Sashe 10
Arziki Rabo 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Toh ai na lokaci ne kuma bayan haihuwar fari ce". Umma ta fad'a.
" Sekace da yanzu fa an dena wannan".
"Toh sekayi ha'kuri da hakan".
" Sede bayan ta haihu".Ya fad'a.
"Toh meye banbancin du d'aya ne fa kwana nawane"
Ahmad badan yaso ba ya ha'kura, ko abincin Umman ma be ciba.
Reyhana a gida tana ta tunanin yadda zata fad'a ma, koda ya shigo gida bayan yaci abinci yayi maghrib suna zaune kawai tunani take.
Ana cikin haka taji yace "Meyasa baki fad'a min ba?"
"Mey?" Ta tambaya.
"Zaki koma gida". Ya amsata.
" Dama yau nake son fad'a maka".Ta fad'a.
"Amma waya fad'a ma?" Ta tambaya a ranta tana Allah yasa ba Mommy bace.
"Umma ce ta fad'a wa Mommy". Ya amsa ta.
" Azizaty haka mukai dake?" Ya tambaya.
"Yaya kaga idan na zauna a gida ba a da wacce zata kawon ta zauna shiyasa zan koma ". Ta fad'a.
" Ni kad'ai kike so ki barni?" Ya fad'a kamar d'an yaro.
"No am always with you forever and where ever you are". Ta fad'a tana murmushi.
" Dad'in baki koh? " Ya fad'a.
"No hakane ai". Reyhana ta fad'a.
" Ok, but zanyi missing d'inku keda baby ".
" Muma".Ta fad'a.
"Yawwa an samo mana sunan?"
"Eyi amma bazan fad'a ba that's surprise". Cewar Reyhana.
" Ko d'an hint?"Ya tambaya.
"Wayo when the time zan fad'a ma".
" Ok we are waiting ".Ahmad ya fad'a yana dariya.
" Yau ba tausa?"Ya tambaya.
"Anjima". Ta amsa.
" Ok Azizaty ".
****
Seda Reyhana ta 'kara kusan 2weeks sannan ta koma gida ,kayan baby da Ahmad ya sayawa baby ta tafi dasu ,su towel ne haka da saitin sauran kayan wanka na baby.Mommy a hakan ma seda ta kushe kayan Reyhana sede kawai ta kawar da kanta.
Yau kwananta uku da komowa Ahmad yazo sau biyu.Tunda ta dawo gida ba wani aiki take ba tana d'aki idan yara sunje makaranta inko suka dawo sesi zauna suyi ta hirarsu da yamma kuma Ikram ko Walida ta raka ta fita waje dan tattakawa.
Mommy kuwa yanzu dad'i take ji Reyhananta a kusa da ita yanzu 'yarta zata ci me kyau(Mommy ta fad'a not me wooo!)
8:12pm,suna zaune yaran harda Reyhana a parlour sun kunna TV suna kallon Bollywood".
" Yaya ni a chanja channel d'innan akai MBC 3" Walida ta fad'a.
"Baza a chanja ba!". Ikram ta fad'a a tsawace.
" Meyai zafi kiyi ha'kuri Ikram ki batta ta kalli cartoon ko d'aya ne".Reyhana ta fad'a.
"Nikuma fa na katse nawa kallon?" Ikram ta fad'a ranta a 'bace.
"Yaya ki rabu da walidannan idan baza ta kalla ba taje ta kwanta". Bassam ya fad'a dama shi kullum kishiyanta ne.
"Dukanku ha'kura za'kwi dan yanzu zan kai wrestling". Sageer ya fad'a.
" Chabb! Lalle kuwa ashe bame kalla".Ikram ta fad'a harda harara.
"Ke! dawa kike?" Sageer ya fad'a yana 'ko'karin mi'kewa.
"A'a Sageer kaifa yaya ne ka cigaba da chat d'inka de". Reyhana ta fad'a.
" Mey yake faruwa neh?" Abba ya tambaya yana 'karasowa inda suke.
"Abba sannu da zuwa". suka fad'a.
" Abba rashin kunya ya Ikram takewa yaya Sageer ".Walida ta fad'a tana kallon idan Ikram taga ya zatai.
" Abba 'karya take".Ikram ta fad'a.
"Toh ya isa". Abba ya fad'a.
Mommy dede lokacin itama se gata ta sakko.
" Abban Reyhana ka dawo kenan".Cewar Mommy.
