Sashe 24
Arziki Rabo 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Umma a rayuwarta ba abinda ta tsana kamar ai mata 'karya,gata da mita kuma idan tayi fushi se ansha wuya ake shawo kanta.
Duk wannan fad'an da tai masa Zainab tana daga d',aki tana jiyowa ,ji take kamar ita akai wa fad'an sosai tausayin Ahmad ya kamata.
Yana so ya bata ha'kuri amma ga mamakinsa se gani yayi ta tashi ta bar masa parlorn.
Jiyai duniyar tayi masa zafi ya rasa inda zesa kansa, tashi yayi ya fita daga d'akin yana jiyo sanda ta banko 'kofar d'akinta,d'akinsa ya koma ya rasa mafita yunwar dayake jima ya dena ,wayarsa ya d'auka ya kira Imran ya fad'a masa duk yanda ake ciki ,nan yake fad'a masa gobe zezo suyi magana.
***
Mommy tana ganin Abba ya dawo ta fad'a masa abinda ya faru ,a gaban idonta seya nuna mata bega laifinsu ba amma a ransa ba haka bane.
Yau dinner d'in boring dan daga Reyhana har Sageer ba wanda ya hallara ba, Mommy ma haka d'aki ta shige.
12:44am sam ta kasa bacci ga wani zafi da idanuwanta keyi ,tunanin d'azu ta shiga yi fuskar Ahmad ta fara yimata yawo a kai.Canji kad'an taga yayi mata ,saje dayake kwance a fuskarsa se d'an murjewa daya 'karayi ga haske daya 'karu a fatarshi.
Bata ankara ba taji danshi a fuskarta ,ita kanta batasan dalilin kukan ba ,da tayi tunanin zata iya mance da rayuwar da sukai da Ahmad amma a yanzun taga ba haka bane komai ya dawo sabo.
Ganin kukan baze mata magani ba ta tashi ta d'auro alwala ta tada sallah.
•••
Washegari Saturday Nasreen ba school da wuri ta farka ta hana Reyhana komawa bacci gashi idanuwanta sunyi mata nauyi.
"Ummie mije kitchen muyi indomie tare". Nasreen ta fad'a.
" Nasreen please mana ga Aunty Walida ". Cewar Reyhana a kasalance.
" Ai ita duka na zata yi idan na taso ta". Ta fad'a.
Haka dole ta ha 'kura da baccin suka shiga kitchen.Labarin Uncle ta fara bata,chocolates dayake suyo mata.
"Nasreen tun yaushe yake zuwa makarantar ku?"
"Kullum kullum ya dad'e ,ya d'orani a lilo ya siyamin chocolate". Nasreen ta fad'a tana nishad'i abinta.
Reyhana tunani ta tsindima ta mance da frying pan da ta d'ora a cooker gas ,seda taji 'kauri ta tuna da sauri ta dan'ki handle d'in hannunta ya goje ta 'kona d'anyatsa.
" Arghh!" Ta saki 'kara.
Takaici biyu ya isheta batasan sanda ta tsuguna ta soma kuka ba.
°°°
Zainab tun da ta tashi ta kasa fitowa,daga Umma har Ahmad tsoron had'uwa dasu take, tana tsoro kar ya huce a kanta,Umma kuma batasan ko har yanzu bata dena fishi ba akan abinda akai wa 'kannenta ba.
Tana wannan batun ne sega Umma ta shigo d'akinta.
AR²💖
1137+ words ,too short i know,please manage am not feeling well .
😤😷
Pls don't forget to vote.
Jasko💕
🎍 *ARZI'KI RABO*🎍
*WRITTEN BY DIJENSY*
*WATTPAD @dijensy*
🅿 2⃣6⃣
Tana ganin shigowar Umma tayi sauri ta mi'ke daga kwance,cikin rissinawa ta gaisheta.
Umma fuskarta a sake ta amsa tare da fad'in."Yau ba makaranta kenan".
"Eh".Ta amsa.
" Dama naji ki shiru nace bari na duba ki".Umma ta fad'a.
"Uhm yanzu dama nake son fitowa".Zainab ta fad'a fad'a tana sosa kai.
Umma bata dad'e da fita daga d'akin ba Zainab ta fita itama,kamar koyaushe ta shiga kitchen taya ta had'a breakfast sede ta raba hankalinta biyu tana tunanin fitowar Ahmad.
