Sashe 25
Arziki Rabo 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"We are not done mana atleast idan baza mi wani maganar ba ai semi ta Nasreen". Ahmad ya fad'a.
" Really?"Ta fad'a cikeda rainin wayo.
"Reyhana please". Ya fad'a.
"Meyasa baza ka cigaba da plan naka ba na wasan 'buya scretely kake ganinta kamar yadda ka saba yi ,I think haka zefi maka at the end kuma sega sace ta". Reyhana tana gama fad'ar haka ta tashi da sauri ta fice.
Baki wangalau ya bita da kallo " A yaushe yace ze sace ta? Yaushe Reyhana ta zama haka? " Abinda zuciyarsa ke tambaya kenan.
Abba daya dawo d'akin ya tarar da Ahmad shi kad'ai,Ahmad ba tare da ya nuna damuwarsa ba yayi sallama da Abba ya fito.
A harabar gidan ya tarar da Nasreen ta fito,tana ganinsa ta ruga a guje ta rungumeshi.
"Yeyy! Uncle yazo gidan mu".
" Uncle yaushe kazo?" Ta tambaya bayan ta d'ago kanta.
"D'azu ban ganki bane". Ya fad'a.
" Zaka zauna miyi wasa?" Ta tambaya.
D'an murmushi Ahmad yayi kafin ya sunkuyo kad'an yace"Wani lokacin se miyi wasa ,fad'amin mey kike so na kawo miki ?"
"Kayan wasa da chocolate se 'yatstsana irin na MBC 3". Ta fad'a.
" Ok don't worry zan saya maki".
Tsalle ta shigayi tana murna,bye bye tayi mishi tukun ta koma ciki shima ya tafi.Reyhana tana hangosu ta window tun d'azu har ya fita tukun ta dawo ta zauna.
Waya ta d'auka ta kira Saudat ta fad'a mata abinda ke faruwa.
"Toh ya zakiyi idan baki ha'kura ba?" Saudat ta tambaya.
"Hanashi zuwa inda take zanyi ,yana sonta ya tafi ya barta". Cewar Reyhana.
" Bakida gaskiya anan,kede taki dashi ku tsaya anan amma banda Nasreen babu yadda zaki 'yarsa ce yau ya nemi ya kar'beta ba yadda zaki". Saudat ta fad'a.
"Cabb! Ya isa ya d'auken ita? Ya kaita ina d'in?" Ta tambaya.
"Wajen matarsa". Ta amsa ta.
" Ya dad'e beyi haka ba". Reyhana ta fad'a.
"Kishi koh,kema kiyi naki auren ga Sameer bawan Allah har ya gaji da jira". Saudat ta fad'a.
" Toh ke wayace maki ma yayi aure?"
"Kefa kikace kina tunanin hakan". Saudat ta amsata.
" Oho de". Reyhana ta fad'a.
"Ke wai ya Sameer d'in har yanzu bani ce masa komai ba?"
"Eh". Ta amssa.
" Reyhana baki san alkairin dake tare dashi ba nide ina ganin kawai ki ha'kura ki aureshi mutmunninan yana sonki dayawa fah".
"Naji ni karki isheni kuma am hanging". Reyhana ta fad'a.
" Toh kide yi tunani ta Sameer ta Ah.." Bata bari ta 'kare ba ta katse wayar.
AR²💖
Pls comment,vote and share.Luv u all💋
Jasko💕
🎍 *ARZI'KI RABO*🎍
*WRITTEN BY DIJENSY*
*WATTPAD @dijensy*
🅿 2⃣7⃣
Abba zaunar da Mommy yayi a d'aki yana tuna mata abubuwan da tayi wa Ahmad a baya.
"Kinga de yadda ikon Allah yake koh?"Cewar Abba.
Mommy shiru tayi bata ce komai ba tasan dama se ya dawo mata da zancen.
"Shiyasa koyaushe nake fad'a maki ba wanda yasan gobe,yarannan ba irin abinda baki a kansa ba kika d'ora masa karan tsana ke seya saki 'yarki kuma bayan kindena ganin shi a gidanki nan ma ba'a tsira ba toh gashi ya dawo wajen 'yarsa".
" Kai kuma dawo da zance baya duk abinda ya riga ya faru ai ya faru kuma meye amfanin tada zancen,maganar ya dawo ni be shafeni ba".Mommy ta fad'a cikeda borin kunya.