"Shigowata kenan". Ya amsa.
Abba d'aki ya nufa bayan 'yan mintina daya sakko suka nufi dinning dukansu domin cin abincin dare.Gwanin sha'awa full house ,sunayi suna hira har suka kammala ,daga nan kuma aka zo aka zauna a parlour shan ice cream ana hira.Sun zirfafa suna hira wayar Reyhana tayi ringing Allah yasa tana kusa da ita da bazata jiyo ba.Koda ta duba taga Dear❤ zame jiki tayi tabar musu parlourn ta haye sama amsa wayar habibinta.
Mommy kuwa tana kallon sanda Reyhana ta tashi ,ta'be baki tayi ta cigaba da hirarta.
AR²💖
Hmm! Mommy mey kike nufi? 🙊
Please vote,comment and share,love u all😘
Jasko💕
🎍 *ARZI'KI RABO*🎍
*WRITTEN BY DIJENSY*
*WATTPAD @dijensy*
🅿 1⃣0⃣
"Azizaty kin manta dani". Ahmad ya fad'a.
" Ashe zan iya mantawa da kaina ,kana raina dear ".Reyhana ta fad'a cikin sanyayyar murya.
" Toh ya kike ya babynmu?" Ahmad ya tambaya.
"Lafiya but we miss you much".
" Nima Azizaty tun d'azu ku nake tunani".Ahmad ya fad'a.
"Kaci abinci?" Ta tambayeshi.
"Na kasa ci Azizaty,ba dad'i".
" Ayya! Ka daure kaci kaji".Reyhana ta fad'a.
"Toh zanci amma ba yawa".
" Yafi de ka'ki ci".
Sun d'au tsawon lokaci suna waya kafin daga bisani suyi sallama sannan tayi kwanciyarta dama da wuri take baccinta.
Washegari da asubah kiran Ahmad ne ya tasheta ,bayan sun gaisa ta tashi tayi sallah tayi azkar d'inta.
Da safe kafin ya fita seda ya sake kiranta a waya.
Kamar koyaushe Reyhana ta shiga kitchen ta had'a tea tasha da cake dan yunwa take tashi da ita.
Koda ta koma d'aki jin baccin ya'ki zuwa ta had'a ruwan wanka a kettle,'yan minute kad'an ta shiga tayi wankanta ta zira doguwar riga dan kusan duka rigunanta basa shigarta sede tayi ta fama da dogayen rigunan.
Jin zaman d'akin ya isheta ta fito parlour ta kunnaTV ta soma kallo.Se chan bayan wasu 'yan lokuta suka tashi Mommy ta sakko 'kasa inno kuma tana kitchen ta fara had'a musu abun breakfast.
"Mommy ina kwana". Reyhana ta gaisheta.
" Lafiya lao,ke kuma baki koma baccin bane ?" Mommy ta tambayeta.
"Eh". Ta amsa.
" Toh ki sha tea d'in?" Ta tamabaya.
"Eh nasha". Ta amsa.
" Yawwa ya jikin Walidan ? "Ta tambaya.
" Walida taji sau'ki d'azu ta farka tasha tea sannan aka bata magani".Mommy ta amsa.
"Bari na shiga kitchen na duba inno".Mommy ta fad'a.
" Toh".Reyhana ta amsa ta cigaba da kallonta.
Se around 9:30am suka hallara a dinning dukansu Ikram a haka ma bacci be isheta Reyhana ce ta tasota.
"Yarinya kwanan zaki dena baccin safe". Reyhana ta fad'a dan nan bada dad'ewa ba zata fara zuwa university tunda ta samu admission.
" Abinda nake fad'a mata kenan ai".Cewar Abba.
"Gara ma yarinya ki soma 'koluwa kyaji yadda nake ji". Sageer ya fad'a.
Dariya sukai ,ita kuwa harara ta watsa masa.
" Toh kai ai dole kasha wuya tunda kake namiji ita ai mace koh".Mommy ta fad'a dan ta kare ta.
"Atoh kuma dole a kaini school". Ikram ta fad'a tana masa gwalo.
Shikuwa sageer baki ya ta'be ya cigaba da cin abinci,Walida kuwa ana d'aki ana bacci.
***
Da asr sega su Anty Asma'u da sauran sisters na Mommy ,Reyhana tana parlour tajiyo muryarsu kuma dama taji inno tana musu sannu da zuwa a waje.
Da sauri Reyhana ta bar parlourn wai kunya take ji kar su ganta.