•••
Mommy a tsugune ta tarar da Reyhana a kitchen d'in se sharar hawaye take,Nasreen tana daga gefe tana kallon Ummienta na kuka fuskarta itama kamar mey shirin yin kukan.
" Reyhana meye haka? Menene?"Mommy ta tambaya.
Shiru tayi bata ce komai ba sede yanzun tayi dena kuka,tashi tayi tsaye a daddafe tana share hawayen .
"Kukan na meye? Mutum da giramansa yasa kuka ga yarinya babarta na kuka kince itama tayi kenan". Mommy ta fad'a.
Kai kawai ta girgiza ba tare da tace komai ba taja hannun Nasreen ta fita zuwa d'aki.Tana zuwa ta tarar da missed call d'in Sameer bata jin zata iya calling back dan a yanzu bata son magana da kowa.
Nasreen d'in ma kayan wasanta ta d'akko mata ta bata,ita kuwa kwantawa tayi kawai tana 'ko'karin mancewa da damuwar dake ranta.
***
Umma suna zaune a parlor Ahmad ya shigo,rissinawa yayi ya gaisheda ita ba tare da yana tsammanin amsarta ba.
" Lafiya lau". Ta amsa ba tare da tana kallonsa ba.
Zainab ma 'karfin hali tayi ta gaisheshi,yana amsata ya koma d'aki koh takan abinci be biba.
Wajajen 11:15am sega Imran yazo,yana gaisawa da Umma ya komo wajen Ahmad.
"Ya ake ciki neh yanzu?" Imaran ya tamabaya.
"Ya kwa ake ciki ganinan na rasa abinda zanyi". Ahmad ya fad'a.
" Yanzu ka samu ka kira su Aunty's nakan ba basu ha'kuri atleast za'a samu relief and maganar 'boye-'boyennan bashi bane ka rife ido kawai kaje gidansu ayi magana frankly kuskure ne an riga da anyi ba abinda ze chanja, hakane?"
Kai Ahmad ya gid'a alamar "Eh".
" Yaushe toh zakan?" Ya tambaya.
"Today". Ahmad ya amsa.
" Good".
Ahmad bayan tafiyar Imaran ya kira Aunties nashi d'aya bayan d'aya ya basu ha'kuri.
Da kansa ya shiga kitchen ya zuba abinci yaci ya komo d'aki.
°°°
Se 11:16am Reyhana ta farka daga baccin dan bata san lokacin data soma ba.Yanzu taji d'an ded ba kamar d'azu ba ,seda tayi wanka ta shirya tukun ta sakko 'kasa.Ba kowa a parlor, kitchen ta shiga ta zuba abinci tukun ta dawo parlor ta zauna.
Mommy da ta sakko ta ganta seda ta sake tambayarta dalilin kukanta amma ta'ki fad'a dan haka ta rabu da ita.
Yau Nasreen dama ta samu se wasanninta take dukda bame taya ta kowa yana harkarsa.Walida tana d'akinta Ikram kuwa ta fita Bassam ma yana d'aki,Sageer da yanzu yama dena fitowa parlor balle cin abinci a table.
Se bayan ta koma d'aki ta duba wayarta taga message na Sameer,numbernsa tayi dialing ba jimawa yai picking.
"Assalamu Alaykum". Yayi sallama.
" Waalaikumussalam".Ta amsa murya a sha'ke.
"Are you ok?" Ya tambaya.
"Yes". Ta amsa a ta'kaice.
" D'azu na kira koh kina bacci ne?"
"Eh". Ta amsa.
" Ok".Ya fad'a.
"Reyhana". Ya kira sunanta.
Daga yadda ya kira sunanta ta san maganar da zeyi.
"Reyhana mun gama karatun ,ga school 'yarmu ta soma zuwa, what are we waiting for?"Ya tambaya cikin sassanyar murya.
Shiru tayi bata ce komai ba har kusan 2min.
" Uhm? say something ".Cewar Sameer.
" Reyhana this is the right time,shekaru suna ja fa ko so kike na tsofe?"Ya 'kare maganar da dariya kad'an.
"Kowa fa ke yake jira,family sun 'kagu suga in-law d'insu kullum se sin tambayake koh bakyason barin gida neh? don't worry Nasreen na tare dake and you know am always by your side".
