mariya tace "...idan har abinda kika fad'a ya kai zuciyarki to menayi miki da kika illata min rayuwa har haka, kuma meye laifin mijina a ciki?"