Aikam basu dad'e da shigowar ba suka tambayeta.
" Ai tana jin muryarku ta ruga d'aki wai kunyar ku ganta take".Mommy ta fad'a.
Reyhana da take d'aki ta kasa kunne ta jiyo Mommy ta fad'i haka ji tayi dama tuntuni ta fita kafin ta fallasa ta.
Gabad'ayansu dariya suka sa, Anty ummi (autar su Mommy) tace "Aiko ki dena kika sani ko mu zami kar'bi haihuwar".
Nan ma dariyar sukai mata ,Reyhana jitake kamar ta nuste.
Seda ta gama 'bata lokaci ta shiga d'akin Walida da tun d'azu ta tashi amma bata sakko 'kasa ba.Lalla'bata tayi suka fito tare banda hijab d'inda ta zinbila tasa ta a gaba wai ta kare cikin.
" Ina yini ta gaidasu".Tana daga gefe-gefe se wani raku'bewa take.
"Lafiya lao". Suka amsa.
" Maman boy ce ko maman girl?"Anty ummi ta fad'a.
Shiru tayi bata ce komai ba,sede idan kai magana ta amsa da eh ko aa,daga baya ma sulalewa tayi ta koma d'aki.
Wayarta ta d'auka ta kira Ahmad suka sha hirarsu ba jimawa sega kiran umma itama ta kira taji ya take.
Seda za su tafi tukun ta koma sukai sallama,itama ba jimawa suka itada Ikram tattaki.
***
Idan kuwa su Mommy duka zasi je unguwa ita kad'ai suke bari dukda de ma yanzu Mommy ta rage fita d'in saboda tsaro...
Ahmad a week d'innan ma ya sake zuwa amma baya dad'ewa idan yazo dan yawanci bayan maghrib yake zuwa.
A kwana a tashi Reyhana cikinta ya shiga 9month,Abba ya 'kara mata wasu siya-siyen akan na Ahmad haihuwa yanzu ake jira yau ko gobe.
Ahmad daga wajen aiki gidan Umma ya wuce koda suka gaisa ya fita majalissarsu ,Sadiq(kusan shine babban abokinsa ,beyi aure ba) se tsokanarsa yake wai ya zama gauro.
"Aiko 'karyarka ka kirani da gauro ko ba komai nasan ina da mata kaikuwa fa babu baka ma tunanin yin auren". Ahmad ya fad'a.
" Zaka sha mamaki lokaci guda sede ka ganni nazo gidanka da matata".Sadiq ya fad'a.
"Haka de kace dan banga alama ba".
" Ka zuba ido kawai".Cewar Sadiq.
Suna cikin hira sega kiran Reyhana, ganin haka Ahmad ya matsa daga gun.
"Maman biyu". Ya kirata.
" Niba maman biyu bace".Reyhana ta fad'a.
"Au bakyaso?"
"Chabb! Kana so nasha wuya kenan".Ta fad'a.
" A'a ai kullum ina yi miki addu'a".
"D'ayan de a yanzu is enough". Ta fad'a.
" Azizaty kidena tsoro fah,inshaAllah komai zezo da sau'ki".
"Ameen". Ta amsa.
Hira kad'an suka ta'ba sannan sukai sallama.
Walida ta samu sau'ki har ta koma makaranta,Ikram ma satinta biyu da fara zuwa school amma har an fara rigima da Sageer wai shi tana makarar dashi a tafiya kenan,a dawowa kuwa wataran har tahowarsa yake ya barta sede ta hau d'an sahu.
Yau wajen7:43am ita Ikram tana da lecture na safe shikuma bashida ,da'kyar seda Mommy ta taso shi ya fito ko wanka beba kayan jikinsa ma wandan kawai ya sauya rigar kuwa T shirt d'in jiyace.
A cukule ya fito fuskarsa ba annuri ,Ikram kuwa tun-tuni ta gama shiryawa shi take jira,ada taso yi masa tsiwa amma ganin yanayin annurinsa tayi shiru.
Bayansa tabi tana masa gwalo har seda suka shiga mota ta nutsu.
Koda suka hau titi Sageer ya fara wani tu'kin wula'kanci ,motar kamar bata tafiya se horn ake musu kowace mota sede tayi overtaken. Ikram kamar ta rusa ihu.
" Wai matsala ta samu ne motar?" Ta tambaya.