" Sameer please ina so a yanzun ka bani dama nayi shawara".Reyhana ta fad'a.
"Karki damu inde shawara ce ni zanfi kowa jin dad'in hakan ,na baki dama kiyi shawara Reyhana duk abinda kike so shi nake so". Sameer ya fad'a ba tare da alamar ya damu ba.
" Nagode".Ta fad'a.
"Is OK"
Hira kad'an suka ta'ba sannan sukai sallama, wayar ta dire gefe tana tunanin abin yi.
•••
Ahmad seda ya bari yayi sallar Asr tukun yayi shirin zuwa gidan su Reyhana, ba tare da ya sanar da Umma ba ya fita dan yasan ba sauraransa zata yi ba.
Yana hanya a zuciyarsa addu'a yake tayi Allah yasa komai yazo masa da sau'ki ,gashi yanzun baida buri irin Reyhana tayi masa magana ko yaji sa'ida.
Bayan yayi parking seda yayi kusan 5min tukun ya fito daga motar,a sanyaye ya 'karasa gate d'in,yana shirin tura 'kofar gate d'in sega motar Abba nan ta kunno kai.
Abba da farko be gane Ahmad ba seda ya fito daga motar ya kula.Cikin rissinawa kansa a sunkuye ya tsuguna ya gaida Abba.
"Ahmad ne a gidannan" Cewar Abba bayan ya amsa.
Shiru yayi Ahmad bece komai ba yana jiran Abba ya sake wani maganar."Mu shiga daga ciki koh".Abba ya fad'a.
Cikin gidan suka 'karasa Ahmad yana biye a bayan Abba.Bassam ya kira ya shigo masa da motar.Parlorn ba'kinsa Abba ya wuce da Ahmad.
Bassam bayan ya koma ciki yaje ya tsaiguntawa Mommy,tana daga kwance amma seda ta mi'ke zaune tana mamaki.
"Yanzun yana ina?" Ta tambaya.
"Abba ya shigar dashi parlonsa". Ya amsa.
" Jeka kira min yayarku". Ta fad'a.
A d'an 'kan'kanin lokaci sega Reyhana ta shigo d'akin Mommyn.
"Reyhana kinji wani abun mamaki?" Cewar Mommy
"Mey?" Ta tambaya.
"Yanzunnan Bassam yake fad'a mini Ahmad wai yazo ,yanzu haka yana parlorn Abbanku".
Reyhana bata wani yi mamaki sosai ba dan tasan za'ai haka.
" Toh wajen Abban yazo ai"Ta fad'a.
"Ehyyi yasan ba saurararshi zan ba". Mommy ta fad'a.
" Ina Nasreen?"Reyhana ta tambaya.
"Au kai masa ita zaki?"Cewar Mommy.
" A'a ya za'ai na kaita gurinsa ,ban ganta bane a d'akin". Reyhana ta fad'a.
°°°
"Ahmad ya akai haka shekaru 6 baka waiwayi yarinyarnan ba?" Abba ya tambaya.
Labari Ahmad ya shiga bashi duk yadda akai,daga 'karshe ya bashi ha'kuri.
Abba ba d'an zafi bane dama saboda haka ya ha'kura da laifin da yayi na 'kin zuwa sanda ya kamata.
Abba da kansa ya kira Mommy da Reyhana ya fad'a masu komai a gaban Ahmad, itan ma ha'kuri ya bata sosai dukda yasan hakan baze sa ta dena jin haushinsa ba amma shi a yanzu ba wannan ce damuwarsa ba ,bashi da abinda ya wuce Reyhana ta kula shi.
Tun sanda ta shigo naki ta'ki bari su had'a ido dashi tana jin idanunsa a kanta.
Abba da aka kirashi a waya ya tashi ya bar parlorn Mommy ma tashi tayi ta fice ta bar Reyhana.
"Reyhana". Ya kira sunanta a sanyaye.
Banza tayi dashi batace komai ba.
" Please talk to me,baki yarda da abinda Abba ya fad'a bane ? nasan ban kyauta ba shiyasa nake so na baki ha'kuri please ki saurareni".
"Toh waya ce ba ha'kuri kazo bayarwa ba ? Ai nasani you don't have to tell me again,anji ka bada ha'kuri shikenan komai ya wuce then se kowa ya shiga harkarsa koh akwai wani abu daya rage baka fad'a ba a labarin naka?"