"Tunatar dake nayi". Abba ya fad'a.
"Wannan yaran fah baka ta'ba magana a kan halin dayake ciki ba". Mommy ta fad'a tana son chanja topic d'in.
" Wa fah?" Abba ya tambaya yana neman 'karin bayani.
"Sageer mana".Ta amsa.
" Shi d'in kuma mey yake damunsa?"
"Gashinan baya shiga cikin mutane abinci ma baka ganinsa ya ci aikin ma ni bansani ba koh baya zuwa".
"Amma de ai shi ba yaro bane da za'a dinga jawo shi ana tambayarsa meke damunsa". Abba ya fad'a.
" Toh zira masa ido zamu zauna miyi kenan koh me ze faru ya faru kenan". Cewar Mommy.
"Ni kin ta'ba fad'a min idan ba yanzu ba?"
"Toh yanzu ai na fad'a maka".
" Toh Allah ya sawwa'ke".Ya fad'a.
"Ameen". Ta amsa
***
Ahmad daya koma gida zuciyarsa fyas ,Umma da Reyhana ne damuwarsa yanzu.
8:13pm bayan ya dawo daga masjid ya d'auki wayarsa yai dialing numbern Reyhana.
•••
Tana parlor a zaune ita da su Ikram da Mommy sega kira ya shigo wayarta.Sam bata kawo Ahmad bane dan ba layin data sanshi dashi bane.
" Assalamu Alaykum".Tayi sallama bayan tayi picking.
Seda yayi gyaran murya tukun ya amsa. "Waalaikumussalam".
Da tana jingine da jikin sofa amma jin muryar yasa ta gyara zama." Kamar Ahmad ". Ta fad'a a zuciyarta.
" Reyhana ".Ya kira sunanta.
Tashi tayi tsam daga parlorn ta haye sama, su Ikram idansu 'kir akan ta bama su kad'ai ba hatta Mommy seda tabi bayan ta da kallo.
" Waye?" Ta tambaya duk da kuwa ta gane mey magana.
"Yanzu kin manta da muryar tawa ma?"
"Da zaka fad'a min da wanda nake magana da yafi dan ina da abun yi". Ta fad'a.
" Toh ranki ya dad'e ,Ahmad ne". Ya amsa.
"Wane Ahmad d'in?" Ta tambaya.
Dariya tambayarta ta bashi dan yanzun ya gano tasan mey magana sarai.
"Reyhana please mana nasan kin gane mey magana,ina so miyi magana". Ya fad'a.
" And nace a'a".Ta fad'a.
"Please ,am very sorry". Ya fad'a.
"Mey kayi min da zaka bani ha'kuri ?"
"Laifi mana ,lokacin da ya kamata ace nazo ban..." Be 'karasa magana ba ta katse wayar
"Reyhana". Ya kira amma shiru yake ji
Koda ya sake kira bata d'aga ba,daga baya ma kashe wayar tayi ta barta a d'aki ta dawo parlor tana so tayi pretending komai is normal.
Haka dolensa ya ha'kura ya ajje wayar gefe ,tunane-tunane ya shiga yi ta yadda ze sake 'bullowa ta saurare shi.
Washegari da safe yana tashi yaje ya gaisheda Umma itama kamar koyaushe ba fuska balle ya zauna yayi mata wani surutai ,Zainab tana d'akinta bata fito ba.
Wajen 'karfe uku ya fita yayi wa Nasreen siya-siyen kayayyakin data lissafo,suma su Umma yayi musu wasu 'yan siyayyar.
Zainab ce ta 'kar'bi kayan daya siyo ta kaiwa Umma,ba tare da ta duba ba tace takai store ta ajje.
Seda yamma tayi tukun ya tafi gidansu Reyhana,lokacin da ya isa 'kofar gidan ya kira Reyhana a waya amma ta'ki picking dan haka yayi mata text ya fad'a mata yana waje.
Reyhana bayan ta karanta text d'in ta ta'be baki." Toh ina ruwana"Ta fad'a a fili.
Yana waje shiru-shiru beji reply ba ,ya jingina da mota yana tunanin wani way d'in ya hangi Nasreen tana fitowa daga ma'kotansu.
Dad'i yaji sosai ganinta ,tana ganinsa ta 'karaso da gudu ta ma'kaleshi."Uncle yanzu kazo baka ganni ba koh?"