"Bansaniba kuma yarinya zaki dakinsani". Ya fad'a tare da makirin murmushi.
" Sekace da yanzu fa an dena wannan".
"Toh sekayi ha'kuri da hakan".
" Sede bayan ta haihu".Ya fad'a.
"Toh meye banbancin du d'aya ne fa kwana nawane"
Ahmad badan yaso ba ya ha'kura, ko abincin Umman ma be ciba.
Reyhana a gida tana ta tunanin yadda zata fad'a ma, koda ya shigo gida bayan yaci abinci yayi maghrib suna zaune kawai tunani take.
Ana cikin haka taji yace "Meyasa baki fad'a min ba?"
"Mey?" Ta tambaya.
"Zaki koma gida". Ya amsata.
" Dama yau nake son fad'a maka".Ta fad'a.
"Amma waya fad'a ma?" Ta tambaya a ranta tana Allah yasa ba Mommy bace.
"Umma ce ta fad'a wa Mommy". Ya amsa ta.
" Azizaty haka mukai dake?" Ya tambaya.
"Yaya kaga idan na zauna a gida ba a da wacce zata kawon ta zauna shiyasa zan koma ". Ta fad'a.
" Ni kad'ai kike so ki barni?" Ya fad'a kamar d'an yaro.
"No am always with you forever and where ever you are". Ta fad'a tana murmushi.
" Dad'in baki koh? " Ya fad'a.
"No hakane ai". Reyhana ta fad'a.
" Ok, but zanyi missing d'inku keda baby ".
" Muma".Ta fad'a.
"Yawwa an samo mana sunan?"
"Eyi amma bazan fad'a ba that's surprise". Cewar Reyhana.
" Ko d'an hint?"Ya tambaya.
"Wayo when the time zan fad'a ma".
" Ok we are waiting ".Ahmad ya fad'a yana dariya.
" Yau ba tausa?"Ya tambaya.
"Anjima". Ta amsa.
" Ok Azizaty ".
****
Seda Reyhana ta 'kara kusan 2weeks sannan ta koma gida ,kayan baby da Ahmad ya sayawa baby ta tafi dasu ,su towel ne haka da saitin sauran kayan wanka na baby.Mommy a hakan ma seda ta kushe kayan Reyhana sede kawai ta kawar da kanta.
Yau kwananta uku da komowa Ahmad yazo sau biyu.Tunda ta dawo gida ba wani aiki take ba tana d'aki idan yara sunje makaranta inko suka dawo sesi zauna suyi ta hirarsu da yamma kuma Ikram ko Walida ta raka ta fita waje dan tattakawa.
Mommy kuwa yanzu dad'i take ji Reyhananta a kusa da ita yanzu 'yarta zata ci me kyau(Mommy ta fad'a not me wooo!)
8:12pm,suna zaune yaran harda Reyhana a parlour sun kunna TV suna kallon Bollywood".
" Yaya ni a chanja channel d'innan akai MBC 3" Walida ta fad'a.
"Baza a chanja ba!". Ikram ta fad'a a tsawace.
" Meyai zafi kiyi ha'kuri Ikram ki batta ta kalli cartoon ko d'aya ne".Reyhana ta fad'a.
"Nikuma fa na katse nawa kallon?" Ikram ta fad'a ranta a 'bace.
"Yaya ki rabu da walidannan idan baza ta kalla ba taje ta kwanta". Bassam ya fad'a dama shi kullum kishiyanta ne.
"Dukanku ha'kura za'kwi dan yanzu zan kai wrestling". Sageer ya fad'a.
" Chabb! Lalle kuwa ashe bame kalla".Ikram ta fad'a harda harara.
"Ke! dawa kike?" Sageer ya fad'a yana 'ko'karin mi'kewa.
"A'a Sageer kaifa yaya ne ka cigaba da chat d'inka de". Reyhana ta fad'a.
" Mey yake faruwa neh?" Abba ya tambaya yana 'karasowa inda suke.
"Abba sannu da zuwa". suka fad'a.
" Abba rashin kunya ya Ikram takewa yaya Sageer ".Walida ta fad'a tana kallon idan Ikram taga ya zatai.
" Abba 'karya take".Ikram ta fad'a.
"Toh ya isa". Abba ya fad'a.
Mommy dede lokacin itama se gata ta sakko.
" Abban Reyhana ka dawo kenan".Cewar Mommy.
"Shigowata kenan". Ya amsa.