Duk wannan maganar da take masa tana daga zaune.
Duk wannan fad'an da tai masa Zainab tana daga d',aki tana jiyowa ,ji take kamar ita akai wa fad'an sosai tausayin Ahmad ya kamata.
Yana so ya bata ha'kuri amma ga mamakinsa se gani yayi ta tashi ta bar masa parlorn.
Jiyai duniyar tayi masa zafi ya rasa inda zesa kansa, tashi yayi ya fita daga d'akin yana jiyo sanda ta banko 'kofar d'akinta,d'akinsa ya koma ya rasa mafita yunwar dayake jima ya dena ,wayarsa ya d'auka ya kira Imran ya fad'a masa duk yanda ake ciki ,nan yake fad'a masa gobe zezo suyi magana.
***
Mommy tana ganin Abba ya dawo ta fad'a masa abinda ya faru ,a gaban idonta seya nuna mata bega laifinsu ba amma a ransa ba haka bane.
Yau dinner d'in boring dan daga Reyhana har Sageer ba wanda ya hallara ba, Mommy ma haka d'aki ta shige.
12:44am sam ta kasa bacci ga wani zafi da idanuwanta keyi ,tunanin d'azu ta shiga yi fuskar Ahmad ta fara yimata yawo a kai.Canji kad'an taga yayi mata ,saje dayake kwance a fuskarsa se d'an murjewa daya 'karayi ga haske daya 'karu a fatarshi.
Bata ankara ba taji danshi a fuskarta ,ita kanta batasan dalilin kukan ba ,da tayi tunanin zata iya mance da rayuwar da sukai da Ahmad amma a yanzun taga ba haka bane komai ya dawo sabo.
Ganin kukan baze mata magani ba ta tashi ta d'auro alwala ta tada sallah.
•••
Washegari Saturday Nasreen ba school da wuri ta farka ta hana Reyhana komawa bacci gashi idanuwanta sunyi mata nauyi.
"Ummie mije kitchen muyi indomie tare". Nasreen ta fad'a.
" Nasreen please mana ga Aunty Walida ". Cewar Reyhana a kasalance.
" Ai ita duka na zata yi idan na taso ta". Ta fad'a.
Haka dole ta ha 'kura da baccin suka shiga kitchen.Labarin Uncle ta fara bata,chocolates dayake suyo mata.
"Nasreen tun yaushe yake zuwa makarantar ku?"
"Kullum kullum ya dad'e ,ya d'orani a lilo ya siyamin chocolate". Nasreen ta fad'a tana nishad'i abinta.
Reyhana tunani ta tsindima ta mance da frying pan da ta d'ora a cooker gas ,seda taji 'kauri ta tuna da sauri ta dan'ki handle d'in hannunta ya goje ta 'kona d'anyatsa.
" Arghh!" Ta saki 'kara.
Takaici biyu ya isheta batasan sanda ta tsuguna ta soma kuka ba.
°°°
Zainab tun da ta tashi ta kasa fitowa,daga Umma har Ahmad tsoron had'uwa dasu take, tana tsoro kar ya huce a kanta,Umma kuma batasan ko har yanzu bata dena fishi ba akan abinda akai wa 'kannenta ba.
Tana wannan batun ne sega Umma ta shigo d'akinta.
AR²💖
1137+ words ,too short i know,please manage am not feeling well .
😤😷
Pls don't forget to vote.
Jasko💕
🎍 *ARZI'KI RABO*🎍
*WRITTEN BY DIJENSY*
*WATTPAD @dijensy*
🅿 2⃣6⃣
Tana ganin shigowar Umma tayi sauri ta mi'ke daga kwance,cikin rissinawa ta gaisheta.
Umma fuskarta a sake ta amsa tare da fad'in."Yau ba makaranta kenan".
"Eh".Ta amsa.
" Dama naji ki shiru nace bari na duba ki".Umma ta fad'a.
"Uhm yanzu dama nake son fitowa".Zainab ta fad'a fad'a tana sosa kai.
Umma bata dad'e da fita daga d'akin ba Zainab ta fita itama,kamar koyaushe ta shiga kitchen taya ta had'a breakfast sede ta raba hankalinta biyu tana tunanin fitowar Ahmad.