"Ehyyi". Ya amsa.
" Ummiena bata san na fita ba ,tana d'aki na gudo waje".Ta fad'a tana dariya.
"Laa kina so Ummienki ta damu sosai?"
"A'a". Ta fad'a tana girgiza kai.
" Toh ki dena fitowa bata sani ba kinji".
"Toh". Ta amsa.
" Uncle ka kawo mini kayan wasan?" Ta tambaya.
"Ehyi na kawo miki suna mota". Ya amsa yana murmushi.
" Yeyy! "Tasa tsalle tana le'ka motar.
'Karasowa yayi ya bud'e mata ya d'akko ya mi'ka mata" Yeyy! Uncle thank you".Ta fad'a tana bud'e jakar ledar.
"Uncle ka taho mije na nunawa Ummiena".
" Zan dawo yanzu zanje unguwa".Ya fad'a.
Ma'kale kafad'a tayi tana buga 'kasa."Kace idan kazo zamiyi wasa".
"Eh mana ba'kyaso naje unguwa na sake siyo miki chocolate?"
"Ina so". Ta amsa da sauri".
" Yawwa good girl,toh maza jeki gida".Ya fad'a.
"Bye bye". Ta fad'a tare da shigewa gida.
Shima bye d'in yayi mata waving tukun ya shige motarsa ya bar layin.
Tana shiga parlor ta shiga nuna musu.
" Ummie kinga 'yatstsanata.
Reyhana ko ba'a fad'a ba ta san Ahmad ne ya siyo.
"Toh wanne za'a bamu acikin chocolate d'in?" Walida ta tsokane ta.
"A'a bazan baku ba".Ta fad'a tana ma'kale kafad'a.
" Kinga nima bake ba game a waya ta". Walida ta fad'a.
"A'a".
Seda ta game kalle chocolates d'in sannan da'kyar ta za'kulo 'kwaya hud'u ta ajje mata.
" Sauran nawa neh ni kad'ai".Ta fad'a.
Mommy da lokacin ta fita daga kitchen ta ta'be baki ta haye sama.
Reyhana ko zama batai ba sanda ta shiga d'akinta sega wani kiran na Ahmad yanzu harta gane numbern ma duk da batai saving ba.Bata dad'e da katsewa ba sega kiran Sameer ya shigo seda ya kusa tsinkewa tayi picking.
Ahmad daya sake kira yaji tana waya ,katsewa yayi ya ajje wayar a gefe amma sam hankalinsa ya kasa kwanciya.
Bayan kamar 10 min ya sake kira, ga mamakinsa seya ji har lokacin waya take,ganin ya isheta tayi rejecting kiran nashi.
Nan fa ya sake Shiga damuwa a zuciyarsa yana fad'in."Wannan wane irin waya take har ta kaita more than 10 min?"
Tunani ya shiga yi iri- iri wayarma wulli yai da ita gefe ya kasa samun sukuni.
Ita kuwa tana gama wayar ta kashe wayar gaba d'aya.
°°°
Washegari da safe tana bud'e wayarta da text d'in Ahmad ta fara cin karo.
I am sorry for all i have done,i know i have hurt you badly. I don't know what got over me to behave that bad.Please i am sorry forgive me.
Tana gama karancewa tayi deleting ta ajje wayar gefe.
Tuna yau Monday yasa ta tashi Nasreen da wuri tayi mata wanka ta shiryata ,sanda suka sakko 'kasa kowa ya hallara a dinning table.
Yau da kanta ta kaita school driver har yanzu ba lafiya.Nasreen ta cika aljihun jaka da chocolates badan Reyhana ta duba ba da dasu zata shiga class.'kwaya biyu ta rage mata ta kwashe sauran ta ajje a mota. "Sekace hauka chocolate abinci ne". Reyhana ta fad'a.
Nasreen kuwa kuka tasa da'kyar ta fita ta shiga makarantar.
°°°
Ahmad da wuri ya fita ,Zainab bata da lecture da wuri shiyasa basi tafi tare ba.
Yau daga wajen aiki be dawo gida ba ya wuce school d'in Nasreen,lokacin sun fito sallar zuhr.A cikin mota suka ci abincin daya tsaya ya siya a restaurant.