Abba d'aki ya nufa bayan 'yan mintina daya sakko suka nufi dinning dukansu domin cin abincin dare.Gwanin sha'awa full house ,sunayi suna hira har suka kammala ,daga nan kuma aka zo aka zauna a parlour shan ice cream ana hira.Sun zirfafa suna hira wayar Reyhana tayi ringing Allah yasa tana kusa da ita da bazata jiyo ba.Koda ta duba taga Dear❤ zame jiki tayi tabar musu parlourn ta haye sama amsa wayar habibinta.
Mommy kuwa tana kallon sanda Reyhana ta tashi ,ta'be baki tayi ta cigaba da hirarta.
AR²💖
Hmm! Mommy mey kike nufi? 🙊
Please vote,comment and share,love u all😘
Jasko💕
🎍 *ARZI'KI RABO*🎍
*WRITTEN BY DIJENSY*
*WATTPAD @dijensy*
🅿 1⃣0⃣
"Azizaty kin manta dani". Ahmad ya fad'a.
" Ashe zan iya mantawa da kaina ,kana raina dear ".Reyhana ta fad'a cikin sanyayyar murya.
" Toh ya kike ya babynmu?" Ahmad ya tambaya.
"Lafiya but we miss you much".
" Nima Azizaty tun d'azu ku nake tunani".Ahmad ya fad'a.
"Kaci abinci?" Ta tambayeshi.
"Na kasa ci Azizaty,ba dad'i".
" Ayya! Ka daure kaci kaji".Reyhana ta fad'a.
"Toh zanci amma ba yawa".
" Yafi de ka'ki ci".
Sun d'au tsawon lokaci suna waya kafin daga bisani suyi sallama sannan tayi kwanciyarta dama da wuri take baccinta.
Washegari da asubah kiran Ahmad ne ya tasheta ,bayan sun gaisa ta tashi tayi sallah tayi azkar d'inta.
Da safe kafin ya fita seda ya sake kiranta a waya.
Kamar koyaushe Reyhana ta shiga kitchen ta had'a tea tasha da cake dan yunwa take tashi da ita.
Koda ta koma d'aki jin baccin ya'ki zuwa ta had'a ruwan wanka a kettle,'yan minute kad'an ta shiga tayi wankanta ta zira doguwar riga dan kusan duka rigunanta basa shigarta sede tayi ta fama da dogayen rigunan.
Jin zaman d'akin ya isheta ta fito parlour ta kunnaTV ta soma kallo.Se chan bayan wasu 'yan lokuta suka tashi Mommy ta sakko 'kasa inno kuma tana kitchen ta fara had'a musu abun breakfast.
"Mommy ina kwana". Reyhana ta gaisheta.
" Lafiya lao,ke kuma baki koma baccin bane ?" Mommy ta tambayeta.
"Eh". Ta amsa.
" Toh ki sha tea d'in?" Ta tamabaya.
"Eh nasha". Ta amsa.
" Yawwa ya jikin Walidan ? "Ta tambaya.
" Walida taji sau'ki d'azu ta farka tasha tea sannan aka bata magani".Mommy ta amsa.
"Bari na shiga kitchen na duba inno".Mommy ta fad'a.
" Toh".Reyhana ta amsa ta cigaba da kallonta.
Se around 9:30am suka hallara a dinning dukansu Ikram a haka ma bacci be isheta Reyhana ce ta tasota.
"Yarinya kwanan zaki dena baccin safe". Reyhana ta fad'a dan nan bada dad'ewa ba zata fara zuwa university tunda ta samu admission.
" Abinda nake fad'a mata kenan ai".Cewar Abba.
"Gara ma yarinya ki soma 'koluwa kyaji yadda nake ji". Sageer ya fad'a.
Dariya sukai ,ita kuwa harara ta watsa masa.
" Toh kai ai dole kasha wuya tunda kake namiji ita ai mace koh".Mommy ta fad'a dan ta kare ta.
"Atoh kuma dole a kaini school". Ikram ta fad'a tana masa gwalo.
Shikuwa sageer baki ya ta'be ya cigaba da cin abinci,Walida kuwa ana d'aki ana bacci.
***
Da asr sega su Anty Asma'u da sauran sisters na Mommy ,Reyhana tana parlour tajiyo muryarsu kuma dama taji inno tana musu sannu da zuwa a waje.
Da sauri Reyhana ta bar parlourn wai kunya take ji kar su ganta.