•••
Mommy a tsugune ta tarar da Reyhana a kitchen d'in se sharar hawaye take,Nasreen tana daga gefe tana kallon Ummienta na kuka fuskarta itama kamar mey shirin yin kukan.
" Reyhana meye haka? Menene?"Mommy ta tambaya.
Shiru tayi bata ce komai ba sede yanzun tayi dena kuka,tashi tayi tsaye a daddafe tana share hawayen .
"Kukan na meye? Mutum da giramansa yasa kuka ga yarinya babarta na kuka kince itama tayi kenan". Mommy ta fad'a.
Kai kawai ta girgiza ba tare da tace komai ba taja hannun Nasreen ta fita zuwa d'aki.Tana zuwa ta tarar da missed call d'in Sameer bata jin zata iya calling back dan a yanzu bata son magana da kowa.
Nasreen d'in ma kayan wasanta ta d'akko mata ta bata,ita kuwa kwantawa tayi kawai tana 'ko'karin mancewa da damuwar dake ranta.
***
Umma suna zaune a parlor Ahmad ya shigo,rissinawa yayi ya gaisheda ita ba tare da yana tsammanin amsarta ba.
" Lafiya lau". Ta amsa ba tare da tana kallonsa ba.
Zainab ma 'karfin hali tayi ta gaisheshi,yana amsata ya koma d'aki koh takan abinci be biba.
Wajajen 11:15am sega Imran yazo,yana gaisawa da Umma ya komo wajen Ahmad.
"Ya ake ciki neh yanzu?" Imaran ya tamabaya.
"Ya kwa ake ciki ganinan na rasa abinda zanyi". Ahmad ya fad'a.
" Yanzu ka samu ka kira su Aunty's nakan ba basu ha'kuri atleast za'a samu relief and maganar 'boye-'boyennan bashi bane ka rife ido kawai kaje gidansu ayi magana frankly kuskure ne an riga da anyi ba abinda ze chanja, hakane?"
Kai Ahmad ya gid'a alamar "Eh".
" Yaushe toh zakan?" Ya tambaya.
"Today". Ahmad ya amsa.
" Good".
Ahmad bayan tafiyar Imaran ya kira Aunties nashi d'aya bayan d'aya ya basu ha'kuri.
Da kansa ya shiga kitchen ya zuba abinci yaci ya komo d'aki.
°°°
Se 11:16am Reyhana ta farka daga baccin dan bata san lokacin data soma ba.Yanzu taji d'an ded ba kamar d'azu ba ,seda tayi wanka ta shirya tukun ta sakko 'kasa.Ba kowa a parlor, kitchen ta shiga ta zuba abinci tukun ta dawo parlor ta zauna.
Mommy da ta sakko ta ganta seda ta sake tambayarta dalilin kukanta amma ta'ki fad'a dan haka ta rabu da ita.
Yau Nasreen dama ta samu se wasanninta take dukda bame taya ta kowa yana harkarsa.Walida tana d'akinta Ikram kuwa ta fita Bassam ma yana d'aki,Sageer da yanzu yama dena fitowa parlor balle cin abinci a table.
Se bayan ta koma d'aki ta duba wayarta taga message na Sameer,numbernsa tayi dialing ba jimawa yai picking.
"Assalamu Alaykum". Yayi sallama.
" Waalaikumussalam".Ta amsa murya a sha'ke.
"Are you ok?" Ya tambaya.
"Yes". Ta amsa a ta'kaice.
" D'azu na kira koh kina bacci ne?"
"Eh". Ta amsa.
" Ok".Ya fad'a.
"Reyhana". Ya kira sunanta.
Daga yadda ya kira sunanta ta san maganar da zeyi.
"Reyhana mun gama karatun ,ga school 'yarmu ta soma zuwa, what are we waiting for?"Ya tambaya cikin sassanyar murya.
Shiru tayi bata ce komai ba har kusan 2min.
" Uhm? say something ".Cewar Sameer.
" Reyhana this is the right time,shekaru suna ja fa ko so kike na tsofe?"Ya 'kare maganar da dariya kad'an.
"Kowa fa ke yake jira,family sun 'kagu suga in-law d'insu kullum se sin tambayake koh bakyason barin gida neh? don't worry Nasreen na tare dake and you know am always by your side".
" Sameer please ina so a yanzun ka bani dama nayi shawara".Reyhana ta fad'a.