Ko takan abincin school bata biba ,tana gama ci ta d'akko ragowar chocolate d'in ta ta 'bare.
" Really?"Ta fad'a cikeda rainin wayo.
"Reyhana please". Ya fad'a.
"Meyasa baza ka cigaba da plan naka ba na wasan 'buya scretely kake ganinta kamar yadda ka saba yi ,I think haka zefi maka at the end kuma sega sace ta". Reyhana tana gama fad'ar haka ta tashi da sauri ta fice.
Baki wangalau ya bita da kallo " A yaushe yace ze sace ta? Yaushe Reyhana ta zama haka? " Abinda zuciyarsa ke tambaya kenan.
Abba daya dawo d'akin ya tarar da Ahmad shi kad'ai,Ahmad ba tare da ya nuna damuwarsa ba yayi sallama da Abba ya fito.
A harabar gidan ya tarar da Nasreen ta fito,tana ganinsa ta ruga a guje ta rungumeshi.
"Yeyy! Uncle yazo gidan mu".
" Uncle yaushe kazo?" Ta tambaya bayan ta d'ago kanta.
"D'azu ban ganki bane". Ya fad'a.
" Zaka zauna miyi wasa?" Ta tambaya.
D'an murmushi Ahmad yayi kafin ya sunkuyo kad'an yace"Wani lokacin se miyi wasa ,fad'amin mey kike so na kawo miki ?"
"Kayan wasa da chocolate se 'yatstsana irin na MBC 3". Ta fad'a.
" Ok don't worry zan saya maki".
Tsalle ta shigayi tana murna,bye bye tayi mishi tukun ta koma ciki shima ya tafi.Reyhana tana hangosu ta window tun d'azu har ya fita tukun ta dawo ta zauna.
Waya ta d'auka ta kira Saudat ta fad'a mata abinda ke faruwa.
"Toh ya zakiyi idan baki ha'kura ba?" Saudat ta tambaya.
"Hanashi zuwa inda take zanyi ,yana sonta ya tafi ya barta". Cewar Reyhana.
" Bakida gaskiya anan,kede taki dashi ku tsaya anan amma banda Nasreen babu yadda zaki 'yarsa ce yau ya nemi ya kar'beta ba yadda zaki". Saudat ta fad'a.
"Cabb! Ya isa ya d'auken ita? Ya kaita ina d'in?" Ta tambaya.
"Wajen matarsa". Ta amsa ta.
" Ya dad'e beyi haka ba". Reyhana ta fad'a.
"Kishi koh,kema kiyi naki auren ga Sameer bawan Allah har ya gaji da jira". Saudat ta fad'a.
" Toh ke wayace maki ma yayi aure?"
"Kefa kikace kina tunanin hakan". Saudat ta amsata.
" Oho de". Reyhana ta fad'a.
"Ke wai ya Sameer d'in har yanzu bani ce masa komai ba?"
"Eh". Ta amssa.
" Reyhana baki san alkairin dake tare dashi ba nide ina ganin kawai ki ha'kura ki aureshi mutmunninan yana sonki dayawa fah".
"Naji ni karki isheni kuma am hanging". Reyhana ta fad'a.
" Toh kide yi tunani ta Sameer ta Ah.." Bata bari ta 'kare ba ta katse wayar.
AR²💖
Pls comment,vote and share.Luv u all💋
Jasko💕
🎍 *ARZI'KI RABO*🎍
*WRITTEN BY DIJENSY*
*WATTPAD @dijensy*
🅿 2⃣7⃣
Abba zaunar da Mommy yayi a d'aki yana tuna mata abubuwan da tayi wa Ahmad a baya.
"Kinga de yadda ikon Allah yake koh?"Cewar Abba.
Mommy shiru tayi bata ce komai ba tasan dama se ya dawo mata da zancen.
"Shiyasa koyaushe nake fad'a maki ba wanda yasan gobe,yarannan ba irin abinda baki a kansa ba kika d'ora masa karan tsana ke seya saki 'yarki kuma bayan kindena ganin shi a gidanki nan ma ba'a tsira ba toh gashi ya dawo wajen 'yarsa".
" Kai kuma dawo da zance baya duk abinda ya riga ya faru ai ya faru kuma meye amfanin tada zancen,maganar ya dawo ni be shafeni ba".Mommy ta fad'a cikeda borin kunya.