Aikam basu dad'e da shigowar ba suka tambayeta.
" Ai tana jin muryarku ta ruga d'aki wai kunyar ku ganta take".Mommy ta fad'a.
Reyhana da take d'aki ta kasa kunne ta jiyo Mommy ta fad'i haka ji tayi dama tuntuni ta fita kafin ta fallasa ta.
Gabad'ayansu dariya suka sa, Anty ummi (autar su Mommy) tace "Aiko ki dena kika sani ko mu zami kar'bi haihuwar".
Nan ma dariyar sukai mata ,Reyhana jitake kamar ta nuste.
Seda ta gama 'bata lokaci ta shiga d'akin Walida da tun d'azu ta tashi amma bata sakko 'kasa ba.Lalla'bata tayi suka fito tare banda hijab d'inda ta zinbila tasa ta a gaba wai ta kare cikin.
" Ina yini ta gaidasu".Tana daga gefe-gefe se wani raku'bewa take.
"Lafiya lao". Suka amsa.
" Maman boy ce ko maman girl?"Anty ummi ta fad'a.
Shiru tayi bata ce komai ba,sede idan kai magana ta amsa da eh ko aa,daga baya ma sulalewa tayi ta koma d'aki.
Wayarta ta d'auka ta kira Ahmad suka sha hirarsu ba jimawa sega kiran umma itama ta kira taji ya take.
Seda za su tafi tukun ta koma sukai sallama,itama ba jimawa suka itada Ikram tattaki.
***
Idan kuwa su Mommy duka zasi je unguwa ita kad'ai suke bari dukda de ma yanzu Mommy ta rage fita d'in saboda tsaro...
Ahmad a week d'innan ma ya sake zuwa amma baya dad'ewa idan yazo dan yawanci bayan maghrib yake zuwa.
A kwana a tashi Reyhana cikinta ya shiga 9month,Abba ya 'kara mata wasu siya-siyen akan na Ahmad haihuwa yanzu ake jira yau ko gobe.
Ahmad daga wajen aiki gidan Umma ya wuce koda suka gaisa ya fita majalissarsu ,Sadiq(kusan shine babban abokinsa ,beyi aure ba) se tsokanarsa yake wai ya zama gauro.
"Aiko 'karyarka ka kirani da gauro ko ba komai nasan ina da mata kaikuwa fa babu baka ma tunanin yin auren". Ahmad ya fad'a.
" Zaka sha mamaki lokaci guda sede ka ganni nazo gidanka da matata".Sadiq ya fad'a.
"Haka de kace dan banga alama ba".
" Ka zuba ido kawai".Cewar Sadiq.
Suna cikin hira sega kiran Reyhana, ganin haka Ahmad ya matsa daga gun.
"Maman biyu". Ya kirata.
" Niba maman biyu bace".Reyhana ta fad'a.
"Au bakyaso?"
"Chabb! Kana so nasha wuya kenan".Ta fad'a.
" A'a ai kullum ina yi miki addu'a".
"D'ayan de a yanzu is enough". Ta fad'a.
" Azizaty kidena tsoro fah,inshaAllah komai zezo da sau'ki".
"Ameen". Ta amsa.
Hira kad'an suka ta'ba sannan sukai sallama.
Walida ta samu sau'ki har ta koma makaranta,Ikram ma satinta biyu da fara zuwa school amma har an fara rigima da Sageer wai shi tana makarar dashi a tafiya kenan,a dawowa kuwa wataran har tahowarsa yake ya barta sede ta hau d'an sahu.
Yau wajen7:43am ita Ikram tana da lecture na safe shikuma bashida ,da'kyar seda Mommy ta taso shi ya fito ko wanka beba kayan jikinsa ma wandan kawai ya sauya rigar kuwa T shirt d'in jiyace.
A cukule ya fito fuskarsa ba annuri ,Ikram kuwa tun-tuni ta gama shiryawa shi take jira,ada taso yi masa tsiwa amma ganin yanayin annurinsa tayi shiru.
Bayansa tabi tana masa gwalo har seda suka shiga mota ta nutsu.
Koda suka hau titi Sageer ya fara wani tu'kin wula'kanci ,motar kamar bata tafiya se horn ake musu kowace mota sede tayi overtaken. Ikram kamar ta rusa ihu.
" Wai matsala ta samu ne motar?" Ta tambaya.
"Bansaniba kuma yarinya zaki dakinsani". Ya fad'a tare da makirin murmushi.