"Karki damu inde shawara ce ni zanfi kowa jin dad'in hakan ,na baki dama kiyi shawara Reyhana duk abinda kike so shi nake so". Sameer ya fad'a ba tare da alamar ya damu ba.
" Nagode".Ta fad'a.
"Is OK"
Hira kad'an suka ta'ba sannan sukai sallama, wayar ta dire gefe tana tunanin abin yi.
•••
Ahmad seda ya bari yayi sallar Asr tukun yayi shirin zuwa gidan su Reyhana, ba tare da ya sanar da Umma ba ya fita dan yasan ba sauraransa zata yi ba.
Yana hanya a zuciyarsa addu'a yake tayi Allah yasa komai yazo masa da sau'ki ,gashi yanzun baida buri irin Reyhana tayi masa magana ko yaji sa'ida.
Bayan yayi parking seda yayi kusan 5min tukun ya fito daga motar,a sanyaye ya 'karasa gate d'in,yana shirin tura 'kofar gate d'in sega motar Abba nan ta kunno kai.
Abba da farko be gane Ahmad ba seda ya fito daga motar ya kula.Cikin rissinawa kansa a sunkuye ya tsuguna ya gaida Abba.
"Ahmad ne a gidannan" Cewar Abba bayan ya amsa.
Shiru yayi Ahmad bece komai ba yana jiran Abba ya sake wani maganar."Mu shiga daga ciki koh".Abba ya fad'a.
Cikin gidan suka 'karasa Ahmad yana biye a bayan Abba.Bassam ya kira ya shigo masa da motar.Parlorn ba'kinsa Abba ya wuce da Ahmad.
Bassam bayan ya koma ciki yaje ya tsaiguntawa Mommy,tana daga kwance amma seda ta mi'ke zaune tana mamaki.
"Yanzun yana ina?" Ta tambaya.
"Abba ya shigar dashi parlonsa". Ya amsa.
" Jeka kira min yayarku". Ta fad'a.
A d'an 'kan'kanin lokaci sega Reyhana ta shigo d'akin Mommyn.
"Reyhana kinji wani abun mamaki?" Cewar Mommy
"Mey?" Ta tambaya.
"Yanzunnan Bassam yake fad'a mini Ahmad wai yazo ,yanzu haka yana parlorn Abbanku".
Reyhana bata wani yi mamaki sosai ba dan tasan za'ai haka.
" Toh wajen Abban yazo ai"Ta fad'a.
"Ehyyi yasan ba saurararshi zan ba". Mommy ta fad'a.
" Ina Nasreen?"Reyhana ta tambaya.
"Au kai masa ita zaki?"Cewar Mommy.
" A'a ya za'ai na kaita gurinsa ,ban ganta bane a d'akin". Reyhana ta fad'a.
°°°
"Ahmad ya akai haka shekaru 6 baka waiwayi yarinyarnan ba?" Abba ya tambaya.
Labari Ahmad ya shiga bashi duk yadda akai,daga 'karshe ya bashi ha'kuri.
Abba ba d'an zafi bane dama saboda haka ya ha'kura da laifin da yayi na 'kin zuwa sanda ya kamata.
Abba da kansa ya kira Mommy da Reyhana ya fad'a masu komai a gaban Ahmad, itan ma ha'kuri ya bata sosai dukda yasan hakan baze sa ta dena jin haushinsa ba amma shi a yanzu ba wannan ce damuwarsa ba ,bashi da abinda ya wuce Reyhana ta kula shi.
Tun sanda ta shigo naki ta'ki bari su had'a ido dashi tana jin idanunsa a kanta.
Abba da aka kirashi a waya ya tashi ya bar parlorn Mommy ma tashi tayi ta fice ta bar Reyhana.
"Reyhana". Ya kira sunanta a sanyaye.
Banza tayi dashi batace komai ba.
" Please talk to me,baki yarda da abinda Abba ya fad'a bane ? nasan ban kyauta ba shiyasa nake so na baki ha'kuri please ki saurareni".
"Toh waya ce ba ha'kuri kazo bayarwa ba ? Ai nasani you don't have to tell me again,anji ka bada ha'kuri shikenan komai ya wuce then se kowa ya shiga harkarsa koh akwai wani abu daya rage baka fad'a ba a labarin naka?"
Duk wannan maganar da take masa tana daga zaune.