"Tunatar dake nayi". Abba ya fad'a.
"Wannan yaran fah baka ta'ba magana a kan halin dayake ciki ba". Mommy ta fad'a tana son chanja topic d'in.
" Wa fah?" Abba ya tambaya yana neman 'karin bayani.
"Sageer mana".Ta amsa.
" Shi d'in kuma mey yake damunsa?"
"Gashinan baya shiga cikin mutane abinci ma baka ganinsa ya ci aikin ma ni bansani ba koh baya zuwa".
"Amma de ai shi ba yaro bane da za'a dinga jawo shi ana tambayarsa meke damunsa". Abba ya fad'a.
" Toh zira masa ido zamu zauna miyi kenan koh me ze faru ya faru kenan". Cewar Mommy.
"Ni kin ta'ba fad'a min idan ba yanzu ba?"
"Toh yanzu ai na fad'a maka".
" Toh Allah ya sawwa'ke".Ya fad'a.
"Ameen". Ta amsa
***
Ahmad daya koma gida zuciyarsa fyas ,Umma da Reyhana ne damuwarsa yanzu.
8:13pm bayan ya dawo daga masjid ya d'auki wayarsa yai dialing numbern Reyhana.
•••
Tana parlor a zaune ita da su Ikram da Mommy sega kira ya shigo wayarta.Sam bata kawo Ahmad bane dan ba layin data sanshi dashi bane.
" Assalamu Alaykum".Tayi sallama bayan tayi picking.
Seda yayi gyaran murya tukun ya amsa. "Waalaikumussalam".
Da tana jingine da jikin sofa amma jin muryar yasa ta gyara zama." Kamar Ahmad ". Ta fad'a a zuciyarta.
" Reyhana ".Ya kira sunanta.
Tashi tayi tsam daga parlorn ta haye sama, su Ikram idansu 'kir akan ta bama su kad'ai ba hatta Mommy seda tabi bayan ta da kallo.
" Waye?" Ta tambaya duk da kuwa ta gane mey magana.
"Yanzu kin manta da muryar tawa ma?"
"Da zaka fad'a min da wanda nake magana da yafi dan ina da abun yi". Ta fad'a.
" Toh ranki ya dad'e ,Ahmad ne". Ya amsa.
"Wane Ahmad d'in?" Ta tambaya.
Dariya tambayarta ta bashi dan yanzun ya gano tasan mey magana sarai.
"Reyhana please mana nasan kin gane mey magana,ina so miyi magana". Ya fad'a.
" And nace a'a".Ta fad'a.
"Please ,am very sorry". Ya fad'a.
"Mey kayi min da zaka bani ha'kuri ?"
"Laifi mana ,lokacin da ya kamata ace nazo ban..." Be 'karasa magana ba ta katse wayar
"Reyhana". Ya kira amma shiru yake ji
Koda ya sake kira bata d'aga ba,daga baya ma kashe wayar tayi ta barta a d'aki ta dawo parlor tana so tayi pretending komai is normal.
Haka dolensa ya ha'kura ya ajje wayar gefe ,tunane-tunane ya shiga yi ta yadda ze sake 'bullowa ta saurare shi.
Washegari da safe yana tashi yaje ya gaisheda Umma itama kamar koyaushe ba fuska balle ya zauna yayi mata wani surutai ,Zainab tana d'akinta bata fito ba.
Wajen 'karfe uku ya fita yayi wa Nasreen siya-siyen kayayyakin data lissafo,suma su Umma yayi musu wasu 'yan siyayyar.
Zainab ce ta 'kar'bi kayan daya siyo ta kaiwa Umma,ba tare da ta duba ba tace takai store ta ajje.
Seda yamma tayi tukun ya tafi gidansu Reyhana,lokacin da ya isa 'kofar gidan ya kira Reyhana a waya amma ta'ki picking dan haka yayi mata text ya fad'a mata yana waje.
Reyhana bayan ta karanta text d'in ta ta'be baki." Toh ina ruwana"Ta fad'a a fili.
Yana waje shiru-shiru beji reply ba ,ya jingina da mota yana tunanin wani way d'in ya hangi Nasreen tana fitowa daga ma'kotansu.
Dad'i yaji sosai ganinta ,tana ganinsa ta 'karaso da gudu ta ma'kaleshi."Uncle yanzu kazo baka ganni ba koh?"
"Ehyyi". Ya amsa.
" Ummiena bata san na fita ba ,tana d'aki na gudo waje".Ta fad'a tana dariya.
"Laa kina so Ummienki ta damu sosai?"
"A'a". Ta fad'a tana girgiza kai.
" Toh ki dena fitowa bata sani ba kinji".
"Toh". Ta amsa.
" Uncle ka kawo mini kayan wasan?" Ta tambaya.
"Ehyi na kawo miki suna mota". Ya amsa yana murmushi.
" Yeyy! "Tasa tsalle tana le'ka motar.
'Karasowa yayi ya bud'e mata ya d'akko ya mi'ka mata" Yeyy! Uncle thank you".Ta fad'a tana bud'e jakar ledar.
"Uncle ka taho mije na nunawa Ummiena".
" Zan dawo yanzu zanje unguwa".Ya fad'a.
Ma'kale kafad'a tayi tana buga 'kasa."Kace idan kazo zamiyi wasa".
"Eh mana ba'kyaso naje unguwa na sake siyo miki chocolate?"
"Ina so". Ta amsa da sauri".
" Yawwa good girl,toh maza jeki gida".Ya fad'a.
"Bye bye". Ta fad'a tare da shigewa gida.
Shima bye d'in yayi mata waving tukun ya shige motarsa ya bar layin.
Tana shiga parlor ta shiga nuna musu.
" Ummie kinga 'yatstsanata.
Reyhana ko ba'a fad'a ba ta san Ahmad ne ya siyo.
"Toh wanne za'a bamu acikin chocolate d'in?" Walida ta tsokane ta.
"A'a bazan baku ba".Ta fad'a tana ma'kale kafad'a.
" Kinga nima bake ba game a waya ta". Walida ta fad'a.
"A'a".
Seda ta game kalle chocolates d'in sannan da'kyar ta za'kulo 'kwaya hud'u ta ajje mata.
" Sauran nawa neh ni kad'ai".Ta fad'a.
Mommy da lokacin ta fita daga kitchen ta ta'be baki ta haye sama.
Reyhana ko zama batai ba sanda ta shiga d'akinta sega wani kiran na Ahmad yanzu harta gane numbern ma duk da batai saving ba.Bata dad'e da katsewa ba sega kiran Sameer ya shigo seda ya kusa tsinkewa tayi picking.
Ahmad daya sake kira yaji tana waya ,katsewa yayi ya ajje wayar a gefe amma sam hankalinsa ya kasa kwanciya.
Bayan kamar 10 min ya sake kira, ga mamakinsa seya ji har lokacin waya take,ganin ya isheta tayi rejecting kiran nashi.
Nan fa ya sake Shiga damuwa a zuciyarsa yana fad'in."Wannan wane irin waya take har ta kaita more than 10 min?"
Tunani ya shiga yi iri- iri wayarma wulli yai da ita gefe ya kasa samun sukuni.
Ita kuwa tana gama wayar ta kashe wayar gaba d'aya.
°°°
Washegari da safe tana bud'e wayarta da text d'in Ahmad ta fara cin karo.
I am sorry for all i have done,i know i have hurt you badly. I don't know what got over me to behave that bad.Please i am sorry forgive me.
Tana gama karancewa tayi deleting ta ajje wayar gefe.
Tuna yau Monday yasa ta tashi Nasreen da wuri tayi mata wanka ta shiryata ,sanda suka sakko 'kasa kowa ya hallara a dinning table.
Yau da kanta ta kaita school driver har yanzu ba lafiya.Nasreen ta cika aljihun jaka da chocolates badan Reyhana ta duba ba da dasu zata shiga class.'kwaya biyu ta rage mata ta kwashe sauran ta ajje a mota. "Sekace hauka chocolate abinci ne". Reyhana ta fad'a.
Nasreen kuwa kuka tasa da'kyar ta fita ta shiga makarantar.
°°°
Ahmad da wuri ya fita ,Zainab bata da lecture da wuri shiyasa basi tafi tare ba.
Yau daga wajen aiki be dawo gida ba ya wuce school d'in Nasreen,lokacin sun fito sallar zuhr.A cikin mota suka ci abincin daya tsaya ya siya a restaurant.
Ko takan abincin school bata biba ,tana gama ci ta d'akko ragowar chocolate d'in ta ta 'bare.